ita kanta sai faman rangaji take kamar zata fad’i, wata sabuwar doguwar Riga ta saka mara nauyi ta haye katifarsu nan da nan bacci ya d’auketa me nauyin gaske , Ana kiran sallah kid’a na tashi me ‘karfin gaske da kashe dodan kunne , da ‘kyar Abla ta Samu tayi sallah sabida yadda kid’an ya karad’e ko ina , a matsayinta na ‘ya mace be kamata tana zama a waje ba cikin dare musamman yadda duniya ta lalace , shiyasa duk da ‘karan da yake tashi ta yi zamanta tunda babu yadda zatayi, wasu tsofaffin papers ta d’auko sai faman dubasu take d’aya bayan d’aya tana ‘kara karantasu, har lokacin Aneesa da ta kwanta bacci take kamar wata bawa , lokaci zuwa lokaci Abla takan d’ago ta kalleta ganin yadda take baccinta kamar mara rai ajiki . Tunda Husna ta fita tasan bazata dawo ba sai kuma wani ikon Allah sabida wankan da tasha, har lokacin kuma bata ‘karasa ilham a idanuwanta ba itama kuma bata damu da inda tashiga ba.
Lokacin da Arwa ta dawo d’akin hirarsu suka sha gwanin burgewa , 10:30 na dare lokacin da kid’an yafi tashi suka kwanta tunda sunyi sallar isha’insu, sai da abla ta kulle musu ‘kofa gagam kafun su kwanta , har lokacin Aneesa bacci take .
✨✨✨✨✨
WASHINGTON D.C
1600 PENNSYLVANIA AVENUE, N.W.
THE WHITE HOUSE
PAY YOUR MONEY INTO 2681892316 , AISHA UMAR , ZENITH BANK SAI A TUROMUN SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER 07041879581.
https://chat.whatsapp.com/DBN2FLDRV5XKMpvHpltmLt
IBTISSAM
( A heart touching story of love and destiny)
Story & written
By
Mss Lee ✨
Littafin IBTISSAM is now 300 instead of 500 , me bu’katar ya karanta littafin har ‘karshe zai iya biyan kud’insa ta wannan bank d’in 2681892316, zenith bank , Aisha umar, sai a turo da shaidar biya ta wannan number 07041879581.
Littafin ibtissam ‘kir’kirarran labari ne , ban yadda wani ko wata ya juyamun book ta ko wana sigaba. Duk Wanda littafina yazo d’aya daga cikin wani sashe na rayuwar sa, to a rashi sani ne .
___💞💞And ( Remember)when your lord proclaimed,”if you are grateful, I will surely increase you (in favor );but if you deny, indeed, my punishment is severe “…..💞💞___
___💕 BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM 💕___
BOOK 1
Season __11
WASHINGTON D.C
1600 PENNSYLVANIA AVENUE, N.W.
THE WHITE HOUSE
Babban farin gidane me shegen kyau da tsaruwa, kowa yasan yadda tsarin gidan turawa yake musamman idan aka shigo fadar shugaban ‘kasa , anan ma hakan ce ta faru sabida tsaruwa da haduwa da White House yayi, ga securities da sojoji ta ko ina musamman da ya kasance His excellency Mr president yananan, ko ina ka waiga zakaga soja Sabida irin had’uwa da tsaran lapiyar sa data ilayinsa da ake baki d’aya .
A cikin ‘kayataccen falourn da zai tabbatar maka da dukiyar da take kuka a ciki, his excellency Vice president ne zaune kan kujera yayi crossing legs d’insa hannun sa d’aya ri’ke da wani had’ad’d’an kofin coffee da yake sha. Bud’e ‘kofar da akai ne yasa vice president yayi saurin ajje kofin hannunsa tare da mi’kewa tsaye lokacin da yaga shigowar mr president, yana shigowa masu tsaransa suka dakata Amma duk da Hakan kana iya hangosu. Farin bature ne kana ganinsa zaka ga haifaffen d’an America, a shekaru kuma bazai haura 60 years ba , bayan sun gaisa sosai sai Vice ya kalli president cikin girmamawa duk da yabada umarnin kar Wanda yashigo tunda tattaunawar sirri zasuyi Amma duk da haka matsu tsaransa suna kallansu ta camera maganar da suke fad’a ne Kawai basaji, “ your excellency sir , maganar Nicholas ne “, kasancewar da turanci suke magana ,jinjina masa kai Mr president yayi akan yaci gaba da magana “ it’s about Nicholas da ya ‘bata a New Zealand, bawai dagangan ‘batan yayi ba sir , d’aukesa akai intentionally “, yanxu ma cike da wani mulki Mr president ya kallesa, “ kayi magana da president d’in New Zealand ? “, yanxu ma cike da girmamawa VC ya cigaba da magana “ your excellency basu da hannu aciki, asalima nasan yana hannu wa “, suite d’insa Mr president ya d’an ta’ba “ and ?shine kazo kana fad’amun bayan kasan inda yake ?”, your excellency nayi ‘ko’karin hakan but duk ya tashi in vain, maganar kace kad’ai zaisa ya sako su because na Samu complain har da yaran mayor da governor New York ya kama yaransu”, rai a d’an ‘bace mr president ya furta “ what’s this nonsense ? Na bada kwana d’aya koma wanene ya kamasu ya gurfana sannan ya dawo da duka yaran “, Mr president na kai ‘karshe Vc ya d’ora da “ yana da taurin kai sir na tabbata maganar ka Kawai zaiji “,you as my Vc bazaka iya ba kenan ? Then Menene anfaninka “, sorry sir cewar Vc, Mr president be kuma cewa komai ba tsawan mintuna d’aya kafin ya bud’e bakinsa “ ina bu’katar ganin chief nan da 2 d’ays sannan ko wanene inasan a gurfanar mun dashi sannan akarbi mu’kamunsa,” shi Vc ba wannan ne abunda yafi d’aga masa hankali ba , yasan idan his excellency yasan wanene zai iya bin goyan bayansa amma duk da haka ya zama dole ya fad’a masa tunda big boss kamar d’a ya d’aukesa “ Big boss ne “, cewar Vc , kallansa mr president yayi lokaci d’aya kuma ya saki murmushi me d’an Sauri da har saida Vc ya kallesa “, kana nufin kace my son shine ya kama Nicholas ? Lefin me sukai ?”, shiru Vc ya kasa basa amsa , ynxu ma murmushi me sauti his excellency ya saka tare da mi’kewa tsaye “ nasan ko wanene Son dina , kome zaiyi saida dalili inkaga ya shiga abu toh tabbas ankaisa ‘karshe , zanyi magana dashi , nan da 1 week ina bu’katar tattaunawa ta musamman, bana bu’katar ganin kowa sai iyayen yaran , chief sai masu hannu a case d’in,zanyi wa son magana da kaina “, yana kai ‘karshen maganar sa ya bar falon bayan securities sun bud’e masa door , Vc ma kofar da zata futar dashi ya nufa ba wacce his excellency ya fita ba yasan daman za’a rina , bazai yi wani mistake ba yasan falourn cike take da CC Tv , rai a’bace yabar White House a wannan karan yana ji aransa dole ya karbo d’an sa ko zaiyi anfani da mu’kamun sa na vice president of the United state, dalili d’aya ne yasa yake bin komai a sannu ya tabbata kome zeyi president zai d’aga masa kafa amma ban da abunda zai ta’ba big boss , ya rasan basu da ala’ka Amma yadda yake bun goyan bayan Big Boss da komai da ya shafesa kamar d’an sa yafi komai jijjigasa.
***** His excellency kai tsaye inda zai sadashi da ilayinsa ya nufa , lokacin da ya shiga masu tsaro sai faman gaishesa suke dukda babu me kuskuran d’ago da fuskarta ya kallesa , wata baturiyar matace ta fito daga wani ‘kofa kana ganin fuskarta zaka ga damuwa kwance a kan fuskarta duk da yadda Hutu da jin dadi ya ratsa farar fatarta musamman yadda take sanye da ‘kananan kaya a jikinsa , gashin kanta da ya sha gyara sai faman yawo yake a bayanta ,tana ganin president Sukai hugging junna, shima sai yayi pecking goshinta “ me ya faru naga fuskarki ta sauya ?”, cike da damuwa matar ta furta “ Alice ce , har yanxu ta saka damuwa a ranta , ko abinci bata san ci, I can’t take it, you’re the president of the whole u.s , you have to keep my daughter in happiness kome take so ayi mata shi ko zai sa ran wasu ya ‘baci, daman momy Alice haka take indai abunda zai ta’ba Mata daughter d’inta kwalli d’aya ne ta gwammace ran kowa ya ‘baci Indai yarta zata Samu abunda take so and bata ta’ba Gaza mata ba sai a wannan karan da ta kasa bata abunda take so, “I will check on her “, cewar sa tare da shiga inda ta fito, nan ma wani kayataccen wajene na gani na fad’a ga masu tsaro burjic a wajan , d’akin Alice ya nufa nan ma sosai d’akin ya gaji da had’uwa , kwance take kan kayataccen gadon ta tayi rubda ciki ba’a iya ganin fuskarta sai santala santalan fararan cinyoyinta da suke sanye cikin wani d’agaggen wando da ko cinya be kai mata ba sai yar fingilar rigar jikinta da bata rufe mata ‘kugunta ba, cikin voice d’inta ta furta “ mom , nace kawai ki futa , baba bukatar ganin ki ,just go out “, shiru be amsa mata ba sai ma zama da yayi a gefenta, rai a ‘bace ta d’ago face d’inta ,Wanda ta ganine yasa tayi hugging d’insa “ Dad , please ku aura munshi, I can’t leave my life without him dad, nasan zaka iyayin komai ,inaso wannan ma ka mallakamun shi, ina san shi please “, gashin da ya rufe mata fuska ya gara mata, ba mummuna bace , Daidai gwargwadan kyau tana dashi musamman yadda take kashewa skin d’inta kud’i shiysa ta karayin kyau” it’s okay , banasan kina saka damuwa aranki , nasani 1 day one time he will marry you, and kece kad’ai zaki zama matarsa like your mom “, pecking dinsa tayi a goshi “ plx dad , kasa ya aureni ina san shi tun lokacin da na fara ganinsa, inaso ni ko yanxu kasa ayi mana aure “, dariya ya saki me Sauti “ kinsan wanene Wanda kike so ki aura fa , do you think irin mutanan da ake wa aurene just like that?nan da 1 week zamuyi wani meeting and zansa ku had’u ,just you have to convince him with your love , okay ?”, yes dady ta fad’a tana turo baki “ oya ki tashi ki shirya “, yes dady ta fad’a , wani pecking dinsa ta karayi a kuma tu shima hakan yayi mata yana fita ta mi’ke tsaye dogon gashin kanta da yasha gyara ya sakko mata a bayanta, sai yar filgilar rigar ta da ko cibiyarta bata rufeba , ga Santala santalan kafafunta da Suka fito cikin dan mitsitsin wandon jikin ta, Inda jerin beers d’inta suke ta nufa , cikin wani d’an karamin glass cup ta zuba giyar tana sha a hankali cike da yanga , a hankali ta furta “ My Big boss , na matsu na ganta, I just want to see you in my arms, ni kad’ai ce matar da akayi maka, and babu wacce ta isa ta zama mallakinka sai ni , idan ba haka ba sai na kasheta,ko ma wacece, I’m Alice , babu Wanda ya isa ya Samu abunda nake so a duniya , ko me nayi niyar samu sai na sameshi, I can’t wait to hug you so tie “.
🍂🍂🍂🍂🍂
KANO
NASARAWA G.R.A
Wani irin kid’a ne me karfi yake tashi cikin wani d’aki meshegen kyau, kana ganin d’akin kasan d’akin macene sabida yadda aka ‘kawata d’akin da design pink colour , wani irin haske me kaloline yake haska d’akin, ga daddad’ar wa’kar da take tashi , lokaci zuwa lokaci zaka d’anji ihu kad’an na mace na tashi a cikin d’akin. Turo ‘kafar shiga cikin d’akin akai amma duk da haka wakar tashi take sosai ga kalolin da ya ‘kara ‘kawata d’akin sai faman haskawa yake ,wacce ta shigo wani d’an button ta danna take a wajan haske ya karad’e ko ina nacikin d’akin , lokaci d’aya fitulun da suke haska d’akin suka tsaya sai farar hasken da ya karad’e ko ina , a zuciye matashiyar budurwar da take jin wa’ka ta juyo cikin zafinrai “ uban wanene zai shigo mun d’aki batare da izinina ba ?”, cewar matashiyar cikin daddad’an muryarta , kyakkyawar matashiyar budurwace da akalla a shekaru bazata haura 17years ba , Allah ya bata baiwar kyau duk da ba fara bace sosai Amma babu Wanda zai kalleta yace mata ‘baka dan skin dinta me shegen kyau ne da ko chocolate baza a kirata dashi ba sabida haskenta daya banbanta , d’ara d’aran idanuwanta masu d’auke da ba’kin kwalli ta zubawa matar da tashigo cikin d’akin , a zuciye ta ja dogon tsaki cikin d’an mitsitsin bakinta pink colour ,cikin kaskanci ta kalli matar da akallo d’aya da mutum zaiyi mata zaisan yar aiki ce “ me nace miki? Uban me kike mun ma a d’aki da xaki shigo da ‘Kazantar jikinki cikin d’akina ?”, murmushi matar ta sakar mata ,duk da kasancewar ta mai aiki amma itama Allah ya bata baiwar kyau sihirtacce duk da shekarunta duk wanda ya ganta sai ya ‘kara kallanta sabida tsananin kyan da Allah ya bata , farace sosai duk da hijabin dake jikinta a gefe gefen fuskarta zaka ga wasu kwantattun gashi da ya ‘karawa fuskarta kyau “ kiyi hakuri hajiya ce take nemanki”, dallah yimun shiru , cewar matashiyar budurwar tana katse ta “ duk ranar dana ‘kara ganin kazamin kafarki cikin d’akina na lahira sai ya fiki jin dad’i haka Kawai bazaki zo ki shafa mun cuta ba irin taku ta talakawa , get out “ ta daka mata tsawa ,wani guntun murmushi matar ta ‘kara saki tana sunkuyar da kai , kafun ta furta “ kiyi hakuri ‘karamar hajiya “ budurwar bata kuma cewa komai ba sai ‘kofar fita da ta nufa tana kakkare hancinta .
Tana fita ta ‘kara jan wani tsakin rai a ‘bace “ gaskiya bazan iya ba , ko a ina momcy ta kwaso wannan ‘kazamar ,momcy tasan na tsani talaka bansan me yasa ta kwaso mun wannan kazamar ba , gabaki d’aya tazo ta cika mun d’aki da wari, haka kawai bazata zo ta shafamun warin jikin taba .” Tana kai ‘karshen zan centa ta d’akko turare ta feffesa a d’akin , jikinta sanye yake cikin ‘kananan kaya peach color da ya d’an kama jikinta , wani half cushion shoe ta saka na zaman gida ta fito daga cikin d’akin bayan rantsats tsiyar wayar ta iPhone 12 data data d’auko tana dannawa kunnanta sanye da wani pod na wa’ka . Cikin babban falon su da yaji kayan alatu ta nufa, ita kadai sai bin wakar da takeji take har ta ‘karasa ciki, tana shigowa matar da ta gani zauna kan manya manyan kujerun falon ta nufa da gudun ta duk da fuskar matar be fito ba , ta baya tayi hugging d’inta “ momcy na”, murmushi ne ya Tashi me Sauti lokacin da matashiyar budurwar ta fuskanci matar da Hutu da dukiya ta zauna mata , ga jikinta da yake sanye dan manya super holland masu shegen tsad’a ga uban sarkar kwal da tayi ado Dashi amma duk da Haka tayi kyau ba kadan ba musamman yadda gold din yake kyalkyali. “ my baby kin fito kenan ?” Dan tabe baki tayi a hankali ta furta “ yes naji Ance kina kirana hope ba wani abun bane “, cewar budurwar da aka kira da baby “ No baby bashi bane , I think am going out now , idan dadynki ya dawo kice masa na fita because bazan iya jira ya dawo ba kafun na fita , okay “, yanxu ma ta’be baki babyn tayi “kuma sabida wannan abun zaki kirani ina tsaka da jin wa’ka ta , and me yasa baki saka Eshaal ba sai ni zaki kira “, ko ajikin matar yadda baby tayi mata magana a gadarance cikin rashin kunya sai ma lallashinta da ta farayi “ Haba baby na , kinsan banasan shabgata musamman idan ya had’a da daddynki shegiyarcan ta shiga ,kinsan ta da shegen munafinci”, remote baby ta d’auka “ it’s okay naji, Amma ni yanxu yunwa nake ji, kisa ta dafa mun abinci dan banaso waccan ‘kazamar ta dunga mun girki,”wani dadi ne ya kama momcy baby sabida maganganun baby da ya faranta mata , “ ko me kikeso haka za’ai my baby bari na kirata yanxu”, wani telephone momcy ta d’auka tare da dialing wasu number guda 3, ana d’aga wa cikin ta’be baki momcy ta furta “ minti d’aya na baki ki zo ina nemanki a falo and idan kina tare da kazamar me aikinnan ki tabbata kin wanke jikinki karki sa mana cuta ni da baby”, tana kai ‘karshen zancenta ta kashe kiran. Ko minti biyu Ba’ayi ba , na soma jiyo takun ta kalli yana tun karo falon da su baby suke ciki, a hankali ta shigo cikin falourn , cikin daddad’an murya tayi sallama ,babu Wanda ya amsa mata tsakanin baby da momcy, itama budurwar da ta shigo bata damu da amsawar tasu ba dan ta saba da irin halinsu, farace itama sosai irin farin fulani ga tsantsan kyau da Allah ya bata iriin na fulani, jikinta sanye da doguwar ba’kar abaya tayi rolling da farin mayafi, yadda kanta yayi tudu zaka gane tana da gashin kai musamman yadda hakan ya nuna ta mayafinta , had’e rai momcy tayi lokacin dataga matashiyar budurwar itama baby wani dogon tsaki taja tana binta da kallon tsana , cike da gadara da izza tun kafin budurwar tayi magana Momcy ta dakatar da ita” bana bukatar jin komai daga bakinki, yanxu maza ki tashi kishiga kitchen ki dafawa baby abinda take san ci, and banazo ko wace kazama tayi mata aikin abincin saike “, girgiza kai kai Eshaal tayi tana bin baby dake hararar ta da kallo , “ amma mom…” bata ‘kara sa zancen da take sanyi ba momcy ta d’auke face d’inta da mari ,” amma me ? Na saki abu kina cemun amma ? Amma d’in uwarki?zaki tsugunna ki tanbayeta me take so ko sai ranki ya ‘baci”, kwalla ce ta sakkowa Eshaal da Sauri ta goge ta tana durkusawar “ me za’a dafa miki?”, cewar ta tana kallan baby, banza baby tayi mata tana latsa wayarta kamar bata san