x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 51 - SHAREEF SEXY BOY BOOK 1

  • 150001 words
  • 152447 words
  • Out of 152447 words

Category: Romance Story +18

Views 390

25 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
daga can ciki tana zaune a kan sofa itama babu kayan a jikinta, sai yaloluwar jan vest da bai rufe mata komai ba, jin shirun Nanan shiyasa take furta, "Baby, wai lafiya? Wane ne a wurin?".
      


Ubanki ne 🙊😳😂 in ji Ni fa.
[12/03, 6:49 pm] OumƊahirah نفيسة: 🌱🌱🌱🌱🌱

       *SHAREEF*
           _SexyBoy_
🌱🌱🌱🌱🌱


_Writer: Nafisat Isma'il Lawal_
_Wattpad: UmmuDahirah_

*SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT🧝*



*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞

```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

       *P.W.A✍️*





*DATA SHARE*

Call, message or whatsap 07065334256

*MTN*
500MB 150
1gb 280
2gb. 560
3gb. 840
4gb. 1120
5gb 1400
6gb. 1700
Verlid for 30 days.












__________
*BOOK1*
_______________*FREE PAGE58*
_____Jin muryan Haseena yasa shi ɗan motsa wa yana ɗauke idanunsa da kallon cikin Falon; duk da ba ya hango ciki, yayinda ya soma yatsina face ɗin sa sabida tsananin ƙyama da ƙazanta da Nanan ta ba shi, ya ƙi yin magana har a lokacin bare yayi tunanin shiga ciki

While Nana kuma sai ta matsa mishi a hanya tana yalwata face ɗin ta a nan take da shu'umin murmushin ta, kasancewar ta ƴar duniya tuni ta washe face ɗin ta tana furta, "welcome, you can come inside." she finished talking looking at him, sai kuma ta saki ƙofan and went inside saying to Haseena, "Your guest has come."

In a surprise Haseena take kallonta, sai dai bata kai ga magana ba suka haɗa idanu da SHAREEF da ya shigo cikin Falon, wani irin zabura tayi nan take sai ga ta a miƙe ta waro ido a kansa,
In a short time, her body began to tremble because of the way he looked at her; mai kama da tuhuma gami da zallan mamakin ta

Ita kuma Nana ganin kallon da suke yi wa juna, ga kuma yadda Haseena ta ruɗe lokaci guda, shiyasa ta katse yanayin nasu da faɗin, "Come in and sit down, and stay here."
Tayi maganar da kallon SHAREEF again,
Sai kuma ta kalli Haseena, ta sakar mata wani irin kallo mai ma'anoni da dama, before ta sake faɗin, "Babe zan wuce, since kina da baƙo, zamu yi waya."
Daga haka ta wuce bata jira cewarta ba ta shige bedroom ɗin ta

Yayinda Haseena ta kasa kataɓus a wurin, har yanzu tana tsaye idanunta a kan SHAREEF da ya kafa mata nashi idanun shima ya ƙi motsa wa, sai dai eyes ɗin sa sun soma juye wa sabida ɓacin ran da ya kawo mishi cafka in a short time. Take ta sauke kai ƙasa ta kasa haɗa ido dashi; tana tsaye babu inda jikinta ba ya rawa, har wani zufa ne ya soma tsatstsafo mata a face ɗin ta,
Ganin good two minutes ya wuce bai motsa ba, shiyasa tayi ƙarfin halin sake ɗago kai tana kallonsa, sai ta sakar mishi murmushi cikin yanayin ruɗe wa tace, "SHAREEF..." Sai kuma tayi saurin gimtse bakin ta, cikin in-ina ta sake buɗe bakin a karo na biyu tace, "dear, ka zo.. ka zauna mana, meyasa baka faɗa min zaka zo ba?"

Idanunsa ya ɗaga yana sauke su a kan Nana da ta fito a yanzu ta saka kaya, ta sanya mini-skrit tare da guntun riga ko cibiyar ta bai rufe ba

Itama sai Haseenan; ta bi wurin da yake kallo da idanunta tana mai haɗiyar yawu sabida yanayin halin da ta shiga

Nana kuwa riƙe da wayanta a hannu ta nufi wurin Haseenan, tana murmusawa tare da rungumo ta jikinta, tayi mata kissing a gefe da gefen face ɗin ta before ta janye jikinta tace, "bye babe, sai mun yi waya, take care."

Ɗakyar Haseena ta iya amsa mata bayan ta ɗaura yaƙen murmushi a kan face ɗin ta,
Tana kallonta har ta fice sannan ta nufi wurin SHAREEF ɗin, cikin ƙarfin hali da ƙoƙarin ɓoye ruɗewan da ke tare da ita, tace, "dear wannan zuwan bazata haka?"

Sai lokacin ya buɗe baki yayi magana, cikin wani irin yanayi yana sauke mata wani kallo mai kama da tuhuma yace, "wannan wace ce? Aina kika samo ta?"

Murmushi tayi tace, "Ƙawata ce, Abokiyar karatuna ce."

"Abokiyar karatun ki? Wannan?"
Ya sake maganar yana nuna hanyar fita

Cikin dake wa tace, "Yeah of course, ko akwai wata matsalar ne?"

"Ni kike tambaya ko akwai wata matsalar ce? What is the reason why you are dating such a girl? kanki ɗaya kuwa Haseena?"

Hannunsa ta riƙe idanunta a kansa tace, "dear, mene ne aibun ta? Na ga dai ƙawata ce Abokiyar karatu na; babu wani abu kuma."

Janye hannunsa yayi yana ƙare mata kallo, tare da furta, "kina a haka cikin wannan shigan tare da wata, sannan itama tana zaune babu kaya a jikinta and kike ce min babu komai? Ko dama a gidan take kwana? Tare kuke kwana ne?"
Yayi maganar a ɗan zafafe

"To me kake nufi ne? Ina maganar ka ta dosa?"

shiru yayi ya kasa cewa komai, amma zuciyarsa tafarfasa take yi, sabida har ga Allah ransa zargin su ne ya kawo mishi mamaya, musamman yanda ya ga Nanan, exactly yanda ƴan maɗigo suke yi ne, har da sarƙan ƙafafu ya gani, daga ganin ta yar iska ce

"Ka zo ka zauna please, ka tsaya a tsaye kuma ka shawo hanya, ka zauna sai mu yi maganar." Tayi maganar cikin lallaɓa shi, don ba ta son ya ci gaba da zargin su bare ya san gaskiyar abin da ke wakana a tsakaninsu, in ba haka ba ta san ta kaɗe, sai buzun ta in asirin ta ya tonu

Ganin yanda take lallaɓa shi shiyasa ya nemi wuri ya zauna, but ya kasa hakura yace, "please sweetheart, Ni ban yarda da wannan yarinyar ba, ki rasa da wacce za ki yi mu'amala sai da ita? Ba kya ganin yanda take ne? Ina ɗan musulmi zai yi sha'awar haɗa hanya da irin wannan kafurar yarinyar da babu kyan gani?"

Wani iri Haseena ta ji a ranta sabida jin yanda yake muzanta Nana, shiyasa ta haɗe fuska tace, "Please SHAREEF, idan har baka san Mutum ba ka dena mishi mummunan zato, baka santa ba amma kake aibata ta haka, Nana bata da wani mugun hali, she's kind and helped me in my life, itama musulma ce da kake ganin ta haka, bata da wata aibu, please ka dena faɗan munanan maganganu a kanta bazan ji dad'i ba."

Shi kansa mamaki ne yasa shi bin ta da kallo saboda jin abun da take furta wa, "yanda kike kare ta kamar ta fi Ni matsayi nake tunani, and za ki raina min hankali ne; wannan ne zata zama musulma a hakan?"

"Yes of course, wlh musulma ce kuma asalin ta ƴar Nigeria ce, rayuwa ce kawai ta mayar da ita haka, sannan Ni ina tare da ita ne kawai don taimakona da take a kan karatu, ba wani abun ba."
Tafaɗa hakan tana ɗauke kanta

"But ba na son kuna tare gaskiya, in har kin ji maganata ki rabu da ita, bata yi min ba."
Yafaɗa cikin nuna isa da taƙamar sa

Kallonsa tayi, in few seconds kuma tace, "hakan kake so? Shikenan komai ya wuce, amma ban ji daɗin irin wannan zuwan da kake min ba, at least yakamata ka sanar min domin in tanadar maka wani abun ai."

Hannunsa ya sanya ya kamo nata yana tsare ta da ido, cikin sanyin murya yace, "sweetheart zuwan nawa ne ba kya so; ko kuma don ba ki shirya min wani abu bane?"

"No ba zuwan ka bane ba na so kaima ka sani, ba na son ka zo ban tarbe ka bane, kuma yanzu ba kasafai nake zama a nan ba ina kwana a hostel sabida karatu, yanzu idan ka zo baka same Ni ba ai bazan ji dad'i ba."

Murmushi yayi yana rungumo ta jikinsa, tare da furta, "kar ki damu bazan sake miki irin haka ba in har ba kya so, amma da laifin ki tunda na tambaye ki zan zo but kika ƙi yarda, Ni kuma kin san bazan iya jurewa tsawon lokaci ina da Mata a duniyar nan ba, sannan in zauna ina shan wahala, haba Haseena, ko tausayi na ba kya ji fa, gani nayi ke kin sauya gaba ɗaya komai bai dame ki ba, amma Ni kin bar Ni cikin wani hali cikin ciwo in rayu ko in mutu ko oho, wannan abun fa ba ƙare wa zai yi ba, sannan idan ma don Ciki kike tsoron mu kasance tare, zamu iya daukar mataki har sanda kike bukatar haihuwa."
Sai ya ja tsaiko tare da ƙara ƙanƙame hannunta idanunsa cikin nata, "alamu ya nuna kamar kin soma janye jikinki da Ni, ko in ce soyayyar da kike min ta soma raguwa, tunda har za ki iya hana Ni jin dad'in rayuwa, bayan kin san cewa a kullum da ƙishin abun nake kwana nake tashi cikin wani irin hali; but kin kasa tausaya min."
Sai ya sake marairaice fuska yana furta, "please help me sweetheart, don't let me die in this situation, I love you, I will do whatever you want, but for once let me enjoy my life."

Yanda ya rikice mata ta rasa yanda zata yi dashi, duk yanda ta so ta kufce masa ta hana shi abun da yake so, amma inaa; SHAREEF yayi nisa ba ya jin kira,
Tun a lokacin ya soma aika mata da zafafan kissing masu tsananin zautar da mutum, domin ya dauki ɗammaran dulmiyar da ita cikin tafkin ƙaunarsa da dole sai ta ba shi haɗin kai,
Ƙiri-ƙiri ya ƙi raga mata bare ya bata ƙofan da zata musa mishi,
Tun ba ta jin daɗin abun har ya kai ga tana amsar saƙonnin nasa masu tsaya wa a ran wanda ake mishi

Ganin wurin bazai mishi ba, nan take ya sure ta zuwa gado jikinsa sai faman rawa yake yi, yau SHAREEF ya samu abun da yake so, take nan ya afka mata da iya ƙarfin sa a zuwan zai buɗe sabuwar budurwa fitik,
Sai dai bai sha wahala ba wurin shige wa zuruf babu tsaiko, abun da ya ɗan so ya ruɗa shi kenan ya tsayar da abun da yake yi yana mai mamakin yanda ya shige tamkar inda aka saba shiga,
Wani ikon Allah, duk da SHAREEF bai taɓa sanin Mace ba, amma ya fahimci tabbas Haseena bai same ta da ainihin budurcin ta ba, to ina ya tafi?
Wannan tambayar ne ya ruɗa mishi ƙwaƙwalwa; lokaci guda ya soma ƙoƙarin janye jikinsa cikin tsananin tashin hankali da tunanin wani ya soma riga sa shiga gonan sa.
Tashin hankali! Haba, da sake kenan.



🔆🔆🔆🔆🔆🔆🔆🔆

_____Nana kuma da ta fita gidan a Motan ta, tana fita cikin gidan sai ta faka motan ta zauna tayi shiru tana tunani, yayinda take kaɗa hannayenta a jikin sitiyarin motan, face ɗin SHAREEF ne yake mata ƙawa a cikin idanunta, duk da ita ba ma'abociya sha'awar Maza bane, amma babu ƙarya ta ga kyawu da tsantsan haɗewa a wurin sa,
Wani murmushin gefen baki ta saki tana shafo kunnen ta, take ta soma jiyo maganganun su da suke furta wa, tsab ta gama jin komai har kushetan da SHAREEF ya gama yi,
Har a ranta ta ji babu dad'i amma kuma sabida jin Haseena na kare ta yasa ta bushe da dariya a fili ta furta, "This is your last chance, because it won't happen again."
Jin sun yi shiru sai nimfarfashin su da take ji, hakan ya tabbatar mata da abun da suke yi, wani irin kishi ne ya turniƙe ta, bata zata Haseena zata iya cin amanar ta ba har ta ƙetare maganar ta ba, tabbas ta yarda SHAREEF yana da wani babban matsayi a wurin Haseena ba tun yau ba, dole baza ta iya rabuwa da shi ba,
Amma ita tayi alƙawari dole sai ta raba tsakanin su, domin baza ta iya sharing Haseena da wanin ta ba, wanin ma namiji, baza ta yarda ba, wannan lokacin zata dauki mataki, time yayi da zata shigo da Haseena cikin ƙungiyar su, tabbas lokaci yayi,
Take ta tuƙa motanta tabar wurin a tsiyace kamar zata ƙona Motan sabida yadda ta bata wuta lokaci ɗaya wurin ya turniƙe da hayaƙi.

*Now the game has started, let's go into the story.*






..............................
_Free page ya zo ƙarshe da yardan Allah, ga mai buƙatar siya sai ya tura kuɗin sa. Nafisat Ismail 3194593808 First bank, shaidar biya a wannan numban 07065334256. Regular group 300, Complete document 400._

*Nagode Masoyana.*
A yi azumi lafiya.
12 March 2023.


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
End Ads