x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 22 - SHAREEF SEXY BOY BOOK 1

  • 63001 words
  • 66000 words
  • Out of 152447 words

Category: Romance Story +18

Views 393

25 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
SHAREEF ta kowanne hali, in ba haka ba mutuwa zata yi, baza ta iya kaiwa iya adadin waɗannan shekarun ba tare da ɗa namiji ba, namijin kuma ba kowa ba face SHAREEF ɗin ta, shi kaɗai ne zata iya ba shi kanta, shi kaɗai take so kuma shi ne mallakin jikinta, tun farko da zata iya aikata zina da ta jima da aikata wa, amma kuma ta rigada ta rufe wannan babin, SHAREEF kaɗai take iya kallo a matsayin namiji ɗaya tilo a faɗin duniyar nan

Ziro ƙafafuwan ta tayi daga saman gadon, ta zuba su a saman lumsassen Cerfet ɗin da ke mamaye da bedroom ɗin. Kana a hankali ta jawo room slippers dinta ta zura a ƙafafun, mike wa tayi tana tallabe da cikin ta da hannu daya, ɗayan hannun kuma maganin da ta ɗauka suna zube a cikin shi, daga ita sai riga da wando sleeping dress da ke jikinta, kanta babu ɗankwali sai gashin ta da ya gama mitsitstsike wa sabida halin ciwo. Kai tsaye falo ta nufa ta ɗauki ruwa a fridge ta sha maganin, bayan ta gama ta dawo cikin bedroom ɗin, komai a hankali take yi sabida yanda cikin nata ke faman murɗa mata a hankali. Cire kayanta tayi ta shiga toilet ta watsa ruwa, after ta fito sai ta natse jikinta sannan ta shafa lotion sama-sama, kasancewar ba ta jin daɗi kwata-kwata bata tsaya yin kwalliya ba, bak'ar doguwar riga kawai ta zura a jikinta after ta saka pad da pant, sannan sai ta saka baƙin dogon wando a ciki,
Sai da ta bi jikinta ko'ina ta shafa turare yanda ko'ina nata zai riƙa tashin ƙamshi, sai tayi rolling da farin gyale sannan ta dauki Jakarta ta zuba pads da abubuwan da zata buƙata. Fita tayi ta rufe ƙofan sannan ta hau motan ta ta fice a gidan

A hankali take driving ɗin, cuz ba ƙaramin ciwon ne ya taso mata ba, daure wa kawai take yi amma daƙyar ta iya kai kanta cikin school ɗin. Packing tayi tana ɗaura kanta a saman sitiyarin, shiru tayi tana matse cikin nata tana faɗin wayyo Allan ta,
Ta jima tana murƙususu before ya lafa mata, hakan ne yasa ta daure ta fito riƙe da Jakarta ta rufe motan tana jefa key ɗin a cikin Jakar, sannan ta taka a hankali ta soma ratsa cikin makarantar har ta isa class ɗin su

Time ɗin ma lecturer ya shiga, don har ya soma musu karatu. Shiyasa ta lallaɓa ta bi ta baya ba tare da ya kula da ita ba,
Sai da ta zauna sannan ta ajiye numfashi tana ƙara kai hannunta saman cikinta ta matse shi sosai,
A haka suka ci gaba da karatun duk da ba wata fahimta take yi ba, sabida zafin ciwo da ke huro mata time to time

Yana gama wa wani lecturern ya shigo, shiyasa duk a galabaice Haseena ta gama karatun, bata tsinci komai ba a ciki, kawai ta san cewa zuwan nata yana da muhimmanci ne, if not kuma ta samu matsala,
Lecturern yana fita ta ɗaura kanta a saman desk ɗin tana sauke numfashi, duk idanunta sun kaɗa sun yi ja har da ruwan hawaye, musamman yanzu da ta ji gadan-gadan ciwon ya taho mata, salati ta soma yi tana juya kai, ta kama cikin gam ta matse shi sosai

Kasancewar class ɗin sun rage yawa, since basu da wani karatun sai zuwa anjima,
Shiyasa wata matashiyar budurwa wacce ke zaune a gaba, ta samu damar hangar Haseenan lokacin da ta juya bayanta saboda jin sautin kamar ana salati,
Ba ita kaɗai ba, hatta tsirarun da ke ajin sai da hankalin su ya kai kanta tunda sosai take juye-juye da salati,
Hakan ne yasa wannan budurwan ta taso da sauri sabida ta fahimci wacce ke wurin, quickly ta nufi wurin Haseenan tana kiran sunanta tare da dafa ta

"What's wrong with you? Why did you get into this situation?"

Daƙyar Haseenan ta ɗago kanta tana shashsheƙa, tare da sauke idanunta a saman fuskar budurwan batare da ta iya furta komai ba

Hankalinta ya tashi sabida yanda Haseenan ta koma, shiyasa ta zauna a gefen ta tare da tallabo jikinta tana ƙara tambayarta? Hannunta ɗaya a saman fuskar Haseena tana shafa mata cike da tausaya wa

Dakyar Haseena ta iya mata bayanin, "cikin ta ne ke ciwo."

"Eyya sorry, ki tashi mu je room ɗina sai ki kwanta ki huta, then sai in samo miki magani ki sha."

Gyaɗa kanta tayi ba tare da musu ba, shiyasa budurwan ta ɗaga ta tare da mannata a jikinta suka nufi waje. A hankali suke tafiya har suka fita haraban wurin suka tasar wa inda jerin ɗakunan makarantar suke. Kai tsaye ɗakinta ta kaita tana shimfiɗe ta a saman bed ɗin ta, sannan ta nufi fridge ta ɗauko mata ruwa tana kawo mata, taimaka mata tayi ta mike zaune ta bata ruwan ta sha, sai da ta sha kaɗan sannan ta sake tambayarta, "period take yi ko kuma ciwon ciki ne?"

Idanunta da suka canza kala ta sauke a kanta tana ɗan jan numfashi a hankali, a takaice ta bata amsa da, "period ne."

Murmushi tayi ita kuma tana ɗan cije laɓɓanta, sai ta miƙe ta fita, babu jima wa ta dawo mata da magani ta ƙara tashin ta zaune tace, "ta sha zata samu relief."

Babu musu ta amshi maganin ta sha sannan ta sake koma wa ta kwanta. Idanunta a lumshe tana sauraron yanda cikin nata yake sake murɗa wa a hankali, sai sauke numfarfashi take yi slowly. Kusan mintina goma sannan ta soma jin raɗaɗin yana rage wa, hakan ne yasa ta ware idanunta a saman fuskar Nana wacce ta zura mata ido tana duƙe a gabanta, gwiwowin ta a ƙasa

Murmushi Nanan tayi mata tana cewa, "kin soma jin sauƙi ko?"

Kai ta gyaɗa mata tana ci gaba da sauke ajiyar zuciya

"Yauwa to, sai ki tashi ki shiga toilet ki kimtsa jikinki, a hankali za ki ji ciwon ya rage ma, kar ki damu maganin yana da kyau." Cewar Nana tana ci gaba da murmusawa idanunta suna a kan Haseena ko ƙyafta su ba tayi

Ita kuma sai ta kawar da kanta domin tun ba yau ba ta tsani irin wannan kallon ƙurillan da Nana take mata, in fact ma ba ta bata fuska bare magana ya haɗa su, sabida yanayin ta wanda sam bai yi wa Haseenan ba, kallon ƴar iska take mata, amma kuma yanzu bata da yanda zata yi tunda ita ta taimaka mata, don haka ta miƙe tsaye da taimakon Nanan suka je toilet

Sai da ta tabbatar ta shiga sannan ta fito ta zauna a gefen gadon tana cije bakin ta, dai-dai inda aka huda mata aka zura mata ɗinkunne, bama nan kaɗai ba, hatta hancin ta akwai ɗinkunne har biyu a wurin, hannayenta suna ajiye a saman cinyarta, dukka yatsun sun sha zobuna farare sol da ratsin ja a jikin su, haka ma babban yatsar kafanta ta hagu, sai kuma sarƙan ƙafa da kowanne ƙafan ke dashi,
Tana sanye cikin riga da wando ne waɗanda suka yi matuƙar matse ta suka fitar mata da surar jikinta, boobs ɗin ta har leƙo wa suke yi waje, baza ka taɓa cewa ƴar musulma bace a kallo ɗaya da kayi mata, ga ƙarin gashi da tayi kalan ja da fari a kanta, kwata-kwata bata da zubi da mutanen kirki, duk wanda ya san kansa bazai iya mu'amala da ita ba, sabida komai a zahiri yake duk wanda ya kalle ta ya san babu alamun tarbiyya a wurin, musamman yanda idanunta suke a tsaitsaye ga su manya Masha Allah, sun buɗe da harkan duniya

Yatsar ta ɗaya ta ɗaura a bakin ta tana tsotson shi, yayinda fuskarta yake dauke da shu'umin murmushin ta da bai rabo a fuskarta. Yau tana jin damar ta ne ta samu, abun da ta jima tana hari wato Haseena, yau ga shi ta zo hannu har cikin dakin ta, abun farin cikin ma samun ta da tayi tana period, a hankali ta saki yalwataccen murmushi tana magana a fili tare da furta, "Haseena kin shigo hannu, dama na jima ina burin yanda zan samu wannan damar, sai ga shi cikin sauƙi na samu big chance..."
Shiru tayi sabida ganin Haseenan na ƙoƙarin fitowa, sai ta waiga tana kallonta tare da mike wa tsaye ta nufi inda take, kama mata hannu tayi ta kawo ta bakin gadon ta zauna, sannan tace mata, "ina zuwa." Bata jira cewar ta ba jiki na rawa ta koma cikin toilet ɗin, nan kuwa idanunta suka sauka a kan pad ɗin da tayi amfani dashi ta cire ta ajiye, da sauri ta ƙarisa wurin; ta buɗe ta ga jini kwance a ciki, sai ta saki ajiyar zuciya mai ƙarfi tana sakin murmushin farin ciki, kana kuma ta juya ta koma bedroom ɗin tana mata sannu, zama tayi gefen ta tana tambayarta jikin nata?

Cike da sanyin jiki tace, "da sauƙi."

"Good, yanzu me kike buƙata in dafa miki? Sai ki ci ki kwanta before lokacin lecture, i know zuwa lokacin ma kin koma normal."
Ta ƙare maganar cikin Hausar ta da bai fita sosai tana murmusa mata

Hakan ne yasa itama Haseena ta saki jikinta har tana mayar mata da martanin murmushin, duk da tana ɗar-ɗar da ita kasancewar da rashin sabo, kuma duk wanda ya ga Nana dole ya ji tsoro da shakkar shiga jikinta. Cewa tayi, "ba ta buƙatar komai."

Amma sai Nana tace mata, "dole ne ta ci wani abu, since a yanayin da take ba a buƙatar zaman ta da yunwa."

To kasancewar itama Haseena da yunwar a tare da ita, tunda bata yi breakfast ba ta fito, shiyasa ta gyaɗa mata kai tare da furta, "Whatever she cooks for her, she will eat it."

Murmushi Nana tayi, tana shirin tashi a wurin sai wayanta tayi ƙara, sanya hannu tayi ta ɗauka daga cikin aljihun wandon ta, tare da latsa ta da Zara-zaran ƙumbunan ta waɗanda suka ji fenti mai ƙyalƙyali, kunnen ta ta kai tana furta, "Hello."

Haseena kuwa idanu ta zuba mata tana mai mamakin yanda Nanan ta koma wai kuma ƴar musulma ce, musamman da ta taɓa jinta tace mata, "itama asalin ƴar Nigeria ce."
Tabbas ta yarda tunda ga Hausa nan a bakin ta duk da ba raɗau take fita ba, "Amma to me ya mayar da ita haka ta koma kamar mara addini ta kile ta zama ƴar duniya?" Wannan tambayar ta jima tana yawo a zuciyar Haseena tun sanda ta fara ganin ta. in fact ma babu mai kallonta yace ta haɗa jiɓi da baƙin fata sabida yanda take rayuwarta cikin waye wa, kuma kaf friends ɗin ta da take yawo da su mazauna nan ne. Har a ranta tana son ta san wace ce Nana? Duk da tana tunanin ba karatu kaɗai ya kawo ta nan ba, maybe a nan tayi rayuwarta, kallon da Nanan tayi mata a yanzu ne yasa ta ɗauke kanta daga gare ta

Murmushi ita kuma Nanan tayi tare da furta, "I am with her now in the room."
Shiru ta ɗan yi, sai kuma ta sake furta, "I will come soon, give me some time."
Sai ta zare wayan ta ajiye a bed side drower, kallon Haseenan tayi; smile tayi mata ta miƙe ta fita falo

Hakan ne yasa Haseena ta sauke ajiyan zuciya tana lumshe idanunta, babu abun da take buƙata a yanzu face jin sassanyar muryan SHAREEF, wanda take jin hakan zai ƙara kwantar mata da hankali muddin ta ji muryansa, shiyasa itama ta laluba Jakarta ta ciro wayanta tana latsa wayan a hankali, bayan ta danna dealing contact nasa sannan ta kwanta tana mayar da idanunta ta rufe su ruf,
Ring daya biyu ya amsa call ɗin. Hakan ne yasa ta marairaice murya tana kiran sunan sa

Yayinda daga can ɓangaren SHAREEF, wanda yana cikin katafaren office din sa, zaune a kan chair ɗin sa yana juya wa a hankali

Gefe kuma Mahmud ne ke zaune shima, ya kasa kunne yana sauraron Ogan nasa tamkar ba shi yake saurare ba, sabida tunda ya ɗauki wayan shima sai ya zaro nasa wayan yana latsa wa kamar hankalinsa ba ya wurin

Yanayin yanda ya ji muryar Haseenan na fita, ya san cewa tana cikin damuwa, shiyasa tambayar da ya soma jeho mata a kan abun da ke damun ta ne?

Sai ta sake narke wa kamar zata yi kuka tace, "dear bani da lafiya, kamar zan mutu yau."

Cikin yanayi na tashin hankali da ya nuna a muryansa yake faɗin, "Ya Salam! me ke damun ki Sweetheart? Ina fata kin sha magani dai?"

Yanda ya jeho mata tambayoyin cike da nuna ruɗu da damuwar sa, hakan ne yasa ta ɗan saki yalwataccen murmushi tana cewa, "kar ka damu yanzu ina jin sauƙi kaɗan -kaɗan, kuma na sha magani ba da jima wa ba, ciwon da na saba yi ne ya taso min."

Ɗan numfashi ya ja cike da tausayin ta yace, "I'm sorry sweetheart."

Buɗe idanunta tayi tana murmusawa a hankali, sai kuma tace, "but yaushe zaka zo? I'm really miss you, ba na jin zan iya one week ban sake saka ka a idona ba, na soma gajiya da halin kaɗaicin da nake ciki."

Ɗago ido SHAREEF yayi yana duban Mahmud, sai kuma ya ɗauke kansa yana ƙara rage murya a slowly ya furta, "Sweetheart ina cikin aiki yanzu haka, zuwana wurin ki zai yi wuya, but let me promise you that I will come wani lokacin."

Kukan shagwaɓa ta sakar mishi lokaci guda, yayinda nan da nan yayi tasiri a wurin sa ya ruɗe yana tambayarta dalilin kukan nata. "Ni dai ka zo nan kusa dear, bazan iya ci gaba da jure rashin ka ba, Please ka zo."

Shiru ya ɗan yi, sai kuma yace, "ok, zan duba in gani, amma yanzu tunda ba ki da lafiya ki kwanta ki huta, later zan kira ki kinji ko?"
Ya ƙare maganar da lallami,
Daƙyar ya samu ta haƙura har suka yi sallama, ajiyan zuciya ya sauke yana ɗan jan huci tare da fesar wa, sai ya ajiye wayan yana saka hannu ya soma mirza idanunsa, tunanin yanda zai yi ya samu damar zuwa wurin Haseena yake yi, domin shi kansa yayi matuƙar kewarta since tunda suka fara soyayya, basu taɓa rabuwa haka ba, kullum sai sun ga juna, amma yanzu har ana iya shafe tsawon kwanaki ba tare da sun ji ɗumin junan su ba, sai dai video call wanda yake matuƙar taimaka musu wurin jin sauƙin raɗaɗin rashin ganin ɗayan su...

"Sir."
Mahmud ya kira sunan sa lokacin da ya ji shiru bai ce komai ba, kuma ya gama wayan

Hakan ne yasa SHAREEF ya cire hannunsa daga idanunsa yana kallon Mahmud ɗin

Mahmud yace, "Sir, lokaci yana running, yanzu haka time na shiga meeting ya kusa, kuma ana buƙatar wuce wa da kayan yanzu, ya kamata mu je ka gani. Sannan akwai maganar da nake so in yi maka."

Tsira masa ido SHAREEF yayi ba tare da yace uffan ba, alamun yana jiran ya ji mai zai ce

Shi yasa Mahmud ya ƙara da faɗin, "ba na tunanin zamu samu shigowar kayan nan yau, sai dai gobe, jiya da dare na tura maka saƙo a WhatsApp after na ji wayan ka a kashe, i think baka duba ba?"

"Eh ban duba ba, amma meyasa baka faɗa min da wuri ba?" Sai ya ja guntun tsaki yana miƙe wa tsaye, tare da furta, "mu je kawai, Allah ya kaimu goben lafiya."

Shima miƙe wa Mahmud yayi, yana amsa wa da Amin, sai ya bi bayan sa suka fice a Office ɗin, cuz tuni shi SHAREEF yayi gaba abun sa.
[07/02, 8:24 am] OumƊahirah نفيسة: 🌱🌱🌱🌱🌱

      *SHAREEF*
          _SexyBoy_
🌱🌱🌱🌱🌱


_Writer: Nafisat Isma'il Lawal_
_Wattpad: UmmuDahirah_

*SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT🧝*



*PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* 🌞

```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS💪)```

/https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

       *P.W.A✍️*





*DATA SHARE*

Call, message or whatsap 07065334256

*MTN*
500MB 150
1gb 280
2gb. 560
3gb. 840
4gb. 1120
5gb 1400
6gb. 1700
Verlid for 30 days.











__________
*BOOK1*
_______________*FREE PAGE25*
_____Saurin dafa na kusa da ita tayi, shi ya hana ta faɗi ƙasa daga tsananin jirin da ya kusa yasar da ita. Ita kanta yarinyar da ta fahimci halin da Maryamu ke ciki, shiyasa bata ce mata komai ba illa kallonta da take yi, har ta ƙare dai ta buɗi baki tana tambayarta, "ko lafiya?"
Amma sai Maryamu ta girgiza mata kanta alamun babu komai,
Daƙyar ta iya tsayar da kanta a wurin har aka gama assembly; kana ta doshi inda class ɗin su yake kamar yanda ɗaliban suke ta tafiya, Jakarta na hannu sabida baza ta iya goya wa ba, tana shiga class ɗin; ta nufi sit ɗin su ta zauna, sai ta manne da bango ta ɗaura kanta a deks

Ƴan class ɗin sai shigowa suke yi kowa yana samun wurin zaman sa ya zauna. Amina tare da Feena ne suka shigo a ƙarshe suna hira a tsakanin su suna dariya

Ganin Maryamu zaune a layin nasu, sai Amina tace, "yauwa, kin ganta ma, ashe ta zo, Maryamu." Ta ƙare maganar da kiran sunanta after ta zauna a kusa da ita tana dafa bayanta

While ita kuma Feena har ta samu wuri a saman deks ta zauna idanunta a kan Maryamun

Ɗago kai tayi tana kallonsu cikin yanayin ciwo

Hakan ne yasa Amina tace, "lafiya me ke damun ki? Ko ba ki da lafiya ne?"

Gyaɗa mata kai tayi alamun eh amma bata da alamun buɗe baki tayi magana

"Eyya sorry, amma meyasa kika zo makaranta kin san ba ki da lafiya?"

Shiru tayi don ko kusa ba ta son yin magana a halin da take ciki, tamkar kanta zai rabe gida biyu haka take ji in har ta motsa bakin ta

Dukkan su kallonta suke yi cike da tausaya wa, har Feena wacce bata santa ba sai yau ɗin da Amina ta bata labarin ta

Hannayenta Amina ta riƙe tana sake mata sannu cike da tausaya wa, sai tace, "ko kuma ki kwanta in za ki fi jin dadi, before Teacher ya shigo ko?"

Mayar da kanta Maryamu tayi ta kwantar a saman deks ɗin tana lumshe idanunta

"Ke kuma ki zauna a sit tun kafin uncle ya shigo ya ganki a saman nan, kin san halin sa ya hana, kuma na ga ya zo yau ma."

Zamo wa Feena tayi tana zama a gefen Amina, sai suka saka ta a tsakiya, har ta buɗe baki da ninyar yin magana, sai
End Ads