Taɓe baki SHAREEF yayi tare da cewan, "sai ka yi anjima."
Numfashi kawai Hanif ya ja yana nufan hanyar toilet bai ce komai ba, sai da ya buɗe ƙofan ya zura takalmi sannan ya shige
Kafin ya fito shima SHAREEF har ya zare kayan sa, ya zauna daga shi sai guntun wando yana latsa waya, sai murmusawa yake yi
"Brother sallah fa?"
Ɗago kai SHAREEF yayi yana kallon sa, sai kuma ya ɗauke kan ya ci gaba da latsa wayan, kafin kuma ya ajiye ya wuce toilet ɗin shima
While Hanif tuni ya saka doguwar jallabiya ya fice
Sai da SHAREEF yayi wanka sannan shima ya fito ya zura jallabiya irin na Hanif, before ya fita da sauri duk da har an idar da Sallan ma. Shi yasa ya bi ta ƙofan baya don kar Momy ta gansa ma
Sai da aka yi sallan isha'i sannan ya dawo. Yayi saurin shirin sa ya saka riga da wando ƙanana sai tashin ƙamshi yake yi, Allah ya zuba mishi tsafta shiyasa koyaushe ƙal-ƙal zaka ganshi tamkar bazai taka ƙasa ba, ga iya ɗaukar wanka da kowacce Mace ta gansa sai ta juya ta sake kallonsa, musamman yanda yake da kwarjinin nan da ɗaukar ido sabida farar fatarsa mai kyau da burgewa
Hanif tunda ya ga ya ci wannan gayun, ya san wurin Haseena zai je, sai ya taɓe baki yana cewa, "lallai soyayya ta motsa kenan! Kodaye kullum a cikin ta kake."
SHAREEF tamkar bai san dashi yake yi ba, sai da ya gama komai yana miƙewa tare da sake feshe jikinsa da turare; yake cewa. "kai yaushe zaka koma makarantar ne wai?"
"Ba yanzu ba."
"Sai yaushe kuma?" Ya ƙara tambayarsa a yanzu yana tsare sa da ido
"For a week."
Jinjina kansa yayi ya nufi ƙofa zai fice, sai kuma ya juya yana kallonsa tare da cewa, "sweetheart zata tafi karatu ne Abroad, shi ne zan je in raka ta."
Da mamaki Hanif yace, "kamar ya kenan?"
"Kamar yanda ka ji." Yafaɗa yana yatsina kyakkyawar fuskarsa
"To auren naku fa? Wanne karatu kuma zata je?"
"Nima haka tace min."
"Kana nufin zaka jira har ta dawo?"
"Eh." Ya furta a taƙaice
Shiru Hanif ɗin yayi, har sai da ya ga SHAREEF zai fice before ya sake cewa, "Bro anya yarinyar nan tana sonka?"
"Kamar ya?" Yace dashi yana juyowa da sakar masa wani kallo
"To na ga kace zata je karatu, ina ga hakan bai kamata ba, yanzu abun da ya dace shine ta tsaya ta fuskanci auren ku, but ba haka ba, I think akwai wani abun a zuciyarta."
Wani banzan kallo ya sake masa. Sai bai ce komai ba ya juya ya fice
Shima sai Hanif ɗin ya ɗage kafaɗa alamun bai damu ba, ya miƙe ya fita zuwa Falo
Kasancewar SHAREEF ta Kofar baya ya fita shiyasa su Momy basu ganshi ba, tunda duk suna zaune a Falon
Kai tsaye mota ya yau ya nufi gidan su Haseena. Lokacin da ya isa kiranta yayi a waya yace mata, "yana waje."
Katse kiran yayi sannan ya fito ya nufi cikin gidan. Nocking yayi sai ga mai gadi ya zo ya buɗe mishi
Da sauri ya duƙa har ƙasa yana gaishe shi cikin girmamawa
Amma sai SHAREEF bai ce mishi komai ba ya wuce ciki hankalinsa a kan waya. Kai tsaye gidan ya tasar wa tunda tace mishi ya shigo ne. Tura ƙofan yayi ya shiga but babu kowa a cikin Falon sai tv da ke faman aiki. Kai tsaye saman kujera ya nufa ya zauna yana harɗe ƙafa tare da ajiye wayan sa a hannun kujera. Shiru ya ɗan yi na lokaci idanunsa a saman TV
Sai ga Umman Haseena ta fito ta hange shi, da fara'anta ta nufe sa tana cewa, "ah ah! SHAREEF ne ashe?"
Kallonta yayi, sai yayi murmushi yana ɗan shafa kansa tare da cewa, "eh Umma. Ina yini?"
"Lafiya lau, ya kake? Ya su Momyn naka?"
"Suna nan lafiya."
"Masha Allah. Bata fito bane Haseenan?" Ta tambaye sa tana zama itama a kan kujerar
Sai yace, "eh. But ta san da zuwa na ai."
"Ok to, bari a kawo maka ruwa kafin ta fito."
"A'a Umma a bar shi kawai."
Murmushi tayi sai tace, "sai ka ji kuma Haseena zata tafi karatu?"
"Wlh kuwa Umma."
"Haka ne, mahaifinta ya yanke hukuncin, duk da Nima gaskiya ban so ba, domin na fi so ku yi auren ku ku huta hakan zai fi."
Murmushi yayi yace, "ai Umma kamar yau ne zata gama ta dawo."
"To Allah yasa. Ni dama kar a shiga haƙƙin ka ne, but tunda ka amince zaka iya jiran ta babu damuwa ai." Ta furta da fara'a
Wanda a lokacin ne Haseenan ta fito tare da ƙanwarta Haajara. Har ta gama shirya wa lokacin tafiyan kawai take jira, sai kuma Abban su da ya fita sai ya dawo zasu raka ta airport
"Dear." Haseena tafaɗa tana nufan inda yake fuskarta yalwace da fara'a. Tana zuwa ta zauna a kusa dashi tare da kamo hannunsa babu kunya tayi masa kiss
To dama suna da wayewa hakan ba komai bane a wurin mutanen gidan. Inda ita Umma ma murmushi take yi tana tsokanar su da cewa, "ko dai za a ɗaura muku auren nan ne kawai ku tafi tare?"
Dariya suka yi, har Haajara da itama ta zo ta zauna a ɗaya side din shi, tana cewa, "Yaya SHAREEF ina wuni?"
Murmushi yayi yace, "lafiya lau ƙanwata. Kin ɓoye da yawa?"
Sai ta langaɓe kai tare da cewa, "wlh school ne Yaya ya ɓoye Ni."
Haseena kuma da ke magana da Umma kasancewar maganar da tayi, sai ta juya tana kallon SHAREEF tare da cewa, "wai haka Dear? Ko zamu yi auren mu before in tafi?"
"Ai lokaci ya ƙure Haseena, da tun farko muka yi wannan tunanin."
Tura baki tayi tana ɗaura kanta a kafaɗan sa
While Umma tace, "ka ji ka ƙyale rigimammiyar nan, Nima wasa nake muku."
Hajara kuwa dariya tayi tace, "Umma kar ki sata kuka fa, yanzu sai ki ga ta soma hawaye tunda ta ga Yaya SHAREEF a kusa."
Hararan ta Haseena tayi tace, "ina wasa da ke ne?"
Dariya take mata tana ɗan matsa wa
SHAREEF ya raɗa wa Haseenan magana a kunne sai murmusawa suke yi suna sake manne wa wuri ɗaya
Suna nan a wurin gaba ɗaya suna ɗan taɓa hira, sai ga Abba ya dawo. Tunda kasancewar lokaci ya soma tafiya shiyasa aka fito wa da Haseena kayan ta, masu aiki suka kai mata wajen mota aka saka mata
Gaba ɗaya suka ɗinguma zuwa airport ɗin. Sauran suna cikin mota while SHAREEF da Haseena suna a Mota ɗaya driver na tuƙa su. Hakan ne ya basu damar manne wa da juna suka soma romance kamar zasu cinye junan su, daga sallama abun ya juye sun kasa jure wa. Kacokan ma saman SHAREEF ɗin Haseena ta koma sai cakuɗa juna suke yi, while hannun sa na a cikin riganta yana matsa mata breasts har ya zare mata gyalen da ta sanya. Bakinsa cikin nata suna socking juna. Ga nishi da suke fitar wa a hankali alamun sun yi nisa a wannan yanayin
Driver na jin su sai dai babu halin juya wa ya kalla tunda ya san sauran, ba SHAREEF ɗin ba; ba kuma Haseenan ba. Yanzu zai ja wa kansa ya iya rasa aikin sa, don haka tsoro ma ya hana sa kallon mirror
A hankali SHAREEF ɗin ya zame bakinsa a cikin nata yana ɗaura fuskarsa a kan nata, tare da sauke mata numfashin sa idanunsa a lumshe
Itama hakan ne, domin a yanda take ji tamkar tayi hauka sabida tsananin sha'awar da yake taso mata. Kawai sai ta buɗe idon tana kamo hannunsa tare da kaiwa saman ƙirjinta, tana ƙara shige masa cike da shagwaɓa tace, "Please ka ci gaba bazan iya jure wa ba."
Yanda take mishi ne gaba ɗaya ta gama rikice wa, dole ya sake biye mata suka canza salo. Shi kansa ya kasa riƙe kansa saboda wutar sha'awar da ke taso masa
Har aka kai airport basu san ma an kai ba. Domin time ɗin sun yi nisa. Sai da suka ji tsayuwar mota sannan suka ankare
"Sweetheart an kawo." Ya furta daƙyar yana manne da ita yana shinshina mata wuya zuwa fuska
Sai tayi kamar zata yi kuka tace, "ba na son in rabu da kai, don Allah ka biyo NI."
Murmushi yayi yace, "in bar aikin nawa kenan?"
Sai kawai ta saka mishi kuka
"Oh! Sorry mana sweetheart, ke kin cika rigima, shikenan zan zo, but sai kin tafi zamu yi magana, yanzu mu fita kar a ji mu shiru."
"To yi min kiss."
Shafa fuskarta yayi yana kai bakin sa ya lashe mata saman lips, tare da cewa, "hakan ya isa ko?"
"No. Ni ba haka ba." Sai ta shigar da bakin ta cikin nasa tayi masa zuƙa kamar zata cinye sa, a hankali ta raɗa masa, "duk ka saka Ni na jiƙe da yawa."
Dariya yayi yace, "me too sweetie, but ke kika ja mana."
"No. Ni dai ba Ni bane." Tayi maganar da shagwaɓa
Sai da suka ji an ƙwanƙwasa ƙofan sannan suka fita. Already dama driver ya fice tun sanda aka kawo. Sai su ma suka fita suka nufi wajen su Abba hannayen su saƙale da juna
Ba a jima ba jirgin su Haseena ya ɗaga zuwa Australia
Tun a nan SHAREEF yayi musu sallama ya shiga nashi motan. Shi kuma dreiver ya koma wancan motan ya tuƙa su suka tafi
A yanda SHAREEF yake jin wutar sha'awa daƙyar yake iya tuƙin ma, gaba ɗaya hankalinsa a tashe yake dauriya kawai yake yi. Kafin ya kai kansa gida sai cikin nasa ya murɗe, a daddafe ya isa ciki ya fito riƙe da gefen cikin sa
But sai dai fa abun yayi tsamari nan da nan ya riƙe cikinsa da yayi wani irin murɗawan da ya kasa tafiya ya zube a wurin, yana faɗin, "wayyo Allah."
Masu aiki suka ankare dashi shiyasa suka rugo a guje wurin sa. Kafin zuwa lokacin SHAREEF ya gama galabaita sai kawai ya sume nan take. Hankalin su yayi matuƙar tashi, a guje ɗaya ya nufi ciki don sanar da su Dady.
[09/01, 12:26 pm] OumƊahirah نفيسة: 🌱🌱🌱🌱🌱
*MTN*
500MB 150
1gb 280
2gb. 560
3gb. 840
4gb. 1120
5gb 1400
6gb. 1700
Verlid for 30 days
__________
*BOOK1*
_______________*FREE PAGE5*
Hankalin su Dady yayi matuƙar tashi da suka ga halin da SHAREEF yake ciki, dole aka ɗauke shi aka nufi dashi asibiti a mawuyacin halin da bai san inda kansa yake ba
Daga Momy har Sadiq hawaye suke yi domin sun kasa jure wa. In ban da Dady da yake karfin hali a cikin su but ko Hanif hawayen ne kawai bai zuba ba, amma tashin hankalin sa ya fi na kowa. Abun da bai taɓa faruwa da SHAREEF bane tunda yake basu taɓa ganin ya shiga irin wannan halin ba, asali ma shi ba Mutum bane mai yawan ciwo sosai ba, but yanzu kuma ji be yanda aka ɗauke shi bai san ma inda kansa yake ba
Sun kai shi asibiti kuma an amshe shi cikin gaggawa. Suna ta jiran sakamako tsawon lokaci kafin a gama duba sa babban Likita ya nemi ganin su. Dukkan su suka nufe shi zuwa cikin office ɗin sa har a yanzu Momy tana kwararar da hawaye, babu wanda a cikin su ba ya hasashen abun da za a ce ya same shi, shiyasa zuciyoyin su ke ta tsinke wa
But bayanin Likitan ya matuƙar hautsina musu gaba ɗaya tunanin su da sake saka su a cikin matsanancin tashin hankali. Sakamakon bayyana musu da yayi, "SHAREEF yana fama da ciwon ƙoda wanda a halin yanzu gaskiya sai du'a,i, domin abun yayi worse da yawa don ya kusa lalacewa gaba ɗaya, yakamata ace tun yaushe sun san da ciwon sun ɗauki mataki, amma a yanzu basu da abun da zasu yi mishi sai dai su taya shi da addu'a da kuma ɗaura shi a magani, wataƙil za a dace ba sai an sauya mishi wani ba, idan kuma abu ya ƙi dole sai an canza mishi tunda dukka sun kamu da ciwo, sai dai ɗaya ya fi lalacewa don haka ko dayan ne za a iya canza mishi." Duk da haka dai ya buƙaci, "za a ɗaura shi a magani kafin su ga abun da hali zai yi, in da yiwuwar a canza to." Daga baya ne yace ma su Hanif, "su fita zai yi magana da iyayen su." Bayan sun fita sai Likitan ya ƙara kallon su tare da jan numfashi yana cewa, "a gaskiya Alhaji Ahmed, ba wannan ciwon bane kaɗai ke damun ɗanka ba, a halin yanzu yana bukatar aure domin abun da muka gani a tare dashi kenan, don haka yakamata dai a duba halin da yake ciki a masa aure saboda gaskiya yana fama da ciwon ciki, kuma abun ya tsananta ne sakamakon ciwon ƙodan da ke jikinsa shiyasa har ya shiga wannan halin, shawarata sai a nema masa Mata sauran kuma a bar wa Allah insha Allahu komai zai wuce."
Dady ya jinjina kansa cikin tsananin damuwa tare da cewa, "to Doctor, na ji mai ka ce, insha Allahu zamu yi ƙoƙarin ganin yayi auren, amma yanzu ta ina zamu fara?"
"Babu damuwa ai, zamu ɗaura sa a magani mu ga abun da hali zai yi, yanzu na fara ba shi taimakon gaggawa kafin ya tashi, akwai magungunan da za a soma siya mishi, ina ga... Bari in rubuta su sai a nemo."
Daga nan Likitan ya rubuta maganin, yace ma Dady, "za a je a kawo ba sai ya je ba ma." Dama already shine Likitan su, shi yake kula da Dady tunda yana ɗan fama da ciwon sigar duk da bai kama shi can-can ba
Haka suka fito suka shiga ɗakin da aka kwantar da SHAREEF ɗin, tunda Likitan yace, "zasu iya duba sa."
Gaskiya sun ga tashin hankali a ranan, duk da dai baza su ce ga yanda jikin SHAREEF yake ba a wannan lokacin. Amma sun kasa kwantar da hankalin su, domin har zuwa ƙarfe sha ɗayan dare suna asibitin gaba ɗaya. Daga ƙarshe aka bar Hanif ya zauna dashi suka koma gida
Wayan SHAREEF ɗin yana hannun Hanif, shiyasa tunda ya ga Haseena tana ta faman kira sai kawai ya kashe wayan yana mayar da hankalin sa a kan ɗan uwansa, tare da tunanin halin da ya shiga a wannan lokacin, kamar ba yanzu suka rabu babu jimawa ba, Allah kenan, shi ne mai rayawa kuma shi ne mai kashe wa. Sai ya ja numfashi yana buga tagumi ya bi fuskar nasa mai kama da nashi sak yana kallo
Domin dukkansu suna tsananin kama da juna, idan ma suka zauna wuri ɗaya su ukun zaka yi tunanin ƴan uku ne saboda kamannin su, sai dai idan ka kula da kyau shine zaka iya bambance su. A ciki dai SHAREEF duk ya fi su haske kuma shine halayyar sa ya fita daban gaskiya. Sauran kuwa suna da kirki da sanin yakamata, basu da shiru-shiru da wulaƙanta mutane kamar shi, duk da Sadiq shi ya biyo idanun Momyn su ne shima yana da manyan ido masu kyau, shiyasa duk ya fi su kyau, ga shi da fara'a sosai irin na Mahaifinsa
Familyn suna son junan su matuƙa tunda a haka suka taso aka koya musu, suna da girmama juna gaskiya, kuma idan suna raha baza ka ce ɗaya ya girmi ɗaya ba dukkan su suke haɗuwa a yi hira kamar Abokan juna. Har SHAREEF da yake da halin miskilanci, wannan kuma a waje yake yin sa domin idan a gida ne baza ka taɓa cewa shi ne ba, ya ma fi zama Yaro a cikin su tunda kullum shine ake wa bari-bari da magana.
Zuwa washe gari sai ga su sun dawo gaba ɗayan su da sassafe, a tunanin su ma zasu zo su ga ya farka ne, amma har yanzu yana nan a yanda yake
Babu jimawa kuwa ya farka ɗin. Sai Sadiq ya je ya kira Likitan ya zo ya duba sa, kasancewar yana ɗan jin jiki bayan ya gama duba sa sai ya saka mishi ruwa, sannan yace, "a ba shi abinci ya ci sai ya sha magani."
Momy da kanta ta haɗa mishi tea ta ba shi ya sha. Sannan aka ba shi maganin ya sha tukun ya koma ya kwanta
Har hankalin su ya ɗan kwanta saboda ganin jikin da ɗan sauƙi. Duk da shi ba ya iya magana sabida matsa mishi cikin da ya ɗan yi, amma idanunsa a buɗe yana kallon su, har ya ɗan musu murmushi
Daga baya ne Momy ta kira gidan su ta shaida musu halin da ɗanta yake ciki, duk da Mahaifi kaɗai take dashi sai kishiyoyin Uwa, sannan sai ƴan uwanta da take dasu wadanda suka haɗa Uwa da kuma ƴan Uba. A taƙaice dai babban family ne dasu kuma suna zaune a nan Kano ne. Shi yasa tunda aka faɗa musu suke ta tururuwan zuwa gaishe shi
Zuwa yamma ma jikin nasa ya ɗan yi ƙwari sakamakon maganin da ya fara sha. Ganin haka ne ma Likitan yace, "da yiwuwar maganin zai amshe shi sosai, don haka ba sai an yi gaggawar mishi aiki ba, zai iya samun sauƙi a hakan ma, kawai ya riƙa shan magani insha Allahu komai zai zama normal."
Shi yasa su Dady suka ji sanyi sosai har hankalin su ya kwanta. Shi Dady ma bai sanar da ƴan uwansa ba tunda suna nesa ne, kuma hakan bai kamata ace ya ɗaga musu hankali ba.
🔆🔆🔆🔆🔆🔆🔆🔆
Tafe suke su biyu suna hira a tsakanin su. Maryamu da ke sanye da dogayen takalma sai turguɗe wa take yi kasancewar har yanzu bata iya saka su ba, amma sai aukin son gayu da iyayi, bata da takalma sai kalan su, shiyasa da wuya ka ga flat shoes a ƙafafuwan ta in har ba a gida bane, ko a gidan ne ma sai ta ga dama
Bintu da ke afa gyaɗa, sai ta kalle ta a lokacin da ta sake turguɗe wa tana ta faman jan tsaki tana zagin takalmin, sai Bintun