sabida ta kula cewa yarinyar ba ta cikin tunanin ta gaba daya, da alamun ko jikin nata ne ya sake motsa wa
Ita kuma Maryamu wacce ta tuna komai a yanzu, sai ta girgiza mata kai alamun a'a
"To tashi ki saka kayan ki kiyi sallah yanzu, ina jiran ki a falo ki zo yanzu akwai maganar da zamu yi."
Amsa mata tayi da to cike da sanyin jiki, don har yanzu ba ta jin ƙarfin jikinta. Da kallo ta bi bayan Momyn har ta fice, kana ta bi jikinta da ido tana tunanin abun da ke faruwa da ita? Anya ba mafarki take yi ba? SHAREEF ya shigo dakin nan kuma shi ya cire mata kayan ta. Shiru tayi tana tuna maganganun da yayi mata, lokaci ɗaya kuma sai ta saki murmushin farin ciki, idan da gaske ne kenan SHAREEF ya san cewa ita Matarsa ce? Yanzu yana sonta kenan? Shi ne ya zo amsar haƙƙin sa? Shi ya cire mata kayanta yayi wani abu da ita?
Wani ɓangare na zuciyarta ta kasa yarda cewa da gaske ne, mafarki ne kawai take yi, amma ba gaskiya bane, taya ya SHAREEF zai zo ɗakin ta ya faɗa mata waɗannan kalaman? Bayan ta san cewa Dady ya hana a sanar mishi da auren su? And sannan SHAREEF ya tsane ta, lokaci guda sai ya zo wurin ta har ya nemi haƙƙin sa?
Da sauri ta tashi tana duba jikinta, bata ga komai da zai nuna an yi mata wani abun ba, kaya kawai aka cire mata, kanta ya ɗaure ta rikice ta rasa wanne magana zata kama, idan SHAREEF bai zo ɗakin ta ba ya aka yi kayanta suka fita daga jikinta?
Ganin zata rikita kanta shiyasa tayi saurin cire tunanin tana mayar da kayanta, tare da shiga toilet ta ɗaura alwala shaf-shaf tayi sallan ta fita Falo,
Abun mamakin tana doso falon, da SHAREEF ta soma tozali, kuma exactly kayan jikinsa da shi ya zo mata cikin daki, amma kuma suna haɗa ido dashi sai ta ga ya ɗauke kai a kanta, ya ci gaba da latsa wayansa da ke hannunsa, ɗaya hannun kuma yana riƙe da juice cup
Momy na zaune itama a gefen sa tana duban TV, hannunta riƙe da remote da alamun tana canza channels ne,
Ganin Maryamun ta fito, shiyasa ta ajiye remote ɗin tana mayar da hankalin ta sosai a kanta,
"Zo nan."
Ta kira ta tare da nuna mata kusa da ita alamun ta zo ta zauna
Ɗago kai SHAREEF yayi yana duban Momyn, sai kuma ya kalli Maryamu da ke ƙoƙarin zuwa inda suke, tsaya wa yayi domin ya ga ikon Allah ina Momy take tunanin yarinyar zata zauna?
Kasancewar suna a kan two seater ne, kuma babu wani space sabida yanayin zaman da SHAREEF yayi duk ya cike wurin
Momy matsa wa tayi kaɗan ta nuna mata tsakiyar su tare da furta, "zauna a nan."
Kallon SHAREEF Maryamu tayi, shima ita yake kallo ya haɗe fuska babu ɗigon walwala a tare da shi, yanda yake bin ta da wani irin kallo shi ne dalilin da yasa ta kasa zama
"Zauna mana daughter, me kike jira?" Momy ta faɗa tana kallonta
"Mom, wai ina zata zauna? Ba dai a nan ba?"
"A nan zata zauna, wani abun ne?" Momyn ta ambaci hakan tana tsare sa da ido
Fuska ya turɓune cike da ƙulewa yace, "no ba dai kusa da Ni ba, taya wannan abar zata haɗa jiki dani? That will never happen."
Sai ya ja dogon tsaki yana miƙe wa tare da ajiye cup ɗin ya koma saman one seater
Daga Momy har Maryamu baki suka saki suna kallonsa, sai dai shi ko kallon inda suke bai yi ba, tuni ya mayar da hankalin sa a wayansa duk da har yanzu bai saki fuskarsa ba
Hannunta Maryamu; Momy ta kama tana zaunar da ita a gefen ta,
Sai kuma ta mayar da hankalin ta a kan SHAREEF ta kira sunan sa
Ɗago kai yayi ya zuba mata ido, sai dai bai amsa ba, ganin yanda ta kifa mishi waɗannan gulu-gulun eyes ɗin nan nata, hakan ne yasa ya ɗauke nasa idon yana tura baki
"SHAREEF meyasa ba a maka magana ɗaya ka bi; sai an ta nanata maka kamar ƙaramin Yaro?"
"Mom me nayi?"
"Uwaka kayi, wlh ka fita idona ka shiga taitayin ka tun kafin in ci maka mutunci, kuma ko ka ƙi ko ka so Maryamu ƙanwarka ce, duk kyaran da zaka nuna mata baka da yanda zaka yi da ita a gidan nan, kuma daga yau zan gargaɗe ka a kan kar ka ƙara wulaƙanta ta, tunda itama ƴar Adam ce kamar kowa, ba na son kana hantarar ta a gidan nan, muddin kuma ka ci gaba da yi, ranka zai yi mummunar ɓaci, this is the first and last worning da zan sake maimata maka magana a kanta; kana ji na?"
Shiru yayi ya kasa yin magana sabida wani irin haushi da ya turniƙe sa, bai iya cewa komai ba, sai ma ɗago kai da yayi ya yi musu duba ɗaya, sannan ya miƙe da zafin nama ya bar wurin ransa a ɓace
Har ya ƙule Maryamu ta kasa janye ido a kansa, sai yanzu ta tabbatar da cewa mafarki take yi abun da ya faru yau ba gaske ne ba, SHAREEF bazai taɓa sonta ba bare har ya tako ƙafafunsa zuwa ɗakin ta, amma meyasa take wannan tunanin haukan?...
"Maryam, kuka kike yi kuma?"
Ita kanta sai a lokacin ta san cewa hawaye na gudana a saman kuncin ta, tamkar Momy ta kunno ta ne, kawai ta fashe da kuka zuciyarta na mata zafi sosai da wani irin kunci da ya mamaye mata ilahirin maƙogwaron ta, har wani ɗaci take ji a saman harshen ta; haka yawun ta lokaci ɗaya ya ƙafe daga bakin ta. Duk yanda Momy ta rarrashe ta tayi shiru ta kasa, ƙarshe ma sai kwantar da kanta tayi a saman jikin Momyn tana ta shashsheƙa kamar ranta zai fita
"Wai Maryam ban son shashanci baza ki yi shiru ba? Kawai kin zauna kina kuka kamar wata ƙaramar yarinya, ki yi shiru ki faɗa min abun da ke damun ki."
Shiru tayi tana jan nimfarfashi, har yanzu hawayen idanunta sun kasa tsaya wa duk da haka, ita kanta ta kasa sanin dalilin kukan nata, amma yanda zuciyarta take mata ƙunci da baƙin ciki tana jin kukan shi ne salaman da zata ji
"To tunda baza ki faɗa min abun da ya saka ki kuka ba, tashi muyi magana."
Tashi zaune tayi sai dai kanta a ƙasa tana ci gaba da shashsheƙan kukan
Tsira mata idanu tayi na ɗan lokaci, sai tace, "Maryam kin taɓa yin aljanu ne a garin ku?"
Ɗago kai tayi tana kallon Momyn, sabida jin tambayar da ya zo mata a bazata, bata fahimci mai Momyn take nufi ba shi yasa tace, "aljanu kuma Momy?"
"Eh, abun da nake tambaya kenan."
"A'a Momy, Ni bani da komai wlh." Tayi maganar cike da shagwaɓa tana tura baki
Murmushi Momy tayi tace, "to ki dai dage da addu'a don ba na son kina wasa da azkar musamman in za ki kwanta, kin san yanzu miyagu sun yi yawa musanman yanzu da sanyi ya soma kaɗa wa."
Shiru tayi tana tunanin meyasa Momy tayi mata wannan tambayar?
"Kina jina ba ki ce komai ba?"
"To Momy."
"Yauwa, idan muna tare zamu riƙa karatu tare na littatafan addini, sannan kuma na san kina kuka ne a kan SHAREEF a game da abun da yake miki, kar in sake ganin kin zubar da hawayen ki a kan shi, yaushe ma kika san soyayya Maryam da za ki riƙa kuka a kan namiji? Ko kin fi son ya raina ki ne?"
"Au dariya kike min ko? To ki dena ɗaukar maganata da wasa, kar in sake ganin kin yi wa SHAREEF kuka a duk abun da yake miki, ki zama Jarumar Mace mai aji, Mace mara aji ita take yi wa namiji kuka, sannan SHAREEF naki ne babu wata Macen da zata iya ƙwace miki shi, lokaci kawai muke jira da zamu danƙa ki a hannunsa, amma tukunna, sai kin dena shiririta kin mayar da hankalin ki a kan karatun ki, ke ƙaramar yarinya ce, ki mayar da hankalin ki a kan karatun ki domin shi ne zai gyara miki goben ki, idan kika zama Mace mai ilmi da wayewa; gami da sanin addinin Islama tare da zamantakewar rayuwa, to kin gama samun komai a duniyar nan, bar ganin SHAREEF yana kallon ki a ƙasƙance, wata rana da kanshi zai so ki, da kanshi zai rika duƙa miki yana miki biyayya. namiji kamar raƙumi ne, duk ta inda kika ja sa nan zai bi, ki kasance mai juriya Maryam, idan har kina son Yayan ki SHAREEF; to, yaƙi za ki yi a kan abun da kike so, duk hanyar da kika san za ki bi domin ki mayar da kanki kalan Macen da yake so, ya dena kallon ki a ƴar ƙauye Bagidajiya, shi za ki bi, ina mai tabbatar miki da cewa SHAREEF zai dawo tafin hannun ki, domin babu mai raba ki dashi sai Allah, SHAREEF yana cikin zanen ƙaddaran ki ne, dole zai zauna da ke ko yana so ko ba ya so."
Sosai Maryamu ta natsu wuri ɗaya tana sauraron zantukan da Momy take mata, wasu tana fahimta; wasu kuma bata san me take nufi akai ba, amma haka tayi shiru tana jin ta har sanda ta gama mata maganganun, sai ta bata umarnin tashi su je kichen su ɗaura abinci
Tare suke yin komai, sabida Momy ba ta son ta barta ba ta aiki, dole ne ta koya duk wani abu na zaman rayuwar aure, kuma daga wannan lokacin ta dauki alwashin sai ta mayar da Maryamu Macen da SHAREEF zai so ta, sai ya dena mata kallon ƴar ƙauye ballagaza a idanunsa, domin ta rigada ta gama karantar SHAREEF tas, kuma ta san me yake nufi da Maryamu, amma zata koya mishi hankali ko don wulaƙancin da yake mata, sabida ta kula SHAREEF yana da hali na wulaƙanta na ƙasa dashi, musamman yanda yake ƙyamatar masu aikin gidan, tun farko SHAREEF ya tsani baƙauyen mutum da kuma rayuwar talauci; bare ya san cewa Maryamu daga can ƙauye ta fito, shiyasa tsanar nata ya ƙara tasiri a ransa, ko kusa ba ya son ya buɗe idanu ya ga yarinyar sabida ko bak'ar fuskarta ya kalla ƙara jin tsanarta yake yi a ransa, bare yanda Momy ta soma mishi faɗa sosai a kanta, a ganin sa tana son shiga tsakanin sa da iyayensa.
🔆🔆🔆🔆🔆🔆🔆🔆
_____ *AUSTRALIA*
*SYDNEY*
Kasancewar yau basu da lectures na safe, shiyasa Haseena ta sha barcin ta ba tare da ta tashi ta nemi abin da zata saka a cikinta ba, musamman yanda ta ji daɗin jikinta kwata-kwata babu ciwon cikin da ke addabar ta tun maganin da Nana ta bata, in fact ma jinin gaba ɗaya neman sa tayi ta rasa
Ta sha barci har karfe sha biyu before ta tashi, wanka ta soma yi ta saka riga da wando masu taushi sannan ta fita kichen domin neman abin da zata saka a cikin ta, cuz sosai take jin yunwa,
Tana cikin dafa indomie sai ta ji ƙaran door bell daga waje, tayi mamakin jin ƙaran since ta san babu wanda take expecting gani, in fact ma har yanzu bata saba da kowa ba a ƙasar ita kaɗai take rayuwarta a ciki, sauke indomien tayi sabida ganin ya gama dafuwa, sai ta kashe wutan; ta nemi plate ta zuba indomien a ciki, har yanzu ana buga ƙofan shiyasa dole ta fita ta je ta buɗe
She was surprised to see Nana standing there smiling at her
"You didn't think to see me in your house, na zo duba jikin ki ne." Nanan ta furta still tana mata shu'umin murmushin nan nata
Dole Haseena ta ɗaura murmushin itama a kan fuskarta, sannan ta bata damar shigo wa ciki
Kai tsaye cikin gidan suka wuce zuwa Falo; kujera Nana ta nufa ta zauna, tana ƙare wa falon kallo tana faman hura iska a bakin ta
Ita kuma Haseena wurin fridge ta nufa ta dauko mata kwalin juice tare da cup, ta kawo mata ta ajiye a saman Centre table; tare da mata bismillah
Murmushi tayi mata tace, "no kar ki damu, bazan sha komai ba, I just came to check on your body since we don't have lectures until the evening, that's why I asked to come and check on you, ina fatan jikin da sauƙi?" Ta ƙare maganar tana kallon ta daga sama har ƙasa kamar zata cinye ta
While Haseena murmusawa tayi tace, "jiki alhamdulillah, I really enjoyed the help you gave me, I will thank you even more. Thank you so much."
"No.. No don't worry, I didn't do it for you to thank me, since we are together."
"However, I have to show you my happiness, and even you came home to see me, I didn't expect that from you." Haseena ta furta cikin jin dad'i, sai kuma ta mike tace mata, "tana zuwa."
Kai tsaye kichen ta nufa ta dauko plate ɗin indomien, ta zo ta ajiye a saman Centre table ɗin tana zama tare da kallon Nanan tace, "Please eat this food, it will make me happy, kar kuma kin zo gidana ba ki ci komai ba."
Ɗage kafaɗa tayi ta furta, "why not? I will eat, but let's eat together since I know don ke kika yi, I hope we are friends now?"
Ta miƙa mata hannu tana smile
Hannun itama Haseena ta saka a nata tace, "yeah."
Kafin ma ta cire hannun sai da ta ji wani irin yanayi mai kama da kamar an soka mata wani mashi a zuciya, kanta kuma ya sara mata, nan take ta zame hannunta tana riƙe kan
Ita kuma Nana sai murmushi take mata irin na farin cikin nan, tana kallon yanayin da Haseenan ta shiga a lokaci ɗaya, amma bata ce mata komai ba sai kallonta da take yi har ta soma dawowa hayyacin ta, "are you Okey?"
"Yeah I'm okay." Tayi maganar tana ɗan ƙanƙame jikinta kamar wata mai jin sanyi, har idanunta sun soma canza kala
"Ok eat."
Nana tayi maganar tana ɗaukan spoon ta soma cakalan indomien tana kaiwa bakin ta
Hakan ne yasa itama Haseena ta soma cin nata tana tura wa a baki, sai dai duk yanayin ta ya sauya nan take, idanunta sun sake kaɗa wa sun yi jazur, abincin take ci amma kwata-kwata ba ta jin daɗin sabon yanayin da ke shiganta, daure wa kawai take yi tana tusa wa a cikin ta
Kasancewar Nana ta san halin da take ciki, shiyasa bata yi mata magana ba amma tana kula da all movement din ta, har suka gama cin abincin sannan ta kalle ta kamar bata kula da halin da take ciki ba, sai tace, "sister what happens?"
Ɗago kai Haseena tayi ta zuba mata ido, nan take sai wani abu tamkar walƙiya ya fito daga cikin idon Nana ya shige na Haseena, take a nan ta lumshe ido tana sake buɗe su a kanta, wani irin yanayi ta soma ji a game da Nanan, matsananciyar sha'awa ce ya taso mata tare da wani irin kasala, kallon Nanan take yi ta kasa ɗauke ido a kanta, because she doesn't feel anyone's need, except Nana's, musamman yanda take hango laps ɗin ta dukka a waje, haka ma her boobs that she can see from the small shirt she wears. Tana lumshe idanun tana buɗe su a kanta
Miƙe wa Nana tayi ta dauki plate ɗin, ta juya tana kaɗa mazaunai ta nufi cikin kichen domin ta ajiye plate ɗin
Haseena kuwa riƙe cikinta tayi tana dafe dai-dai maranta sabida wani irin murɗa mata da yayi, ɗaura kanta tayi a saman cinyarta ta ƙanƙame jikinta tana jin tamkar ta mutu don wutar sha'awar da ke taso mata, baƙin cikin ta ma yanda take jin a ranta Nana kawai take son ta ji ta a jikinta, daure wa kawai take yi amma hakan ya cutura, daƙyar ta miƙe ta nufi bedroom ɗin ta, a haukace ta faɗa ciki ta soma neman wayanta, a kan gado ta hange ta shiyasa ta nufa da sauri ta zauna tana ɗaukar wayan, hannunta ɗaya kuma dafe da maranta, ta rasa wanda zata kira ya taimake ta, sai kuma da sauri jikinta na rawa ta soma neman layin SHAREEF, sai dai kuma wani irin murɗa wa da cikin ta yayi; take ta jefar da wayan tana murƙususu, ta zamo ƙasa tana faman fitar da nishin azaba, kasa jure wa tayi sai kuma ta tashi tana rarrafa wa ta nufi falon, ai kuwa tana hango Nana zaune a saman kujerar, a haukace ta nufe ta ta faɗa kanta cikin fitan hayyaci ba tare da ta san me take ƙoƙarin aikata wa ba, burin ta kawai ta samu sauƙi daga azaban wutan sha'awar da ya turniƙe ta, ji take yi idan bata biya wa kanta bukata ba komai zai iya faruwa, tana jin mutuwa zata yi,
Ƙoƙarin cire mata riga take yi amma sai ta fashe da kuka saboda gani take yi kamar ba ta sauri, domin yanda hannunta ke rawa ta kasa taɓuka komai
Nana kuwa ganin yanda ta samu wannan babbar daman, haƙan ta ya cimma ruwa, take a nan ta ƙanƙame Haseenan a jikinta tana zira harshen ta cikin bakin ta,
Nan ta cafke kuwa suka soma tsotson juna a haukace musamman Haseena tamkar zata cinye ta, don yanda take rawan jiki burin ta kawai ta samu biyan buƙatar ta
Ganin haka yasa Nana ta janye bakinta tana kallon fuskarta da murmushi, riƙe hannunta tayi tana cewa, "Babe are you Okey?"
Wani kukan Haseena ta saka mata tana cewa, "help me please, zan mutu ki taimaka min."
Dariya Nana tayi tana miƙe wa zaune tare da janye Haseenan tace, "ok, wait, I don't know what you need from me? Can you tell me?"
Bata san ya zata iya mata bayani ba, amma gani take yi kamar zata ɓata mata lokaci, idanun Haseena sun rufe kawai kokari take yi ta afka mata ko ta halin ƙa-ƙa, burin ta ta samu biyan buƙata, sai dai ba ƙarfin su ɗaya ba, cak Nana ta ɗauki Haseena suka wuce cikin bedroom, domin gani take yi idan bata taimaka mata ba zata iya mutuwa tunda ta kai maƙura a halin da take ciki, ita kuma ba haka take so ba.
[11/02, 7:36 pm] OumƊahirah نفيسة: