x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 8 - KUNDIN CINIKAYYA

  • 21001 words
  • 24000 words
  • Out of 96350 words

Category: Romance Story +18

Views 557

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
ka ganta a cikin tv. To a ina kuma ka santa?".


Jiri ne ya fara Wiban Aliyu ya ce. "Ita ce muka haWu a magar?a..... Kafin ya idda maganar ya tafi luuu tare da faWuwa ?asa sumamme.






=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?
*TOH FAH AKWAI RIKICI GABA, KOYA ZATA KAYA A GABA? MUJE DAI ZUWA. KU DAI KU CI-GABA BINA TARE DA SAMBA?O MIN COMMENTS TA YADDA ZAN DINGA JIN DA?IN YI MUKU SHI*=؃?=؃?=؃?

*KOYA HA?UWAR ZAHRA, AMRAH DA SAFEERA ZAI KASANCE?*MUJE DAI ZUWA*

*KADA KU MANTA DA COMMENTS LIKES, AND SHARE FISABILULLAHI =?O?=?O?=?O?*
*_______________________*
*KUYI HA?URI DA RASHIN UPDATE KWANA BIYU WALLAHI INA FAMA DA CIWON HANNU NE SHI YA SA*>?z?>?y?=?"?.
@@@@@@@@@@@@

ALKALAMIN
'?
@A'ISHA M.B=؞?=؞?=؞?
(Zinariyar>???
@&?Jajirtattu)


Follow the =ؖ? A'ISHA M.B
'? HAUSA NOVELS =??? WORLD

*=?%?KUNDIN CINIKAYYA*ؐ?ؐ?.
Daji Magar?ama Birni
WRITTEN & DIRECTED BY
'? A'ISHA M.B =؞?=؞?=؞?
(Zinariyar>???
@&?Jajirtattu)


https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
=ت? *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*=ت?
'?
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.'?

*DIAMOND =؎? STARP+*
*LADIES >???
@&?>??? @&?>???
@&?*
*(We stand together)*
>??>??>??

(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE
*BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM*
Da sunan Allah mai rahama mai jin?ai!

*=?%?KUNDIN CINIKAYYA* * *_________________________________________________* Zaro idanuwa waje su Mom suka yi. Nan take suka nufi inda Aliyu ke a yashe. ?aukar wayarsa Dad ya yi tare da dialing number Wan uwansa domin labarta masa abin da ke faruwa.


Ringing biyu haka Wauki wayar. Kara wayar Dad ya yi a kannensa sannan ya ce. "Hello Yahya, akwai matsala fa, Aliyu ya zo yana ganin ?ata Safeera ya suma, kuma ban san dalilin hakan ba".


Daga Wayan Sangaren haka ce. "Kada ka tashi hankalin ka, haka yake da zarar ya ga wani abu ya firgita shi to suma yake kai tsaye. Don haka kada ka tashi hankalinka, zai farfaWo. Idan ya farfaWo ka tambaye shi me ya firgitar da shi, za ka ga ya manta domin yana da cutar mantau".



"What!", Dad ya faWa hankali tashe. Sannan ya ?ara da cewa. "Yahya kana nufin Aliyu yana da cutar mantau?, ta ya ya hakan ta faru?, ni dai na san a yadda na san Aliyu bashi da wata cuta".


Daga dayan Sangaren haka ce. "?warai da gaske, cutar tashi bai taSa tashi bane a gaban ka, amma tabbas Aliyu yana da cuta tun yana yaro. Shi ya sa ma na masa yawo na turo shi domin su gana da ?arka a Waura masa aure ko Allah zai sa cutar ta kau".


Girgiza kai Dad ya yi sannan ya ce. "Shi ke nen Yahya zan kira ka". Yana kaiwa nan ya katse wayan. Kallon Aliyu ya yi tare da maida kallonsa kan Safeera wacce ta yi zuru-zuru tana kallon Aliyu wanda ke a yashe a ?asa.

Shiga kitchen Mom ta yi tare da nufar inda fridge yake. BuWe fridge Win ta yi tare da Waukar ruwan roba mai sanyi sannan ta rufe fridge Win ta wuce parlour.


Tana zuwa ta buWe murfin roban sannan ta watsa wa Aliyu ruwan a jiki. Nan take Aliyu ya buWe idanuwansa tare da dafa kujera domin ya mi?e tsaye. Taimaka masa Dad ya yo ya mi?e sannan ya zauna a kan kujerar three seater.


Kallon shi Dad ya yo sannan ya ce. "Aliyu me ya tsorata ka game da Safeera?, shin blue eyes Win ta ne ya tsoratar da kai ko kuwa?".

Girgiza kai Aliyu ya yi sannan ya fara kalle-kalle. Zumbur ya mi?e tsaye yana mai fuskantar su. "Ta ya ya na zo nan wajan?, wace ce kuma Safeera".

Sakin baki gaba Waya suka yi suna kallonsa. Cike da mamaki Dad ya kalle sa ya ce. "Kana nufin baka san yadda ka zo nan ?asar ba?".


Amsa Aliyu ya ba shi da cewa. "?warai ban sani ba, ni dai na san zan shiga cikin magar?ama ne amma ban san ta yadda na zo nan wajan ba, ya kamata na tafi domin ina da hayyuka a gaba na".


Jikin Dad ne ya yi sanyi. Ji ya yi kamar ya kurma ihuu saboda takaici. Cikin ransa ya ce. "Tabbas akwai matsala babba, ta ya ya zan aura wa ?ata wanda yake da cutar mantau?, tun da yanzu ya ce bai san ta ba, wata ran idan sun yi aure ma haka zai ce ba matarsa bace. Shi ke nen tun da ya manta ba zan aura masa ita ba, zan barta kawai ta ci gaba da karatun ta a Nigeria".


Dawo wa ya yi daga duniyar zancen zucin da ya shiga, sannan ya dubi Safeera ya ce. "Kada ki damu ?ata, ba zan yi miki aure yanzu ba kunji".


Murmushi Safeera ta yi tare da gyaWa kai sannan ta shige cikin Wakin ta.


Maida kallonsa Dad ya yi kan Aliyu sannan ya ce ya shi ke nen Aliyu za ka iya tafiya. Amma me zai hana ka bari zuwa next week muma zamu koma Nigeria da zama saboda anyi min transfer Win wajan aiki. Kaga sai mu koma tare, koya ka gani?".


"Shi ke nen". Kawai Aliyu ya furta. ?aukar jakar Aliyu Mom ta yi sannan ta yi masa rakiya izuwa Wakin ba?i.


Safeera na shiga Waki kuwa, ta buga tsalle yayin da ta fara murna cewa Daddyn ta ba zai yi mata aure ba. "Shi ke nen yanzu ba bu ni ba bu auren wancan mutumin. Wayyo daWi kashe ni, zan ci gaba da zuwa makaranta, daga ?arshe na zama babban Barrister ko lawyer. Sai dai a ji a cikin kotu hana cewa. "Barrister Safeera can you come forward please. Nima daga nan na tashi domin kare wanda haka cuta sannan na tsaya tsayi daka domin ?watar wa mutane ha??insu. Wow abin ya burgeni, daga ?arshe dai zan zama Barrister". Safeera ta faWa tana mai ti?an rawa a cikin Wakin.





*NIGERIA CIKIN MAGAR?AMA*

Zama Zahra ta yi a Wakin tana mai fuskantar Hajiya Binta. Girgiza kai Hajiya Binta ta yi sannan ta ce.


"Wai me ya sa ki ke da zafin zuciya ne Zahra?, ba daman mutum ya yi miki wasa shi ke nen za ki Wauki zafi".


Turo baki gaba Zahra ta yi sannan ta ce. "Zan iya wasa da komai amma banda mahaifiyata, a kan me ya sa zai zage ta?, dan yana matsayin Wan sanda shi ne haka ce ba zai san bambancin dai-dai da kuma ba dai-dai ba?, wallahi da a ce baki zo ba Wazun nan Allah da saina koya masa hankali. Ni da so samu ne Allah na bar cikin magar?amar nan domin na gaji da zaman cikin ta, ba bu wani freedom sosai, daga aiki sai wasa sai a zo a bawa mutum abinci wanda ko akuya ta ci ba lallai ta ji daWinsa ba". Ta ?arashe maganar tana mai Wora idonta a kan wani babban littafi.


Ajiyan zuciya hajiya Binta ta sauke sannan ta ce. "Ai idan har na sake na barki ki ka fita daga cikin magar?amar nan to sai dai ba bu rai a jiki na, domin kuwa rayuwar ki yana cikin hatsari. Ba bu wanda ya san da cewa kina raye, da a ce sun san da cewa kina raye da tunan an sace ki domin ki je ki dangwala hannu a kan wasu dukiyoyi wanda yawan su ba zai misaltu ba. Yanzu dai ba lokacin wannan magana bane, ki tashi ki fita wata warder ta ce tana nemanki".


Tashi tsaye Zahra ta yi sannan ta ce. "Shi ke nen Aunty bara naje". Ta faWa tare da fice wa daga cikin Wakin.



******************
"Hello yallaSai, yanzu nan nake jin labarin cewa Wan ka Umar ya sauka a Nigeria".

Zumbur mutumin ya mi?e daga kan kujeran da yake, sannan ya ce. What!, kana nufin Umar ya shigo Nigeria?, me ya sa ku ka bari ya sauka a Nigeria bayan na faWa muku cewa rayuwarsa tana cikin hatsari. ?azun nan muka gama waya da shi ya ce min wai sai next week zsi dawo Nigeria. Ta ya ya kuma yanzu za'a ce min wai ya shigo Nigeria?. Yanzu haka gurSatattun ?an sanda da ?an daba neman sa suke ruwa a jallo. Saboda ya kama Waya daga cikin babban mai laifi wanda gaba ki Waya ?asa ke nema, kuma sannan ya ?wace ?an mata wanda hake ?o?arin yin safaransu a ?asashen waje, sannan ya yi siezing Win miyagun ?wayoyin da hake shigo da su shi da abokin sa wanda yake aikin custom. Yanzu dai abin da nake so da kai shi ne, na san da cewa yana da jami'ai securities wanda ke ba shi kariya. Ina son ka tara jamiai ku dinga binsu a baya har sai sun iso gidan nan lafiya".


"Shi ke ne". Jami'in ya faWa, daga bisani ya kashe wayar.


Tafiya motar su Umar suke a kan titin layin Wan masara. Chan na hangi wani katafaren gida mai matu?ar kyau da tsaruwa. Tabbas kuWaWen sun yi kuka wajan gina wannan katafaren gidan.



horn jami'an suka yi. A take masu gadi suka fara buWe gate . wayyo Allah wanan gidan shi hake kira aljannar duniya .


inda hake parking motoci suka nufa tare da yin parking. Kashe motocin suka yi, gba Waya motoci ne ya zagaye gidan kai kace wajan saida motoci ne saboda yawa. gaba Waya gidan zagaye yake da sojoji, inda gefe Waya kuma flag of nigeria ne a sama. dakuma flag na jami'ai. gaba Waya jami'an gidan ri?e suke da bidigogi

chan nesa kuma baban gida ne da alama Wakin karnuka ne wato police dogs

daga gefe kuma swimming pool ne babba mai matu?ar faWi da girma. chan gefe kuma Wakin lantarki ne da kuma Wakin gana wa masu laifi azaba.

cctv cameras ne kewaye a gaba ki Waya gidan. gidan babba ne yadda ka san gidan shugaban kasa saboda yadda ya zagaye da sojoji. Idan na ce zan tsaya gaya muku yadda gidan nan ya haWu sai na gama page Win nan ina bayyana irin kyau da gidan yake da shi.

Kai tsaye cikin labari.


wasu maza uku ne sanye da kakin soja suka nufo inda suke, Waya daga cikin su ne ya bude side Win Umar tare da buWe masa ?ofar mota sannan ya sara masa.


?aga mai hannu Umar ya yi da ya dakatar da sarawan. Fitowa ya yi daga cikin motan tare da shige wa cikin gidan. Masha Allah baki na ya iya furta wa lokacin da nayi gamo da parlourn gidan. Gaba Waya kayan furnitures Win gold ne.

Biyo shi securities suka yi da box Win shi.


Juyawa ya yi tare da kallonsu sannan ya ce. "Ku ajiye ?an aiki za su zo su Wauka". Ajiye wa suka yi tare da fice wa daga parlourn.


Fitowa gaba ki Waya family gidan suka yi tare da yi mishi barka da zuwa. ?aga musu hannu kawai ya yi daga bisani ya shige part Win shi. Baki sake suke binshi da kallo.


Wata budurwa ce sanye da atamfa riga da siket ce ta dubi sauran ?an uwan nata sannan ta ce. "Wai me ya sa yahya Umar yake haka ne?, kwata-kwata shi bashi da wata farha?, ya kamata a ce Abba ya yi masa magana, mu fa ?annensa ne ba ma?iya ba". Ta ?arashe maganar damuwa bayyane a kan fuskarta.


?aya daga cikin su huWun ne ya dube ta ya ce. "Khairiya kin san dai ba yau ne ya fara ba, tun da mahaifiyarsa ta yi hatsarin mota ts rasu shi ke nen ya chanza a gidan nan, walwala da kuma dariya shi ya guje. Abba ma bai ?yale shi ba balle mu. Kunga ku tawo mu bar nan kafin ya fito ya tarar da mu".

Kallonsa khairiya ta yi sannan ta ce. "Allah ya bayyana wanda zata sauya Yahya Umar ya dawo yadda yake a da".

"Ameen thumma Ameen". Gaba Waya suka furta.


Bayan Umar ya shiga Wakin ya shiga toilet tare da watsa ruwa. Fitowa ya yi tare da nufar Wakin Abba, sallama ri?e a bakin shi ya shiga cikin Wakin.



**************************
*HOSPITAL*.
Zaune take a kan kujera yayin da ta zurfafa cikin tunani, ta rasa me ke mata daWi. Dafa ta Waya daga cikin nurse's Win ta yi ta ce. "Nurse Nadiya wai me yake damunki?, tun a kwanakin baya na fahimci cewa kina cikin damuwa, kuma a wasu lokutan idan naga kin idar sallah ina yawan ganin kina kuka kina haWa hannayen ki guri Waya, kuma ni hakan ba ?aramin kasalar min da jiki yake ba. Ya kamata a ce ki fauwala wa Allah komai Allah shi ne mai ji?an bayinsa". Cewar nurse Win.


Share hawayen dake gangaro mata nurse Nadiya ta yi sannan ta dubi nurse Win ta ce. "Ba za ki taSa fahimta ta ba nurse, koda a ce zan faWa miki abin da ke ci min tuwo a ?warya ba za ki gane ba. Ina cikin halin tsaka mai wuya, na Wauki al?awari kuma ban cika ba. Ban san me zan yi ba, gaba Waya na ji duniyar ma ta ishe ni, ji nake kamar na mutu na huta". Ta ?arashe maganar tare da fashe wa da kuka.

Ajiyan zuciya nurse Win ta sauke sannan ta ce. "Komai da ki ke gani a duniyar nan mu?addari ne, ki ci-gaba da kai kukan ki ga ubangiji ko za ki ji sassaucin abin da ke damun ki".


"Shi ke ne". Kawai nurse Nadiya ta faWa sannan ta ya mi?e tsaye tare da koma wa baki aikin ta.




**************************
*DAJI*
Kwance Amrah take kan jibgegen bishiya, yayin da iska mai ni'ima ke kaWawa yana shiga kowane sashi na jikinta. Lumshe green eyes Winta tare da buWe su gaba Waya. Kallon aku wato parrot dake kusa da ita ta yi sannan ta ce. "Shin bayan wannan duniya tawa akwai wata duniyar da ta kai wannan kyau?".

Girgiza mata kai akun ya yi. Jinjina kai Amrah ta yi sannan ta ce. "Toh indai haka ne zan so in ga ya birni yake, ni dai na san ba za ta kai duniyata kyau ba. Kuma sannan su ya halittar su take?". Ta faWa tana mai Wora hannunta kan haSar ta.


Jin kururuwan dabbobi ya sa ta saurin mi?e wa daga kan bishiyar. Yayin da ta yi tsalle Waya ta dira daga kan bishiyan.


Gudu ta fara yi tamkar wata zakanya, yayin da ta fara bin hanyar inda take jiyo kururuwan dabbobin.


Daga chan nesa ta hango kura da dila suna faWa a tsakaninsu yayin da suke kaiwa juna hari. Ganin hakan da Amrah ta yi ya sa ta ?ara saurin gudun nata. Ganin kura tana ?o?arin kaiwa dila cizo ya sa Amrah buga tsalle Waya tare da shiga tsakiyar su sannan ta yi musu alamu da hannu da su dakata.

Chakk suka tsaya yayin da sauran. A fusa ce ta dubi su biyun ta ce.


"Mene ne yake damun ku?, shin kun rasa tunanin ku ne?, me ya sa a koda yaushe ku ke yawan faWa ne?, shin ba zai yu ku zauna lafiya bane?. To daga yau ku saurare ni muddin na ?ara ganin kun ?ara faWa saina yi muku hukuncin da baku taSa tsanmani ba sannan daga ranar ba zan ?ara kula ku ba".

Maida kallonta ta yi kan dila sannan ta ce. "Ke kuma kin san da cewa kura ya fi ?arfin ki amma ki ke ?o?arin faWa da shi, yanzu idan ku ka je ku ka illatar da kanku fa?. to ku sani cews gaba Waya zan Sata muku rai idan baku daina faWa ba". Tana kaiwa nan ta juya musu baya alamun ta yi fushi da su.


Nan take gaba Waya suka sunkuyar da kawunansu tare da nufar inda take. Shafa jikin ta suka fara yi yayin da suka je gaban ta tare da Wur?usawa, sannan suka sunkuyar da kai ?asa alamun suna bata ha?uri.


Ganin sun sunkuyar da kai ?asa ya sa ta nufar inda suke tare da Wur?usawa kan gwiwowinta sannan ta janyo su jikinta ta ce. "Ku sani cewa kune komai nawa, kune dangi da kuma iyaye na, ba zan juri naga kuna faWa a tsakanin ku ba, ku daina kunji ko".


Maida kallonta ta yi kan sauran namun jejin sannan ta ce. "Maza gaba Waya ku zo mu yi wasan tsere ko. Idan na riga ku zaku Wauke ni gaba Waya kunji ko. Dan haka ku tawo muje mu yi wasa". Duk abin da take faWa da yaren dabbobi take yi.

Da gudu ta bar wajan fuskarta Wauke da annashuwa. ganin hakan ya sa suma namun jejin suka bita da gudu.




************************
"Mai gida ya kamata a ce ka yafe wa ?arka, ita Win fa ?ar mu ce. Yanzu haka ta riga da ta rasu, bai kamata a ce har yanzu kana fushi da ita ba".
Cewar wata dattijuwar mata.

?ago da kansa mutumin dake kan wheel chair ya yi sannan ya dube ta ya ce. "Yafiya?, kina nufin na yafe wa Laila cin mutunci da zubar mana da kima da ta yi a shekarun baya?. Abun da ta yi ya daWe da faruwa amma ina jin shi sabo ne a cikin zuciyata, kin san dai ba bu abin da na fi tsana sama da na ga mutunci na da na ahalina ya zube. Ta ci amanata, samm bata cancanci na yafe mata ba, ni na tsani ma jin sunanta a inda nake, kada ki ?ara kawo min irin wannan maganar na faWa miki. Kuma abin da ta yi wanda ya sa a yanzu jika na Aliyu yake fama da cutar mantau, yana Waya daga cikin dalilin da ya sa ba zan taSa yafe mata ba, dan haka ki ?yale ni".


Girgiza kai matar ta yi sannan ta ce. "Shi ke nen, amma ka sani cewa cutar mantau na Aliyu ba laifin Laila bane, tsautsayi ne kawai bada gangan ba, dan Allah a matsayina na uwa nake ro?an ka, dan Allah ka yafe wa Laila ko ruhinta sai samu salama". Ta ?arashe maganar hawaye na gangaro kan fuskarta.

Nuna ta dattijon dake kan wheel chair ya yi sannan ya ce. "Amina kada ki kuskure ki fusa ta ni nayi miki abin da ba za ki ji daWin sa ba. Ta ya ya za ki ce ba ita ce silar cutar mantau Win Aliyu ba, shi kanshi mijin ta tun da haka kaita magar?ama bai taSa zuwa ya duba
End Ads