x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 11 - KUNDIN CINIKAYYA

  • 30001 words
  • 33000 words
  • Out of 96350 words

Category: Romance Story +18

Views 574

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads

*LADIES >???
@&?>??? @&?>???
@&?*
*(We stand together)*
>??>??>??

(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE
*BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM*
Da sunan Allah mai rahama mai jin?ai!

*=?%?KUNDIN CINIKAYYA* * *_________________________________________________*
Mom ta faWa damuwa bayyane kan fuskarta yayin da ta ri?e Safeera ?amm jikinta.

"Wallahi Allah masani, hanya yarinyar nan ba ta da aljanu kuwa?". Aliyu ya faWa.

Kallonsa Daddy ya yi ya ce. "Gaskiya bana tunanin tana da aljanu saboda a wannan ?asar babu aljanu balle maye, kuma ba ta taSa zuwa Nigeria ba balle na ce a chan ta Webo aljanu".

Kallon baka da hankali Aliyu ya bishi da shi sannan ya ce. "Okay wato a iya Nigeria ne kaWai ake samun aljanu ko?, gaskiya Daddy ya kamata ka koma islamiyya ko ka dinga shiga YouTube ko chrome kana koyan abubuwan da ya daganci addinin musulunci, don naga kamar har yanzu da sauran ka".

Kallonsa Daddy ya yi sa??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????nnan ya ce. "Na je islamiyya mana kuma har ma nayi sauka sai dai ba'a ?asar Nigeria na ta so ba a wannan ?asar America na ta so".

Kallonsu gaba Waya Mom ta yi ta ce. "Yanzu ba irin wannan magana ya kamata kuyi ba yanzu, ya kamata a ce ku san abin yi domin ta farfaWo, tun Wazu nake jijjigata har yanzu ba ta numfashi. Dan Allah ku taimaka bana son na rasa ?ata Waya tilo".

Kallonta Aliyu ya yi cikin tausayawa ya ce. "Na fahimci yadda ki ke ji Mom, yanzu mafita Waya muke da shi, dole ne muje Nigeria domin yi mata maganin gargajiya. Idan muka ce zamu yi a nan sanadin hakan ?an sanda za su iya kama mu, domin za su Wauka cutar da ita zamu yi hakan na iya sawa su kai mu magar?ama ma. Yanzu mafita Waya ce shi ne muje Nigeria domin wannan maganin gargajiya ne kawai zai yi aiki.

Kallonsa Daddy ya yi ya ce. "maganin gargajiya kuma?, gaskiya ba za'a bawa ?ata irin wannan ?azaman maganin ba, saboda ni duk ban yarda da ire-iren waWan nan magungunan ba".

Girgiza kai Aliyu ya yi sannan ya ce. "Ko ka yarda ko karka yarda dole ne muje Nigeria domin yi mata maganin, in ba aka ba za ku rasa ta".

Jin an ambato batun za'a rasa ta, ya sanya Mom ta mi?e zumbur tare da nufa part Win ta. Saida ta Wau lokaci kafin ta fito daga cikin Wakin ta. Fitowa ta yi sanye da hijabi yayin da hijabi Waya na hannunta. ?arasowa wajan ta yi tare da Wur?usawa ta sanya wa Safeera hijabin a jikin ta".

Mi?e wa ta yi tsaye sannan ta ce. "Yanzu me ya rage, maza ku shirya mu tafi".

Kallonta Aliyu ya yi ya ce. "Ai kuma bamu haWa kayayyakin da zamu tafi Nigeria da su ba".

Kallonsa Daddy ya yi ya ce. "Kada ka damu da wannan zan saka ?an aiki na su aiko mana su".

"Amma ka san da cewa bamu da visa, kuma kuWaWe basua aiki a wannan ?asar domin idan ka ce za ka basu kuWi za su kama mutum ne, sannan kuma ta ya ya zamu je filin jirgi da ita a haka?, domin fa kwata-kwata ba ta numfashi, ba kayi tunanin cewa ?an sanda za su yi zargin cewa ko sace ta muka yi. Yanzu dai dole ne muna iya ba da shaida takardun aure, takaddun Haihuwar Ma'aurata da masu dogara, hotunan da ke nuna kyakkyawar ala?a da dangi da abokai". Cewar Aliyu.

Kallon Daddy Mom ta yi sannan ta ce. "Yanzu mene ne abin yi?". Ta tambayi Daddy.

Amsa Daddy ya ba ta da cewa. "Ina da aboki Wan sanda a chan airport sannan kuma ina da wani ma wanda na san idan na ro?e shi zai bamu visa tun da gaba Waya muna da password. Yanzu kawai abin da zamu yi muje chan Win, na san da cewa idan suka ganta za su gane ta domin sun san ta sosai ko a cikin office Wina suna zuwa su ga photon ta a ajiye kan table, so za su gane
cewar ?ata ce".

"Tom shi ke nen, yanzu waye zai Wauke ta?". Mom ta tambaya.

Amsa Aliyu ya bata da cewa. "Kada ki damu, ni zan Wauke ta". Yana kaiwa nan ya shiga cikin room Win sa. Saida ya Wau kusan rabin hour bai fito ba, sannan daga bisani ya fito cikin ?ananun kaya wanda suka yi matu?ar karSar jikin sa. Nufar in da suke ya yi sannan ya sa hannu tare da Waukar Safeera sannan ya yi hanyar waje da ita.

Ganin hakan ya sa su Daddy suka mara masa baya bayan sun Wauki mu?ulli.

Kai tsaye in da motocin gidan suke Aliyu ya nufa. Danna mu?ullin motan Daddy ya yi. Nan take motar ta buWe da kanta.

Ganin hakan ya sa Aliyu saka Safeera cikin motan yayin da gaba Waya su Daddy suma suka shiga cikin motar. Tada motar Aliyu ya yi. Yayin da gate man ya buWe musi ?ofa daga bisani suka fice daga cikin gidan baki Waya.

Basu nufi ko ina ba sai hanyar airport.

************************
*Nigeria*

"Mene ne ka aikata haka officer?, me ya sa za ka harbi yarinyar nan bayan da cewa Gov. Musa Muhammad ya ce baya son Wansa ya san da cewa munzo mun kori dabbobin da ke cikin daji nan".

Officer da haka faWa wa hakan ya ce. "To baka ga yadda take tsalle kan bishiyoyi ba kamar biri, na san ba zamu iya kamata ba idan muka ce zamu kamata za ta illatar da mu ne. Bani da wani zaSin ne shi ya sa na harbe ta a ?afa".

"Wannan laifin ka ne, yanzu idan Sir Umar ya sani na san tamu ta ?are".

Wayarsa ya ji tana ringing. ?auko wayar ya yi daga cikin aljihun sa sannan ya Waga kiran tare da karawa a kunnen sa ya ce. "Hello".

Daga Wayan Sangaren haka ce. "Maza-maza ka ce da sauran jami'an wajan nan su bar wajan, domin kuwa Sir Umar ya nufo hanyar wajan yanzu".

Zari ido jami'in ya yi tare da katse wayar sannan ya kalli sauran jami'an ya ce. "An kira yanzu an ce mu bar nan domin sir Umar yana tawo wa nan".

Da sauri suka matsar da Amrah wanda ke yashe kafarta sai fidda jini yake gefe. Sannan cikin ?ware wa suka fara shiga cikin motocin. Tare da tada mota suka bar harabar wajan.

Bai Wauki Umar lokaci ba ya ?araso wajan. Guri ya samu a cikin dajin sannan ya yi parking.

Fitowa ya yi ciki cikin izza. Sannan ya rufe ?ofar motan. Dafe zuciyarsa ya yi ciki ranshi ya ce. "ban san dalilin da ya sa zuciyata take ta buga wa da ?arfi-?arfi ba, amma yanzu tun da na zo , na san hankali na zai kwanta". Ya faWa tare da fara tafiya.

Sai da ya yi tafiya mai nisan gaske kafin ya isa wajan kogin dake cikin dajin. Tsayawa ya yi jin yadda dajin ya Wauki shiru. Mamaki ne ya kama shi jin babu ko da kururwan wani dabba a cikin dajin sai dai tsuntsaye wanda suke ta kai kawo a sama.

?atasawa in da kogin yake ya yi. Take idanuwansa ya sauka a kan dutsen da ke kusa da kogin. Daff da dutsen ya je ganin kamar abi rubuce a jiki.

Dur?usawa ya yi tare da shafa sunan dake jikin dutsen ya yi. Murmushi ya yi sannan ya ce. "Kenen sunanta Amrah, nice name".

Mi?e wa ya yi tsaye sannan ya bar wajan.

Tafiya ya soma yi yayin da ya fara arangama da dabbobin da ke yashe a ?asa.

Mamaki ne ya kama shi ganin dabbobin da ke daji yashe a ?asa cikin jini.

Daga nesa ya hangi Amrah dake kwance kusa da jikin bishiya. Zaro idanuwa ya yi waje yayin da ya tafi da gudu tare isa in da take.

Yana zuwa ya dur?usawa tare da aza kanta a kan cinyarsa. TattaSa fuskar ta ya soma yi. "Amrah me ya sa me ki?, wane ne ya yi miki haka?". ?aukar ta ya yi chakk tare da nufar in da motar shi yake da ita.

Saka ta ya yi cikin mota sannan shima ya shiga tare da tu?a motan sannan ya bar harabar wajan.
Kai tsaye asibiti ya nufa da Amrah.

****************
?angaren su Zahra kuwa suna isa Kano basu nufi ko ina ba sai asibiti suka nufa. Nan take nurse's suka saka ta a gadon marasa lafiya tare da shigar da ita cikin Waki. Nan take suka fara mata aiki ta yadda numfashinta zai dawo. Saka mata oxygen suka yi tare da bata allura.

Cikin ?an?anin lokaci numfashinta ya dawo.
Allurar bacci suka bata tasha ta yi bacci.

Fita likitocin suka yi suka bar Zahra kaWai a Wakin.
Mi?e wa DPO ya yi sannan ya dubi Waya daga cikin likitocin ya ce. "Me yake faruwa ne?, ya jikin nata?".

Amsa likitan ya ba shi da cewa. "Lafiya ?alau munyi nasaran cetan ta domin kuwa yanzu harta samu bacci. Hamdala DPO ya yi sannan ya ce. "Yanzu zamu iya shiga mu ganta?".

"Eh za ku iya, amma dan Allah banda hayaniya". Yana kaiwa nan ya bar wajan.

Shiga ciki gaba ki Waya suka yi, yayin da suka tarar ba ta kan gadon. Zaro ido gaba Waya suka yi ganin ba ta kan gadon. Kallon jami'an DPO ya yi ya ce. "Me ya sa muka yi sakaci har ta fece daga nan".

Daga sana suka ji muryarta na cewa. "YallaSai DPO gani fa a ta nan". Zahra ta faWa tana mai sakin murmushi.

Kallon ko ina suka yi basu ganta ba. Nan take suka maida kansu kan gado.

Kallonta DPO ya yi ya ce. "Ta ya ya kuma ki ka dawo kan gado bayan bakya nan?".

Murmushi Zahra ta yi ta ce. "Ta ya kuma, kune dai baku duba ba da kyau amma ni dai ina nan banje ko ina ba".

Ajiyan zuciya DPO ya sauke sannan ya ce. "Shi ke nen ta so mu ta fi tun da kin samu lafiya".

MurguWa baki Zahra ta yi sannan ta ce. "Ku fita to zan yi wani abu".

Duk abin da za ki yi kiyi babu in da zamu je, wato so ki ke ki gudu ko?".

HaWe rai Zahra ta yi ta ce. "Idan na gudu ina zanje?, wa na sani a wannan garin?, zan yi turoso ne shi ya sa".

"Shashasha kawai". DPO ya faWa tare da fita daga cikin Wakin. Fice wa sauran ?an sandan suma suka yi daga cikin Wakin.

Tsaki Zahra ta ja ta ce. "tsohon banza kawai, idan an girma a san an girma. Ya tsaya yana biye wa sa'anin ?a?an sa. Guduwa ce kuma ya zama dole, domin tabbas saina gudu, haka kurun za'a kaini wani gidan gyaran hali sai ka ce wacce take rashin Wa'a".


Ta faWa tana mai waige-waige. Nan take wani dabara ya faWo mata. Tashi ta yi tsaye tare da nufar ?ofar window sannan ta buWe tare da fita ta wajan.

"Yess". Ta faWa cike da farin ciki". Sauri-sauri take domin ta fice daga cikin asibitin. Babu zato ta ji an rungumeta ta baya.

Zaro ido waje ta yi tare da juyawa. Nan take gabanta ya yi mummunar faWuwa?, yayin da zuciyarta ya fara dukan uku-uku. Take ta tsinci kanta cikin ba?on yanayi.

Sakinta matar wacce ta yi burzuzu da gashin kanta tamkar mahaukaciya ta yi. Kallonta matar ta yi ta ce. "Ki fitar da ni daga nan ni ba mahaukaciya ba ce kinji, ina so na koma ga ahali na, ina son na ga yarana".

Nan take jikin Zahra ya yi sanyi dubar matar ta yi ta ce. "Kiyi ha?uri ki koma, magani suke miki fa". Ta faWa tana mai ?o?arin barin wajan.

Da sauri likitoci suka ?araso wajan suna mai rirri?e matar. Kallon Zahra suka yi sannan suka ce kiyi tafiyar ki yarinya, ita Win mara lafiya ce, kada ki damu da duk abin da za ta faWa miki".

Girgiza kai Zahra ta yi tare da fice wa daga cikin asibitin. Ta rasa me ya sa tun da ta ga wannan matar hankalinta ya kasa kwanciya.

Zama ta yi a bakin titi tana mai hasko matar a cikin idanuwanta. "To wannan matar wace ce?". Ta tambayi kanta. Basar wa ta yi sannan ta ce. "To koma wace ce ina ruwanki zahra, kiyi abin da zai finshe ki kawai".

Dafe cikinta ta yi jin yadda yake murWawa saboda yunwa. Daga nesa ta hangi shopping mall. Da sauri ta mi?e tsaye sannan ta ce. "Dole na je na ci wani abun don ba zan zauna da yunwa ba".


Ta faWa tare da nufar wajan. Nan take ta ga fadawa da securities na fito wa daga cikin wajan. Yayin da ta ga mutanen wajan gaba Waya sun Wu?a ?asa.

Shiga cikin wajan ta yi yayin da ta ga kowa gwiwar sa a ?asa. Sakin baki ta yi tana kallonsu. "To me ya mi waWan nan mutanen kuma na ga kowa a dur?ushe. Koda yake wannan ba damuwar ki ba ce ba". Ta faWa tana mai ?ara shige wa cikin wajan.

Chan ta hangi ma'aikacin wajan a dur?ushe a ?asa. ?arasawa ta yi wajan sannan ta ce. "Ina son a bani snacks ko lemo duk abin da ku ke da shi wanda zai ?osar da ni".

Alamu mutumin ya yi mata da ta yi shiru. Hangame baki Zahra ta yi ta ce. "Bangane ba, na ce ka zo ka saida min da abu ka ce nay shiru, saboda me?, ko kyauta ku ke bayar da kayan naku ne?". Ta faWa cikin Waga murya.

Daga sama ta ji an ce. "Wane ne yake mana wannan tsawan?". Nan take mutanen wajan suka sha jinin jikin su.

Juyawa ta yi da zimmar zuwa ta Wauki abin da ranta yake so. Nan take idanuwanta ya sauka kan wani handsome mature guy mai jini a ji?a.

Kallonta ya yi da idanuwansa masu matu?ar rikitarwa sannan ya ce. "Me ya sa ke baki tsungunna ba bayan kowa dake cikin nan ya dur?usa min, kin san wane ne ni?".

Sakin baki Zahra ta yi tana mai bin shi da kallon rainin wayo. Kallon sama da ?asa ta yi mishi sannan ta ce. "First of all matsa min daga hanya". Ta faWa ranta a matu?ar Sace.

?ara tunkaro in da take ya yi sannan ya ce. "Idan na ?i fa?, kin san waye ni? , ni Win yarima ne understood?".

Dariya Zahra ta kwashe da shi sannan ta ce"au haba da gaske?, amma sam baka yi zubin ?an sarauta ba, ka san da irin su wa ka ke kama a jigawa?, kana kama ne da ?an da?o, domin kuwa wannan kayan da ke sanye a jikin ka su ?an da?on jigawa suke sawa".
Ta faWa tana mai kuma fashe wa da dariya a karo na biyu.

A fusa ce. "Yariman ya ce. "Za ki san ni ki ka gaya wa wannan maganar".

Nan take yanayin Zahra suka sauya izuwa Sacin rai sannan ta dube su baki Waya ta ce. "Idan kun isa ku tunkaro in da nake".

**************************
Umar na isa asibiti, likitoci suka saka Amrah kan gado yayin da suka shiga yi mata aiki domin cire bullet Win da ke ?afarta.

Fita ya yi tare da koma wa cikin mota sannan ya nufi hanyar gida. Da mugun gudu yake tu?a motan yayin da yake ji kamar ya tashi sama domin zuwa in da mahaifinsa yake. Mintuna ?alilan ya yi masa a gida. Ko gama parking bai yi ba ya fito daga cikin motan tare da nufar hanyar gida. ?afar sa na dama ya sa tare da Salla ?ofar parlourn.

Nan take mahaifinsa tare da jami'an dake cikin wajan suka mi?e tsaye.

Kallonsu gaba Waya Umar ya yi sannan ya ce. "Me ya sa ku ka je ku ka kashe kowane halitta a cikin wannan dajin?, ba na ce bana bu?atar wajan nan ba?, to me ya sa za ku kuma koma wa wajan?, why Abba?".

Ajiyan zuciya Gov. Musa Muhammad ya sauke sannan ya ce. "Nayi hakan ne saboda farin cikin ka son".

Girgiza kai Umar ya yi ya ce. "Farin ciki na?, kayi hakan ne saboda farin cikin Wanka, baka ji kunyar abin da ya fito daga bakin ka ba, ka tsayar da fari cikin wasu domin samar min da gurSatacciyar fari ciki mara Wore wa, kuma a hakan ka ke kiran kanka Wan siyasa?, shin dama haka shugabanni suke wa waWan da basu ji ba basu gani ba?".

"To gaba Waya ku saurare ni kuji, muddin wannan yarinyar ta mutu ba zan ?yale kowane mutum daga cikin ku ba hatta kai Abba, kuma sannan wannan farin cikin da ka ke faWa to za ka rasa shi na har abada ne, domin kuwa ba za ka sake sanya idanuwanka a kaina ba".

"A'a Umar, kada ka yi haka, in sha Allahu babu abin da zai same ta kaji, kada ka nesanta kanka da ni Please".

Murmushi wanda ya fi kuka ciwo Umar ya yi sannan ya ce. "Saboda gudun abin da zai bata min rai hakan ya sa na koma london da zama, kuma duk saboda kai, me ya sa ka ke ?o?arin cusa min tsanar ka a cikin zuciyata Abba?. To zan faWa zan ?ara maimaita wa muddin yarinyar chan ta mutu saikun gane kuranku baki Waya. Kuma sannan shi companin ma bana da bu?ata, domin bana son koda naira goma daga cikin dukiyar ka, bana so".

Yana kaiwa nan ya fice daga cikin Wakin.

Kallon jami'an Gov. Musa Muhammad ya yi sannan ya ce. "Shashashan banza ku sani cewa muddin Wana ya yi nesa da ni saina ga bayan ku, maza ku Sace min daga gani".

Fita jami'an gaba Waya suka yi. Wayarsa ya ji tana ringing.

?aukar wayar ya yi yayin da ya ga private number bayyane kan screen Win. ?aga kiran ya yi tare da karawa a kunnensa.

Daga Wayan Sangare haka ce. "Barkan ka dai govnor Musa Muhammad. Na san za ka yi mamaki to ni ne, ban mutu ba ina raye. Na kira ka ne domin sanar maka da bad news a gare ka, mrs Laila wacce kayi sanadin rugujewar rayuwarta har izuwa yanzu tana raye".

Zumbur gov. Musa Muhammad ya mi?e tsaye. Yayin da zufa ya fara ?eto masa ta kowane sashi na jikinsa. Duda iskan AC da ke kaWawa a cikin parlourn hakan bai hana shi yin zufa ba.

Cikin rawar jiki
End Ads