x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 23 - KUNDIN CINIKAYYA

  • 66001 words
  • 69000 words
  • Out of 96350 words

Category: Romance Story +18

Views 565

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
ba ne, ni jarumin jarumai ne, kedai kawai ki bari muje tare zan baki mamaki".


Murmushin mugunta Zahra ta yi ta ce. "Tom shi ke nen malam Wan sanda muje, ni ba zan ana ka ba".


Ta faWa tana mai tafiya. Saurin bin bayanta Aliyu ya yi tare da farin cikin ya samu shiga jikin Zahra saura kuma yadda zai yi ya sace ta.


_________________________
Su Umar ba su suka iso Kano ba sai wajan la'asar. Yayin da kai tsaye suka wuce gidan zoo.
Bai Wauke su lokaci ba suka isa gidan zoo dai-dai lokacin da ake kiran sallah.


Parking gaba Waya suka yi yayin da suka fito daga cikin motocin. Kallonsu Ramlat da Usman Umar ya yi ganin hankalin Amrah yana wani wajan da ban, ya sashi faWin. "Na san ba za'a rasa wasu namun jeji a nan ba, kuje ku kaita ta gansu na san koba komai dai za ta Wauka ?an uwanta ne. Kai kuma". Ya faWa yana mai kallon Usman, "maza biyo ni muje muyi Sallah a masallaci". Ya ?arashe maganar yana mai yin gaba.


Bin bayansa Usman ya yi suka wuce masjid domin gabatar da Sallah.


Maida kallonsu su Khairiya suka yi kan Amrah sannan suka ri?e hannayenta suka fara shiga Sangaren dabbobi da ita. Gani suka yi gaba Waya dabbobin sun ragu babu wasu dabbobi chan sosai.


Daga nesa Amrah ta hango wasu birurruka cikin zagaye. Da sauri ta wafce hannunta tare da nufar wajan da mugun gudu, a sa'inda jama'ar wajan gaba Waya suka bita da kallo.


Da sauri su Khairiya suka bi bayanta a matu?ar tsorace.


?arasa wa wajan Amrah ta yi tana mai aye wa kan ragar birurrukan. Da sauri su Khairiya suka je tare da kokarin saukar da ita. Saukar da ita suka yi. Sannan suka fara kwantar mata da hankali.


Shiru Amrah ta yi sannan ta ?ura wa birurrukan idanuwa. Girgiza kai ta fara yi tana mai ja da baya, tana mai faWin. "A'a, waWan nan samm ba su ba ne". Saurin maida kanta ta yi kansu ta ce. "Ina ku ka kai su?, kun kashe su ko?, me ya sa ku ka yi min ?arya?".
Ta faWa tana mai fashe wa da kuka.


Kallon juna Ramlat da Khairiya suka yi yayin da bakinsu ya kasa furta komai.


Share hawayenta Amrah ta yi jin kukan yaro ?arami wanda ya karaWe wajan. Saurin waiga wa ta yi domin jiyo ta idda wannan kukan ke fitowa. Nan take idanuwanta ya sauka kan wani yaro a ?asa sai faman kuka yake.


Da sauri Amrah ta isa idda yaron yake sannan ta Wauke shi tare da sakin murmushi ta ce. "Daina kuka yaro za ka yi wasa?, bara muyi wasa ko". Ta faWa tana mai cilla yaron sama.

Take mutane suka saki ihuu ganin yadda ta jefa yaro chan sama sosai.


Da sauri su Khairiya suka dube ta suka ce. "Ke Amrah kinyi hauka ne?, maza ki sauke wannan yaron".


Ko kula su Amrah ba ta yi ba, saima cigaba wa da ta yi. Nan ta ci gaba da jefa yaron sama yana ihuu yana kururuwa. A sa'inda jiri ya Webi yaron ya suma.


Bayan ya dawo hannunta ne ta ga yaron ya yi shiru. Murmushi ta yi ta ce. "Kun gani ko, yaron ma har ya yi bacci abunsa hankali kwance".


Dafe kanta Ramlat ta yi ta ce. "Mun shiga uku, Amrah me ki ka aikata aka?, kin fa sumar da shi".



Dai-dai lokacin da wata mata take ?araso wa wajan hannunta ri?e da leda alamun ita ce mahaifiyar wannan yaron.


"Me yake faruwa ne na ga mutane sun taru a nan wajan?, ina Wana yake?". Ta faWa a yayin da idanuwanta suka sauka kan yaronta da ke hannun Amrah.


?ora hannayenta ta yi a kai tana mai fasa ihuu!. "Innalilahi wa innahilahir rajihun!, me ku ka aikata wa Wana, me ya faru da shi. Wallahi idan wani abu ya samu Wana ba zan ?yale kowa ba". Ta faWa tana mai ?o?arin wafce Wanta a hannun Amrah.


Nan take Amrah ta ri?e hannun matar ta ce. "Ba zan baki shi ba har sai ya farfaWo".

Wafce hannunta matar ta yi daga na Amrah sannan ta ce. "To maza farfaWo da shi".


Kwantar da shi Amrah ta yi sannan ta hura mai iskar bakinta kan fuskarsa. Cikin ?an?anin lokaci yaron ya farfaWo. Nan take mutane suka fara mamaki. "Dama iskar baki na iya farfaWo da wanda ya suma?, kodai ita Win ba mutum ba ce, don yadda ?wayar idanunta suke green ma za ka tabbatar da cewa wannan ba mutum bace?". Abin da suka shiga furta wa kenen.


?aukar Wanta matar ta yi cikin farin ciki sannan ta juya tare da barin wajan ba tare da ta yi wa Amrah godiya ba.



MK da ke zaune cikin mota duk abin da ya faru a gaban idanuwansa. Murmushi wanda ya fi kuka ciwo ya yi ya ce. "Da a ce a wajan iyayenku ku uku ku ka taso da rayuwarku ba ta kasance haka ba, amma haka Allah ya riga ya kaddara cewar ba za ku taso da mahaifiyar ku ba. Ina fatan duk in da mrs Laila take ya kasance tana ?oshin lafiya, har izuwa yanzu ban sani ba ko tana raye ko kuma ta riga mu zuwa gidan gaskiya. Amma ina fatan duk in da take ya kasance tana cikin rahamar ubangiji".


Ya faWa yana mai tada mota sannan ya bar harabar wajan.



___________
"Hello your Excellency yanzu haka muna cikin gidan zoo Win, umarnin ka kawai muke jira".


Daga Wayan Sangaren gov. Musa ya ce. "Perfect, ni na san Aliyu ba zai iya wannan aikin shi Waya ba shi ya sa na tura ku chan. Ina son ku sace Amrah kai tsaye ku wuce da ita hanyar Airport ku wuce ?asar waje domin a sata a kasuwa. Amma fa ku tabbata Umar bai ganku ba sannan ku rufe fuskokin ku kada ku kuskure ku buWe".


"Shi ke nen yallaSai kamar yadda ka ce". Mutumin ya faWa yana mai kashe wayar. Nan take su biyar da ke cikin mota suka kalli juna a yayin da lokaci Waya gaba Waya suka rufe fuskokinsu da mask. Sannan suka fito daga cikin mota.


Kai tsaye in da Amrah ke tsaye suka nufa wacce ke ta faman kallon dabbobin cikin wajan.


Suna isa wajan suka rirri?e hannunta tare da ?o?arin tafiya da ita. Nan take hankulan mutane da nasu Ramlat ya karkata izuwa kansu.

Dai-dai lokacin da su Umar ke ?arasowa wajan.


Ganin abin da ke faruwa ya sa Umar ya yi saurin nufar wajan tare da ?o?arin ?wace Amrah daga gare su. Gani Umar na shirin dakatar da su ya sa Waya daga cikin su ya kai mishi naushi a ciki. FaWuwa Umar ya yi a matu?ar zaf??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????afe ya mi?e tare da yin kansu sannan ya fara kokawa da su. Nan take mutane suka fara Waukar video ganin yadda Wan gidan govnor musa yake faWa da ?an ta'adda.


Cikin rashin sa'a Waya daga cikin su ya kai masa naushi cikin sa a karo na biyu. FaWuwa Umar ya yi yana mai sakin ?ara.


Zaro idanuwa waje su Ramlat suka yi a matu?ar tsora ce suka nufo kan Wan uwansu.


Ganin abin da suka aikata Umar hakan ya sanya ran Amrah ya fara tafarfasa yayin da ta saki wata iriyar razananniyar ?ara mai matukar firgitarwa.


Ba ta yi wata-wata ba ta sha?e wuyan mutane biyu daga cikin su tare da Waga su sama sannan ta naka su da ?asa. Ganin hakan ya sa sauran ukun suka yi saurin ja da baya.

Da sauri Waya daga cikin ya Wauki sanda sannan ya buga wa Amrah.



_________________
"Mom!!!!!". Safira ta faWa da mugun ?arfi tana mai dafe kanta. Da sauri su Mom da ke zaune a parlour suka fito garden in da Safira ke zaune.


Dubanta Mom ta yi ta ce. "Mene ne ya fara ki ka saki uban wann ?arar haka?".,


Rintse idanuwanta Safira ta yi ta ce. "Mom ina ji wani iri a jiki na, gaba Waya bana jin daWin jiki na, ina ji kamar wani abu mara kyau na shirin faruwa da ni".


Zama kusada ita Grandma ta yi ta ce. "Kiyi addu'a kinji ?ata, in sha Allahu komai zai zo miki da sau?i, babu abin da zai faru sai alkhairy".


Girgiza kai Safira ta yi ta ce. "A'a Grandma gaba Waya jiki na ciwo yake yi, ba zan iya jure wa ba, jiki na yana min ciwo kamar wacce ta yi dambe da mutane".


"Tashi zo mu shiga ciki na Wora miki ruwan zafi ki gasa jikin ki". Cewar Grandma. Tashi tsaye Safira ta yi cikin jin ciwo sannan ta bi su Grandma suka shiga cikin gida".



Nan dai Grandma ta Wora mata ruwan zafi sannan ta fara gasa mata jikin ta. Cikin mamakin su kuwa abun sai ?ara tsamari yake, a maimakon ya ragu saima ?aruwa da ya yi. Gani hakan ya sa hankulan gaba Wayansu ya tashi.


"Wai Safira me yake faruwa da ke ne haka?". Cewar Daddy.

Hawaye ne ya fara gangaro wa kan ?uncin Safira sannan ta bawa Daddy amsa da cewa. "Wallahi ban sani ba, dan Allah kuyi wani abu ina jin raWaWi sosai, ina tunanin mutuwa zanyi. Kunga ni na kasa motsa hannayena, na shiga uku, Mom mutuwa zanyi".



Nan take hankalinsu ya sake tashi gani gaba Waya Safira ta kasa motsa koda Wan yatsarta.





_________________________
Rintse idanuwanta Zahra ta yi jin yadda jikin gaba Waya ke mata ciwo.
"Wayyo Allah, ya naji lokaci Waya jiki na namin ciwo, gaba Waya jiki na ya mutu. Ya kamata na samu guri na zauna". Ta faWa tana mai hango rumfar mai saida kayan miya. Da sauri ta nufi wajan a matu?ar jigata ta isa wajan tare da zama.


Saurin isa wajan Aliyu ya yi ya ce. "Ya ki ka zauna kuma bayan baki siyi abin da za ki siya ba".


Girgiza kai Zahra ta yi a matu?ar jigace ta ce. "Ba zan iya tafiya ba, jiki na ya mutu. Ji nake tamkar nayi dambe saboda a halin yanzu gaba Waya gaSobin jiki na ciwo yake. Tun da yanzu kai aboki na ne ka taimaka min ka siya min duk abin da nake da bu?ata".


Mamaki ne ya kama Aliyu ganin yadda gaba Waya ta bi ta galabaita. Tamkar wacce aka yi wa duka. "Me ke faruwa?, ba yanzu na ga mum tawo jikin garau ba?, amma a ce yanzu kuma wai jikin ki yana ciwo. Dama dai tun asali baki da lafiya shi ne ki ka tako ki ka zo kasuwa, maimakon kije kina huta wa".



Girgiza kai Zahra ta yi ta ce. "A'a ni samm ba haka ba, lafiya ta ?alau babu abin da ya same ni. Ni kaina mamaki nake sannan na shiga cikin ruWu ta yadda lokaci Waya na tsinci kaina da ciwon jiki. Amma na san zuwa wani lokaci zai daina, ina ga saboda abincin da na dinga Wur?a wa ciki na ne ya sa jiki na ya mutu".




_______________________
FaWuwa ?asa Amrah ta yi yayin da ta saki wata ?ara sannan ta buga tsalle Waya ta dira kan Waya daga cikin su ukun. Nan take ta fara buga mai hannu a kai tare da gantsara masa cizo a kunne.


Nan take ya saki ihuu. Sauka ta yi kansa tare da yin kan sauran. Ganin ta nufo in da suka ya sa suka saka gudu domin tsere wa. Ganin suna ?o?arin tserewa ya sa Amrah ita ma ta bi su da gudu.


Mi?e wa tsaye Umar ya yi a Wingishe sannan ya fara ?wallah kiran sunan Amrah. Amma ina Amrah ta yi nisan da ba za ta jiyo kira ba.









*=?(?=?(?=?(?=?(?=?(?=?(?=?(?*
*MANAGE PAGE =??? =??? PLEASE >?z?*


AL?ALAMIN
'?
A'ISHA M.B =؞?=؞?=؞?
(ZINARIYAR JAJIRTATTU)

Follow the

*=?%?KUNDIN CINIKAYYA*ؐ?ؐ?.
Daji Magar?ama Birni
WRITTEN & DIRECTED BY
'? A'ISHA M.B =؞?=؞?=؞?
(Zinariyar>???
@&?Jajirtattu)


https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
=ت? *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*=ت?
'?
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.'?

*DIAMOND =؎? STARP+*
*LADIES >???
@&?>??? @&?>???
@&?*
(We stand together)
>??>??>??

(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE
*BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM*
Da sunan Allah mai rahama mai jin?ai!

*=?%?KUNDIN CINIKAYYA* * *___________________________________________*
Da mugun gudu suka nufi wajan motocin su domin tsere wa daga wajan Amrah, kafin suyi aune suka ji an chafko rigar su tare da Waga su sama sannan ta fara ajijiya da su kamar dabba.


Ganin hakan ya sa mutane zaro ido waje a sa'inda suke cewa Amrah ba murum bace.

Da sauri Umar da su Ramlat suka isa wajan tare da fara ?o?arin dakatar da Amrah, amma ina samm hakan ya cutura.


Chakk Amrah ta dakatar da abinda take yi sakamakon tsawar da Umar ya da?a mata. Sauke su ta yi yayin da mutanen Gov. Musa suka shiga mota tare da barin wajan.


Zuwa daff da ita Umar ya yi ya ce. "Mene ne hakan?, me ya sa ki ke so ki zubar mana da mutunci?, ko dan kinga ina sonki ne?. Ba dai wajan ?an uwanki ki ka ce na maida ki ba, shi ke nen zan maida ki". Ya faWa yana mai juya wa sannan ya bar wajan.


?asa da kai Amrah ta yi. Jiki a muce su Khairiya suka ri?e hannunta tare da ?o?arin tafiya.


Cire hannunta Amrah ta yi daga na su sannan ta girgiza kanta ta ce. "Ku tafi kawai ku barni a nan".


Kallonta Usman ya yi ya ce. "Aba Amrah kiyi ha?uri, kada ki damu da maganar yaya Umar wasa yake miki".


Girgiza kai Amrah ta yi s karo na biyu tana mai faWin. "Ai ni abin da ya faWa shi nake so, shi ne ya maida ni wajan ?an uwa na, ni samm ban san yadda zan iya irin taku ba, kuma idan na cigaba da zama da ku zan dinga jawo muku abun kunya ne gwara ku neman mu ?an uwana".



"Tom shi ke nen karki damu za mu neme su kinji". Cewar Umar. Jin hakan ya sa ta bi su suka tafi. Shiga motan gaba Waya suka yi, a sa'inda Umar kuwa ko Waga kai bai yi ya kalli Amrah ba saboda har izuwa wannan lokacin ranshi a Sace yake.


Tada motocin nasu suka yi yayin da suka wuce babban gidan Umar wanda ke a layin Darmanawa.


______________________
Girgiza kai Aliyu ya yi jin furucinta ya sa shi kwashe wa da dariya sannan ya ce. "Ikon Allah, wato kina da ci kenen irin kune masu ci amma ba'a ?iba".


Mi?e wa tsaye Zahra ta yi rai a Sace ta ce. "Malam karfa ka raina mim hankali, ban san shashanci, ka iya bakin ka ban?i yanzu na kutuntuma maka ashariya ba, India ka san wannan ne abota to zamu yanke ta gaskiya".


Murmushi Aliyu ya yi ya ce. "Ayi ha?uri hajiya babba, na tuba. Ni kin ma tuna min har yanzu da ban san sunanki ba, ina son ki faWa min mene sunanki?".


Kallon rainin wayo Zahra ta yi masa sannan ta ce. "Kana nufin baka san sunana ba kuma kace za ka yi abota da ni?, to ni sunana suna da yawa, ba lallai ka iya ri?e su ba".


Murmushi kawai Aliyu ya yi ya ce. "Ina jinki faWa min su, ni kuma na miki al?awari duk zan ri?e".

Murmushin mugunta Zahra ta yi sannan ta ce. Sunana oho".


Girgiza kai Aliyu ya yi ya ce. "Allah ya shirye ki, dan Allah ki faWa min".


TaSe baki Zahra ta yi. "Toh me ya sa ka damu lallai saika san sunana?, kodai akwai abin da ka ke ?ulla min ne?, haka aka ce ka karSo sunana ka kaiwa boka ya yi maka magani?".


Dariya Aliyu ya kwashe da shi sannan ya ce. "Aba dai Allah ma ya tsare, ina ni ina wajan boka, rufa min asiri".


Jinjina kai Zahra ta yi sannan ta ce. "Tom shi ke nen ni dai sunana Fatima kai kuma fa mene naka sunan?".


"Wow! nice name". Aliyu ya faWa sannan ya ce. "Ni dai sunana Aliyu".


"Masha Allah". Zahra ta furta. KarSar kuWin da ta ba shi ta yi sannan ta fara siyayyar abin da ya kawo ta. Saida ta gama tass sannan Aliyu ya Wauke ta ya kaita har gaban masarauta.


Fitowa Zahra ta yi daga cikin motan yayin da Aliyu ya bita da kallo. "Zahra". Ya faWa cikin ma?e murya.


Hangame baki Zahra ta yi ta ce. "Mene haka kuma sai kace kana kiran budurwar ka, idan za ka fa Zahra ka faWa da muryar ka ta garda wa ba saika ma?e ta ba. Don haka ina jin ka me ya faru?".


Murmushi kawai Aliyu ya yi sannan ya ce. "Babu komai, dama ina mamaki ne da na ganki a nan masarautar, dama ke ?ar sarauta ce?".


Girgiza kai Zahra ta yi ta ce. "A'a ko Waya, ni Win ?ar aiki ce". Ta faWa tana mai shige wa ciki.


Ganin ta shiga ciki ne ya sa shi sakin murmushin mugunta kana ya ce. "My mission will soon be complete, ya zama dole na yi taka tsantsan idan ba haka ba za ta iya gano shiri na".


Ya faWa yana mai tada motan sannan ya bar harabar masarautar.


?angaren Zahra kuwa ta shiga cikin masarautar ta ci karo da Sooraj a tsaye ya rungume hannuwansa a ?riji.


?asa da kai Zahra ta yi cikin ranta ta ce. "Na ga alamun wannan mutumin da gaske yake na cewa dole sai ya azabtar da ni, ni kuma wallahi dai-dai nake da kai".


"Ke!". Zahra ta ji ya faWa a matu?ar tsawa ce. Ko kallonsa ba ta yi ba ta ci gaba da tafiya.


Ganin ta share shi ne ya sa ran shi ya ?ara Saci ya ce. "Ke ba da ke nake ba?".

Sai a lokacin Zahra ta tsaya tare da juya wa tana mai fuskantar shi. Binsa ta yi da kallo sannan ta ce. "Kayi ha?uri ranka shi daWe, ni sunana ba ke ba, naji kana ta ke, ni kuma ba da ke aka yanka min ragon suna ba, Zahra ne sunana".


Girgiza kai Yairma Sooraj ya yi rai a Sace ya ce. "Kenen bani da hankali kenen ko?, kenen ba a kan dai-dai nake ba?".


Kawar da kai Zahra ta yi ta ce. "Na sani, abu a duhu a ba?ar leda".


Furzar da iska mai zafi ya yi waje sannan ya ce. "Wane ne wanda ya kawo ki a mota yanzu?, wane Wan wahalan ne?".


Ri?e aSar ta Zahra
End Ads