gafff tabude kofa ta fita zaman da ba shiri Fatima tayi dan tabbas zancen Zainab ya soki zuciyanta matuka,
taji zafin zancen nata sosai ta kuma kara dagula mata brain,
tabbas dabata kai heart nata nesa ba da tayi abinda tasan zatayi dana sani daga baya,
tasan bazai taba cutar da ita ba amma ai abinda Zainab ta fada yana kan gaskiya,
da wuri tayi kokarin kauda tunanin da ambaton sunan Allah wanda da haka ne ta yaki heart nata afari har ya hanata aikata abinda zatayi dana sani.
bata staya ko ina ba sai dakin patient din inda tabar Innani da ta cika tayi famm dan haushi,
tun dazun sai jiranta takeyi ga Faruq sun futa da chief bare ta aika shi ya kira ta,
tana bude kofa ta fara zazzaga mata bala'i kamar an kunna fanfo
" uban mai kika tsaya yi acan din 'kika barnin ina ta jira",
shiru tamata kamar bata jita ba hasala Innani ta karayi tace
"dan uban ki ba magana nake miki ba kinmun shiru",
zumburo baki 😙 gaba tayi tace "to ni mai kike so ince miki"
"eyyehhh lallale Zainab wuyanki yayi kauri ani kike zumbura baki, ki jira intashi sai naci ubanki dai dai gwargwado,
kuma ki wuce ki koma gida ki hada abincin Abbanku da furansa,
ki kuma hadawa Faruq kayansa ki bawa bashir driver ya kawo,
ki kuma tabbatar kinyi abincin dare da wuri wallahi kika barmu da yunwa irin na jiya zanci ubanki cikin buta,"
bata ce komai ba tayi ficewarta tabar dakin takama hanyan barin hospital din daniyan komawa gida don yin abinda Innani tasata tana tafiya tana kissima irin abinda zatayiwa wayannan stintattun magen da tun safe ake cimata mutunci akansu tun da safe yau take ta faman shan wiya akansu yau hartana murna Innani zata dawo ta karbi aikinta sai kawai akace sai gobe,
ashe duk mastiyatan nan ne suka hana su dawo wa kwafa tayi ta cigaba da tafiyanta har ta isa gida.
lokaci yacigaba da tafiya yabar zuciyoyi cike da waswasi Innani bata nuna gajiya warta wajen kula da wayannan yaran ba,
wanda ita tausayi ma suke bata haka har dare yayi kamar yadda Faruq ya nace haka ko akayi anan asibitin ya kwana.
washe gari Innani da kanta tayi wa jariren wanka suda islam,
akasa masu kaya sunyi matukarr kyau da daukan hankali,
ta kuma basu madaransu Dr ne ya shigo dakin da marar lafiyan take inda yasamu Innani, chief da fatima harda Faruq adakin,
bayan sallaman da yayi aka masa, iso akayi masa ya shigo suka gaisawa yamawa fatima ya jiki' tace
" Alhamdulillah yayi sauki gashi har na fito ma",
"little imam how are you?,
yace" am pretty fine,
Dr how about you ?,"
"am also fine ina Dad dinka, kunyi waya ne,"
"ehh munyi yace ma yana hanya ya kusa isowa rugar nan, zai zo yaga twins din mu ai nabashi labarin su,"
murmushi dr yayi ya shafa kan shi sannan ya karasa gaban gadon patient din ya dubata sannan ya juyo ya fuskan cesu with full of hope, Innani tace
" ya jikin nata",
yace "Alahamdulillah da sauki zata ma iya tashi nan da good 3 hours nan da wa uku kenan,
sai de zata iya tashi a firgice duba da irin yanayin data shiga a fari,"
"tohhh yayi kyau Allah tashi kafadunta,"
ameen kowa ya amsa dashi inji chief karasawa yayi gurin babies din yace
" mashaallah look at them they are so pretty just like egyptians,
kamar larabawa Allah de ya saka da alkairi gaskiya ba karamin kokari kuka yi ba chief da kuka cece su Allah saka muku da jannatul firdausi,"
murmushi chief yayi yace
"kuma ai kuna kokari sosai Dr, "
"ai bamu kai kuba kudin na daban ne, Allah de ya saka muku da alkairi,"
ameen suka amsa kafin ya fita ya je don duba sauran patient,
yabar kowa da abinda ke saka wa a heart nashi baya Fatima da abin duniya ya isheta,
. ba abinda ya kara daga mata hankali sai ganin matar datayi ganin irin zillan kyan da Allah ya mata, ga wani kwarjini na musamman da daukan ido da takeyi,
in tace bata storata ba tayi karya maganan zainab ne ya fara dawo mata karde ita ne dako ita ne data shiga uku,
tasan karshen zamanta da mijinta ne yazo muddin ya kasan ce abinda take storo ne,
jin an dafa kafadarta tane yasa tayi saurin daga idonta taga Abbanta dake gefenta fuskarshi dauke da smile, yace
"babu abinda zai faru sai alkairi,"
itama murmushin ta kakalo ta mishi bata ce komai ba.
.
wata hadadiyar car ce mai numfashi da keta hazo, ta keto cikin wannan rugar,
a back seat wani kyakkyawan halitta ne ke zaune yana sanye da Ralph Lauren brown suit da yayi masifar amsar jikinsa akalla zai kai 35years,
sai de sam shekarun basu nuna ajikinshi ba fari ne tas Mai daukan ido da hankali, kyakyawa ne Son kowa kin Wanda ya rasa,
Fuskansa zagaye yake da hadaddiyar man's pride dinshi Wanda da gani taji naira sai sheki take Tasha gyara haka sumar kanshi acike yake tamm dayawa baki wuluk dashi mai stansti,
Pointed nose nashi ya Kara kayatar halittansa Yana Nan zattt dashi ga small redish lips nashi masu ban shaawa, Eyes nashi are sexy kamar Mai Jin bacci haka suke ga zararan eyelashes nashi Daya Kara narkar da idon, eyebrows nashi tamkar shi yayi shaping kayanshi.
Yanayin kyansa da hasken sa yasani tan taman Anya bahaushe be kuwa ganin yanayin hasken fatar shi wanda azahiri yafi kama Dana larabawa.
Kai staye baza ka kira shi da balarabe ba sannan baza ka kirashi da bafulatani ba kai staye,
sai de kace dashi HALF CASS wato ruwa biyu,
kallo daya zaka masa ka hango zallan damuwan dake shinfide a kyakyawan face nashi ga wani stinkewa da heart nashi keyi,
duk da yasaba da hakan aduk lokcin da ya sako kafanshi a Nigeria hakan kuma nada nasaba da rayuwarsa na baya,
sai de yau stinkewan heart din na daban ne yarasa mai yakeji farin ciki ko aka sinsa,
sai de yana jin wani anna shuwa na daban yana jin tamkar zai hadu da wani abu mai mahimman ci to amma mai ye shi,???
shine amsan daya gagara bawa kanshi abu 3 ne masu muhimmanci a arayuwarsa,
daga inlaw dinsa sai wife nashi da children nasa Faruq da Islam,
sai kuma mai kankat wato FAMILY nashi,
tabbas yana farin ciki zai ga 'ya'yan sa da matarsa da inlaw dinsa,
saide akwai wani abu na musamman ayau to mai ne ne wannan???,
family dinsa yasan yayi ban kwana dasu badan baisan inda suke ba ko basa raye ba aa sai dan wani dalili mai karfin gaske,
dogon numfashi ya fesar 😤kafin cikin husky voice nashi yace
"bashir,"
da sauri ya amsa yace
"su ummin little sun koma gida ne ,"
"aa"
shine abinda bashir yace" okayy to kaini hosptal din ",
"tohh"
ya amsa masa dashi direct asibitn suka wuce basu wani dade suna tafiya ba suka iso,
parking yayi a harabar hospital din ya fito da wuri ya bude mishi cab din car din ya kai akalla 5 minute kafun ya zaro kafarsa ta dama bakinsa dauke da bismilla ya kara daukan lokaci kafin ya fito gaba daya,
wani irin bugu heart nashi yayi daya sa shi rinste idon shi da sauri,
ahankali ya fara taku cike da takama da mazantaka da izza, yana tafiya tamkar yana tausayin kasan kallo Daya zaka masa kanhango jinin SARAUTA dake yawo ajikinsa ga yanayin halittansa surarsa ya tabbatar mun da cewa ya hada da larabawa,
Yanayin halitta da girman gabansa ne yasa shi cikin jerin giant don a murde yake sanadin mosta jiki da yakeyi da Kuma yanayin halittansa,
bashir ya mishi jagora har dakin da su innani suke,
daga cikin dakin kuwa wannan baiwar Allah ta farka da salati abakinta kafin ta wani razana ta fara dube dube,
ganin mutane a zagaye da ita yasa ta kara rikicewa sosai ,ta fara ambaton sunan Allah,
Innani tayi kanta daniyan mata bayani amma ina ta dira daga kan gado tana yiin baya baya tana tambayansun abu daya cikin yare hudu,
na fari FULLANCI na biyu TURANCI na uku LARABCI sai na hudu HAUSA tambaya take ina
ya'yanta?,
suwaye su?,
kara yowa kanta Innani tayi kawai ta fasa ihuu tace
"don't touch me,"
ana cikin wannan hali sai wannan mutumin ya shigo dakin da sallama aba kinshi kanshi akasa,
jin wannan voice da ko daga bacci ta tashi baza ta taba mantawa bane yasa ta juya arazane sukayi 4 eyes 👀 dashi daga shi har ita suka staya cak kowa na nuna dan uwanshi baki dauke da zance da kyar yace
"ke! ya akayi kika san inda nake,"
itako da gudu taje ta yi hugging nashi so tight aka bar su Innani da sake baki😲🤤
END OF PAGE 3
MU HADU A PAGE 4
Queen Mahira Idriss
Follow this lin to join my WhatsApp group and shower 🚿 me with comment and react 😁😍🤩
Story and written by
Queen Mahirah
The adapted Expert Writer 🖊️📖
BOOK 1
🧚4🧚
Da gudu taje tayi hugging nashi so tight as if like her life defend on him ta fashe da wani mastiyacin kuka mai cike da maanoni da yawa,
kan kameshi takarayi sosai tana cewa
"am i dreaming pls in mafarki nake kar atashe ni,
i cant blieve this akace wai you were dead ina kashiga for all this long?
kabarmu cikin tashin hankali tunda ka tafi komai ya lalace komai ya baci ,"
dago da kanta tayi daga broad chest nashi tana kallon fuskanshi kallo daya zaka mishi ka tabbatar da ya shiga wani yanayi,
his eyes turn red as if like an wasta masa pepper gaba daya mood nashi ya canja
kana kallonsa kasan an taba masa inda yake masa kaikayi hannu tasa ta tallafo face nashi
tace "kayi shiru say something,"
daga can baya ne suka ji anyi gyaran murya Innani ne data gagara hakuri tayi gyaran murya dan gaba daya ta rasa mai zata fassara abinda ido da zuciyanta ke gani,
ba ita kadai ba kowa dake wannan room din hakan yake agunshi kai hatta little ma kanshi ya daure,
bare Fatima da gaba daya komai na dakin ke juya mata maganan zainab ne yake dawo mata cikin kwanyarta a halin data ke ciki kadan yarage heart nata baiyi blowing ba,
numfashinta har harde wa yakeyi Innani ne ta kara breaking silence din da cewa
"ko zaku samu ku mana bayanin abinda ke faruwa anan Hamma,"
[ haka innani ke kiransa dashikasancear sunan su Daya da yayanta ]
kokarin raba ta da jikinsa yayi dan sai yanzu ma ya tuna a ina suke,
wani ihu ta kara yi ta kan kameshi tana
"wayyo Allah na zasu kasheni kasheni zasuyi AKHIE, kataimake ni,"
ganin yadda ta riki ce ne yasa Innani dafe kirji tace
" mun shiga uku daga taimako sai abu ya zama bala'i,
mai zan gani haka baiwar Allah,
wai mai ma yake shirin faruwa ne??,
mai ne ne hakan wacece ke kin wani tukuikuye shi,"
itako kara kan kameshi tayi dan gani take kamar zaa raba su tamkar zata shige cikinshi,
Innani ta rafka uban salati tace
"mun shiga uku mai zan gani ni khadijatu matar sheiky keta hakki haka agaban magabata da ranar🌞 Allah,
kai Hamma kayi mana bayani mana ka cire mu aduhu🌚,
wannan wani irin abune agaban sirkanunka da danka uwa uba harda matarka,"
tana maganan ne cikin kukan neman magana irin nasu na stofi da gefen mayafinta take goge fuskanta ko ince ta rufe fuskanta ta fashe da kukan neman sababi,
"haba kaikuwa kar kaban kunya mana agaban matarka,"
Chief imam bawan Allah wanda tun dazu baice komai bane yayi gyaran murya yace
"Nana ya isa yi shiru,"
batare da ta kara cewa komai ba tayi shiru sai sheshsheka take Fatima ko bushewa wa ma tayi ta nemi hawayen ma tarasa Allah kadai yasan irin azaban da takeji a zuciyarta,
Chief yace "bismillah Hamma ga guri zauna,"
yayi magana ne cikin nustuwarsa da kamala,
ba musu yasamu guri ya zauna itako tamkar jela haka ta ringa binshi a baya tare suka zauna ta rungume hannunsa sai zazzaro manyan eye balls👀 dinta takeyi kamar wanda tayi araba da malaikan daukan rai
wani dogon numfashi😤 yaja yana kokarin rabata da jikinshi ta kara fashe mishi da kuka😭
"Akhie were are we,??
su din suwaye su Akhie??
batare da tabari ya amsa mata tambayan ta ba ta wani zabura cikin kaduwa bakinta har rawan yakeyi wajen cewa,
"😱my twins ina suke??
ina twins dina??
my babies,"
tana magana tears 😭na wanke beatiful and shiny ✨face nata mai daukan hankali tana jijjiga shi
"na shiga uku sun 🤯 kashemun babies dina,"
cikin muryanshi mai cike da zallan nutsuwa izza bugu da kari mulki da takama yace
"ZULAIHAT ya isa ki nustu, lets talk ki kwantar da hankalinki kinji they wont hurt you impact they were your savior, they saved you and your babies calm down,"
ahankali ta stayar da kukan nata cikin larabci tace
" Akhie a ina muke??
suwaye su ??
katabbar baza su cutar damu ba??
kuma ina twins dina??,"
" ehh Zulaihat ba abunda zasu mana ki nutsu muji komai daga garesu i will introduce them to you ido tadan ware😲 tace so you knows them,"
kai ya gyada mata yace
" ehh nasan su they are my family,"
ahankali ta maimaita kalman
"family dama bayan mu kana da wassu family ne,"
" yess they are my family bayan anyi exiling nawa s, suka jawoni jiki they show me love they even gived me there daughter,"
dan daga giranta😕 daya tayi tace
" you means sun aura maka yarsu for what reason, zasu aura maka yarsu,"
ganin yadda yanayinta ya canja ne yasa yayi kokarin calming nata down dan tabar larabcin ma,
shiko ayanda yasan halinta ba karamin aikinta bane taci mutuncin ko wani daya daga cikinsu,
" ki kwantar da hankalinki i will explain to you later,"
" ohh haka zaka ce okay ask them where the hell did they kept my babies??,"
"you keep on saying your babies a ina kika samesu,"
wani kallon tara saura kwata ta bishi dashi tace
"kai daka cemun kayi aure mai nace maka sai nine zaka hau mun wani tambaayan renin wayo,
for good 9 years baka gida kana nufin zama zanyi tayi inyi ta jiranka kenan har sai ka dawo kazo ka aureni,
ko da ka tafi ka barni ai tohh ban mutu ba na yi aure na haihu,
bari ma kaji first born nawa ma is 9 years old ga kuma twins din dana haifa in kuma bukulu zaka mun tohh ,"
tunda ta fara zancenta a yaren hausa baice mata kala ba sanin halin abarsa murmushi☺️ kawai yayi dan ta tuno mishi da abubuwa da dama wato har yanzu bata canja ba tana nan da stiwanta
" i wonder who marry this naughty girl??,"
duk azuciyarsa yake zancen kama kugunta tayi tace
" heyy Mr ba cewa nayi ka zuba mun na mujiya kana kallo naba ask them ina yarana,"
tana maganan cike da stiwa
"ZULAIHAT!!!!!!,"
dan kaurara voice nashi yayi ya ambaci sunanta
"show some respect they are my in-laws,"
" and so what concern me ina ruwana dasu har wani zaka ce sune yan uwanka,"
yanzu dajin wannan zancen yasan haushin furucin nashi taji smirk😏 yayi kafin ya juya ya fuskanci su Innani ya sadda kanshi kasa yace
"dan Allah Abba kuyi hakuri da halinta rashi fahimta ne kar abinda ta fada ya dameku,"
innani ne tayi saurin cewa
"mu ba wannan muke son jiba fada mana wacece ita,"
dogon numfashi yaja yace
"kanwata ce,"
" kan warka,"
shine abinda Fatima tace tana saukar da dara daran eye balls 👀nata a cikin nashi wani dan rass yaji ganin yadda idonta ya sauya kala ga kuma kallon data ke binshi dashi na tukuma
"ehh kanwata ce nasan ba lalle ku fahimce ni ba ko ku yadda dani ba amma wannan shine truth din
ita yar uwata ce ta jini duk da ba uwa daya uba daya ne suka haife mu ba
saide iyayen mu sun kasance yaya da kani ne,"
murmushi chief yayi yace
"mashaallah tabbas magananka na akan gaskiya ga kaman jini daya bayyana karara duk wanda yaki yadda da hakan to tabbas akwai wani boyayyen manufa daya ke dashi,"
innani tace
"kuma fa haka ne haba shiyasa yaran suke kama da islam ashe jininta ne su ai da tun fari hakan ka fada mana da bamu muku mummunan fassara ba amma itan ya halin ku ba daya ba itan naga kamar rikicecciya ce,"
murmushi yayi yace
"haka take innani yar rikici ce kawai gata ne yamata yawa duk laifin fulani ne ita ta sangartata ai itace ma wanda na taba baki labarinta,"
"ohh ikon Allah itace yan biyun nan wadda dayan saliha,"
" ikon Allah ashe da rabon zamu gamu wallahi tunda hamma yaban labarinku Allah ya jarrabeni da sonki ashe kina nan tafe ma,"
itako ware idoo 😲tayi tana ganin ikon rabbi stohuwar har da guntun kwallanta ga yanda take maganan kallo daya zaka mata ka gane bilhakki da gaskiya take zancen har zuciyanta
nan da nan taji jikinta yayi sanyi lakwas tana jin wani iri sai wani kunyan muta nen ya dira mata lokaci daya ta sadda kanta kasa ta takure agu daya
innani tace "ya kaman naga ta takure hamma tambaya mun ita mai ke damunta,"
murmushi yayi yace "tun dzu take tambaya na ina yayanta,"
" ohhh ikon Allah ayyah baiwar Allah yi hkuri dole ki rikece bari akawo miki su inda gadon yaran yake ta karasa ta turo su har ga banta,