to ayau zamu shaida fuskar AMIRA MEHNOOR BINT MUHD KAHTER IBN ABDALLAH amastayin ZAWJATUL AMEER,"
cikin kan'kanin lokaci gurin ya kaure da hayaniya da cece kuce kowa da abinda yake fadi ga masu alajabi nayi ,maasu farin ciki nayi,
muna fukai da azzalumai zalin cinsu yaki boyuwa,
Army commander { sarkin yaki },
ya buga wani stawa wanda yasa kowa shan ruwan jikin sa cikin zallan bacin rai yace
" hattara agaban Sultan kuke ba kasuwa ba kowa ya maida hankalinsa ko jikin mutum ya gaya masa",
stitttt kake ji akayi kowa ya hadiye zancensa aransa don sun san halin Army cammander baruwansa da matasyinka ko girmanka jibganka zai yi gashi kiransa ba irin na sauran mutane bane giant ne a murde yake ga stayi da fadi,
bayan ya kammala karanta shedule din ne ya juya ya fuskanci su Sultan yace
"SUHATAJ ya aiko sakon ban hakuri bai samu zuwa ba don suna cikin wani yar maastala,
babbaan dan su satinsa 2 anrasa sa,
suna cikin wani yanayi yasa baasu da karfin guiwan zuwa yanemi da amasa uzuri,"
gyada kai Sultan Habibullah yayi daga nan bai kara cewa komai ba sai alama da yayi wa Malik Sultan da yayi magana,
cikin girmamawa ya fara magana da muryansa mai taushi da dadin sauraro Wanda zallan IZZA da MULKI Hadi d karfin IKO ya bayyana kararar aciki,
"ba sai na kara mai mai tawa ba kunji abinda Minister of information ya fada,
ga mai bukatan karin bayani ko jaa Bismillah"
kamar dama jira yake ayi magana ya mike yace,
"muna so muji taya hakan ta faru bayan kowa yasan yau shekara 20 da rasuwar Amira Zulaihat da yaranta"
murmushi Malik Sultan yayi dama yasan zaa rinaa yau zasu sha tambayoyi sai de sun shiyawa hakan yace
" FUAD IBN SAREE kayi tambaya mai kyau,
kasan ance kana naka Allah na nashi mu munyi namu tohh yanzu lokacin mu ya tafi dama da sa'a tabaar hannun mu ta koma ga ALLAH {S.W.T},
ina fata na amsa maka tambayanka"
" ehh "
ya zauna ba wai dan yaso ba,
ba kuma dan ya samu abinda yake so ba,
wani ne ya kara mikewa bayan neman izini kamar yadda na farko yayi,
yace " taya za'ayi mu yadda cewa ita jinin AMEER MUHD KAHTER ne"
murmushi Malik Sultan ya kara yi a karo na biyu yace
"kana ganinta zaka tabbatar da hakan sanan inaso kusan ba yaddar ku muke bukata ba ko amincewar ku ba zaka iya zama yanzu"
wani ne ya kara tashi yace " naji ance ZAWJATUL AMEER mai hakan yake nufi???,"
" a garinku idan ance ZAWJATUL AMEER mai ake nufi???,"
wangale kofan akayi wani haaske ne ya fito wanda ya haska idon kowa agun ya mamaye wannan dakin Taron Wanda ya Sanya storo da firkici a zuciyan munafukai ya Kuma tabbatar musu da abinda ake Fadi batare da sun ga Mai shigowa ba.
sanye take da wani arnen fitted gown white colour da wani kimono mai dogon hannu har kasa,
daga baya yana jan kasa kun'kuminta a daure da wani belt golden colour haka ajikin komono anyi kwalliya da golden anyi wassu zane wanda yake representing royalty,
kanta ko ba dankwali gashinta yaasha gyara anzuba shi har kugunta sai tashin kamshi yakeyi,
tana sanye da crown golden colour👑,
kana gani basai an fada maka ba kasan gold da diamond 💎 Wanda akayi ado dashi ajiki,
kafanta sanye da wani royal designer toms white kwalliyan jiki kuwa golden,
hannunta sanye da white handa socks daya baayyanar da asalin zararran fingers dinta,
Fuskanta ko makeup Babu Amma haka Bai hana zallan kyanta nunawa ba tana walwali da hasken tamkar wata Wanda yayi dare goma sha bakwai,
hannun hagu da dama akwai wassu servant hannunsu dauke da burner wanda ke fidda wani kamshi mai wuyan fassarawa,
wani hadadden golden and white centre carpet aka shinfida wanda yayi leading nata har mazauninta,
wanda ayanzu aka ajiye kana ganin kujeran kasan anyi barin naira,
wa'iyyahh zibillah starki ya tabbata ga ubangijin talikai,
zallan white gold ne akayi wannan kujeran dashi Sai farin yadi da akayi amfani dashi don Kara taushi a kujeran Shima kanshi yadin yasha kwalliya da golden paint Wanda akayi wassu design Mai tafiya da hankali,
masha'Allah Starki ya tabbata ga ubangijin talikai wanda yayi wannan kyakyawan halittan mai daukan hankalin mai kallo,
wassu kamar zuciyarsu zai fasahe, ko baa fada ba sun san wannan jinin ZULAIHAT ne,
sannan 'yaa ga MUHD KAHTER kwaarjininta da daukan idonta da karfin izzarta yasa su tabbatar da hakan don ance barewa baza tayi gudu danta yayi rarrafe ba.
END OF PAGE 15
BY;QUEEN MAHIRAH
🧚THE TWO LIGHT🌃 {RIKICIN GIDAN SARAUTA🏰)🧚
?05 ?February, ?2024
07:43:41 AM
Story and written by
Queen Mahirah
ADAPTED EXPERT WRITER 📖🖊️
BOOK 1
Follow this link to join my WhatsApp group and 🚿 me with comment and react 😁😍🤩
https://chat.whatsapp.com/DEb6DCrj50r88WN25D5xu9
🧚 16🧚
EGYPHT {CAIRO}
Barewa baza tayi gudu danta yayi rarrafe ba,
tabbas wannan magana haka yake ko ba'a fada maka ba kayi tozali da wannan halittan kasan ta hada jini da Muhd Kahter wanda ake ma lakabi da NAMIJIN ZAKI,
bama zaki ba a'a shi namijin zaki ne mai wastar da taro,
tacigaba da tafiyanta acikin nutsauwa ba tare da sanin cewa yaja kanta attention takeyi ba,
ako wani taku daya da takeyi yana tafiya da bugun zuciyan mahassada da makiya,
tana isa inda su Sultan suke Sultana Najda da kanta ta mike ta kaita har gurin zamanta wanda yake a bangaren damansu kujeru biyu masu shegen kyau da daukan hankali,
a daya daga ciki ta ajiyeta ta kuma gyara mata zamanta da kyau kafun ta koma gurin zamanta ta zauna,
stitttt gun ya Chief of army staff ne yace
"kuna jira sai ance ku bawa Zawjatul Ameer girma ne, ko sai ance muku ku gyada ta,"
ai kamar masu rige rigen shiga bandaki haka suka mike zan dan akan kafansu don bata girma kafun kowa ya koma ya zauna,
Minister of information ne ya mike yace " maraba da zuwanki Zawjatul Ameer,
a mai makon dunbun mutanen family Sultan Abdulmalik muna miki maraba da shigowa cikin ahalin mu amastayin sirka,
Allah ya baku zaman lfy keda Ameer Mahbeer,
ya kuma azirtaku da zuri'a dayyiba,"
dan sadda kanshi yayi kasa alaman ban girma kafun ya koma ya zauna Malik Sultan yace
" akwai wani mai neman karin bayani "
wani na yamike bayan neman izini yace
" tabbas na gamsu ita yar Muhd Kahter ne, to amma ina shi mahaifin nata"
" mahaifinta yana kasar SIN in kana da bukatar ganinshi sai yazo, "
wani dammm kirjinshi ya bada cikin rawar murya yace" a..a..a.aaa ranka shi dade,"
wani cute smile😏 ya sake dama yasan za'a rina kaf Kingdom nasu kowa storonsa yakeji matuka yana da zafi sosai,
mutane dayawa na cewa halinsa ya dauko,
yana kaunarsa sosai yana kuma alfahari dashi mastayin dansa kuma sirkinsa,
Sultan Habibullah yace" wani sati ran juma'a duniya zata shaida daurin auren AMEER MAHBEER DA AMEERA MEHNOOR,
ina fatan kowa ya halicci wannan biki mai albarka,"
Imam Jabir ne ya mike don rufe taro da addu'a aka rufe taro kowa ya kama gabansa.
Suna dawowa cikin gida ba bata lokaci aka fara mawa Zaawjatul Ameer gyaran jiki,
sai shirye shirye akeyi kowa yana cikin farin ciki baya Malikat Nubia wani irin kaunar ta ne yake yawo ako ina na jikinta,
ko gyaran jikin da za'a mata ma tana gurin duk da amintacciyar Jakadiyar ta (minister of women affairs), Na Nan,
gani take inta barta ita daya kamar za'a cutar mata da ita,
ta bangaren Sultana Najda ma haka ne sai faman shiri takeyi abun ya hadu mata biyu farin cikin har yaso ya mata yawa,
za'ayi bikin danta kwaalli daya data ke dasahi a duniya da halitta mafi soyuwa agareta ai sai kiran yan uwa da abokan arzike take tana sanar musu,
har ta manta cewa an sanar a kafafen sada labaru da taimakon S.A.M wato special adviser on media and publicity { san kira},
zumudi yasa ta manta hakan Sultan Salahuddeen dake zaune ya zuba mata ido sai kallonta yakeyi harda taguminshi,
shi yamanta rabon da yaganta cikin farin ciki irin haka,
sai abun ya zama masa sabo, tabbas maganan Imam Jabir da hasa'shensa ya tabbata yarinyar alkairi ce agaresu,
da sannu zasu gane hakan, tun kafun aje ko ina ma sun fara gani ko daga yanzu sun fara gane makiyansu daga dan zaman da akayi kawai,
bai san ma ta zauna a gefensa ba sai jin lallausan hannunta yayi a face nashi tace
" Amirul dawlati what is wrong"
lallausan smile ya sake yace" ba komai,"
"okay dama na gama hada maka kayanka kasan anjima jirginka zai tashi ko ka koma Cairo,"
ido ya zuba mata yana kallonta sanda ta karasa zancen yace "in koma ko mu koma"
zumburo baki tayi gaba tayi folding hannunta a chest nata in a chaildish tune tace
" ba inda zanje ina nan har sai anyi auren"
wani warm smile ya sake ya mike yace "tunda kece mijin ba ni zaki iya zama,
ki shirya da wuri kar lokaci ya kure nima yanzu zanyi nawa shirin"
bata ce dashi kala ba ya fara ragea kayan jikinshi don yin wanka,
ganin bata taso don taya shi bane yasa shi juyowa ya ganta aikuwa kamar jira take ya juyo ta fasahe da kuka da iya karfinta har shisshike wa takeyi
" Yah Allah"
shine abinda ya fadi ya staya kasakai yana kallon ikon Rabbi ganin kukan nata ba mai karewa bane yasa ya je don yin rarrashi,
"Ummu mahbeer yanzu dan nace mutafi shine kike zabga wannan kukan kamaar wadda aka ce miki Mahbeer ya mutu,"
kara volume din kukan nata tayi yace " ya isa ni karki tara mun jama'a ace yanka ki nake,
ina de tafiyan nea bakya so to yi zaman ki, dama ni stokalanki ma nakeyi"
aiko ta fara jero smile iri daban daban yace
" cry cry baby kawai"
ya mike don cigaba da shirin wanka akarshe de ita ta taya sa yadda ta saba, ta shirya shi stabb ta hada masa kayansa da kanta,
Sultana Maryam na zaune sashin ta tana ta nata shirin sai ga Ameera Subaihat ta shigo ita da wata yarinya mai kama da ita kana ganinta kasan yarta ne,
slaves na ganinta suka fara gyada ta sai de ko kula su batayi ba inda mahaifiyarta take ta karasa nan suka cika ta da kayan mosta baki suka basu guri don su tattauna,
Sultana maryama na kishingide ajikin wani makeken throw pillow mai laushin gaske bisa wani hadaddden garduma irin na masu sarauta,
dakin shakatawan tane ba kujeru adakin sai throw pillows da garduma anyi wa dakin kwalliya da gashin dawisu,
wani dan table ne kajere a stakiyan dakin da wani tea flask karami kamar na gold da kananan kofuna na shan shayi sai wani makeken tire na kayan marmari,
a dun gun dakin kuwa burner ne sai tashin kamshin turaren wuta yakeyi,
zama tayi agefen mahaifiyarta tana ta cin magani ranta a bace sai hade gira takeyi ita da yarta,
kallo daya Sultana Maryama tayi musu ta kauda kanta don tasan mai ke tafe dasu ta cigaba da danne dannen ta a waya,
ganin ta sharesu ne yasata cewa "yanzu Ummi abinda kuka mun kun min adalci,
kinsan yadda SABREEN ke kaunar Ameer Mahbeer shine za'a hada auransa da wata bare da ba'a san asalinta ba"
ta kai akalla 5 min kafun ta dago kai ta kare mata kallo na dan wani sakanni ta kauda kai kamar baza tace komai ba stabar izza sai can tace
"kicewa wannan sakaryar yarki marar tarbiyan ta tashi ta fice mun daga daki ko insa security su fidda ta"
" haba ummi mai yasa kuke haka ne sai kace baku kuka haifeni ba Sabreen fa jikarki ce jinana ce ita"
cike da bacin rai tace "Subaihat tun muna shiri da juna,
ni nace ki auri ubanta ina saida mutun cin mu kikayi kika bijire mana kika auri ubanta,
wa zai so hada jini da marar tarbiyan yarki din nan wacce bata san darajan manya ba har ta shigo ta zauna amma ta gagara gyada ni stabar rasahin tarbiya,
kin dauka haka kawai ake auran dan sarki azama gimbiya ne,
in kina tunanin wannan yar nakin zata zama gimbiya to ki canja lale anan family babu mai hada jini da mai rayuwar nasara,
kin daura ta bisa turban turawa kin kai ta yin rayuwa cikin su duba shigan dake jikinta,
body hop top da tight jeans imagine gimbiyar Egypt da wannan dressing din this can't be possible,
ko sarauniya wannan sakaryar bata kai zama ba bare Sultana,
ki tasahi ki fice mun tun kafun ki fusata ni ta fadi hakanne a stawace"
sanin halin mahaifiyarta ne yasa ta kama hannun yarta suka fito bata staya ko ina ba sai part din Malikat Nubia tako yi sa'a tasameta ana ta gyara a amarya,
ita ko sai zuba shagwaba takeyi don da kyar take yadda ahaka ma mutane kadan ne agun wanda ta yadda dasu ne,
bako sallama bare neman izini ta shigo da masifanta
" tohhh muna fuka algun guma, ashe ba yayana kadai kika shanye ba har mahaifiyata ma kin shanye,
da bakin jininki marar albarka mai tarwasta farin cikin iyali,
an wani damu mutane lokacin auroki wai hasken da zata hasakaka masarautar mu har wani suna ake kiran ki dashi wai uwar haske,
to ina hasken yake kin haifo wa mutane mazina'ciya mai zina da auranta,
kin kawo wata shegiya wai jikarki zata zama Sultana ko,
to kunyi kadan ke da ita wallahi sai de in bani da rai sai de in na dena numfashi hakan zai faru"
tunda ta fara magana Malikat Nubia bata ce komai hasalima ko kallonta bata yi ba ta bawa ajiyan ta a iska duk da ranta na suya don magan ganun da take fada mata marassa dadi agaban masu aiki,
bata kula taba inda sabo ta saba da rashin mutun cin Subaihat tun suna yara haka take mata ganin bata kula ta sai de bata taba yin wannan kuskuren a Sultana Najda duk da kasancewarta surkar su ita kadai ta rena,
ganin bata kula taba ne yasa ta karasawa inda Zawjatul Ameer da ta takure a guri daya tun dazun don storo,
ko kokarin gaura mata mari takeyi taji an rike hannunta gammm ba kowa ya rike hannunta ba sai
Sultan Salahuddeen kallo daya zaka masa ka hangi zallan bacin ran dake idonsa wulli yayi da hannunta ya zabga mata maruka hudu masu kyau,
Tassss tassss tassss tassss kawai kake ji,
wani mugun shot yayi da ita da kafansa kamar ya samu ball ⚽,
idonsa ya rufe ya manta cewa kanwaar mahaifinsa ne ita stabaar bacin rai,
Sultana Najda ne ta rike shi tace "sabr sabr ya Amirul Dawlati,
stawa ta dakawa slaves su fita babu shiri suka fara arcewa adari sai huci yakeyi itako tama suma yarta ne keta raskar kuka akanta
"zaki mana shiruu ko sai na an miki dukan sakwara"
inji Sultana Najda salatin da sukaji Malikat Nubia nayi ne ya dawo da hankalinsu,
Zawjatul Ameer ne ta suma abinka da mutumin da ba ishesshen lfy gareshi ba hankali tashe Sultana Najda tayi kansu,
Sultan Salahuddeen ne yayi karfin halin kiran Dr shi ya dauketa ya kwantar da ita akan sofa basu fi 2min ba sai ga Dr yasamu isowa,
nan ya dukufa wajen ceto ranta akayi sa'a bai sha wahala ba ta farfado ya mata alluran bacci,
kafun ya koma ga Ameera Subaihat itama ta farfado wani dogon numfashi 😤taja ta fashe😭 d wani mastsiycin kuka,
wanda bata samu tayi shiba dazu Dr ne ya shiga bata hakuri yana kokarin mata treating wound din face nata yana bata hakuri
"sannu Allah kiyaye na gaba,
{shi duk a lissafinshi gangarowa tayi daga beni baisan hanun maza taji ba 😏😁🤣}
sai ahankali adena gaggawa in ana sauka daga stairs kinga irin raunin daya jawo miki Allah shi kare gaba"
jitake kamar ta shake sa ta gaggaura masa maari don takaici,
Sultana Najda tace " enough Dr you can go "
dan sadda kanshi yayi alaman ban girma kafun ya tattari kayan aikin shi yayi gaba abinshi,
suna nan zaune sai ga Malik Sultan ya iso don dama Sultan Salahuddeen ya kirashi,
yana shigowa yayi kicibus da Subaaihat da kumburarren face shi bai ma gane ta ba sanda yaga Sabreen,
hango su da yayi azaune ne yasa ya karasa yaga Zawjatul Ameer kwance kamar mara rai,
karasawa yayi indaa take ya zauna a gefenta ya daga kai for the second time ya ga Subaihat dake zaune akasa, yace
"mai ya faru hastari kikayi ne,"
sadda kanta kasa tayi wani mugun bugu heart dinta yayi tabbas tasan kasahinta ya bushe idan Akhie Sultan yasan abinda ta aikata,
ta godewa wa Allah ma da ba shine ya samota tana tabaran da abin yafi haka,
" a stawace yace wai ba wanda zai iya fadamun abinda ya faru ne kun zuba mun ido,"
Sultana Najda ne ta zayyana masa abinda ya faru
" Allah ya rufa asiri mun zo nida Abbie Mahbeer zai musu sallama zai tafi shine fa muka jiyo ta tun daga hanya tana ta kwashewa Ummi albarka,
kuma dama ta saba yimata rashin mutunci, don taga bata kula ta,"
rai a bace Malik Sultan ya mike yayi kan Subaihat dakyar Sultan Salahuddeen