x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 58 - KASUWANCINA

  • 171001 words
  • 174000 words
  • Out of 176000 words

Category: Romance Story +18

Views 168

30 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
masallacin juma'a tare suke tafiya tayi sallah cikin mata ta jirashi a mota,Ko taki binsa sai ya matsa sun tafi tare wai kar ya barta ita daya a gida tana laulayi,Ammah tayi fadan har ta gaji,ni ko Aayan ya samomin private university a Abuja can zamu koma dashi gaba daya mu da kano sai dai muzo Hutu,Daddy yace bazai yuwu ba sai dai mu dinga zuwa akan lokaci baya so mu tafi mu zauna ba zumunci.

Na fara lecture da wata biyar matan su Khaleel duk suna da ciki haka Su Hanifa ma an kusa Haihuwa, tuni anyi bikin Sabeer da Meenal,Aliyu da yar uwarsa shima, Meenat ta Haifo yarta mace kyakyawar gaske, Su Ameer har Dinner akayi hadaddiya a katafaren waje yan AsmaBaffa Fans club duk sunzo,Kasuwancina true fans duk gasu nan anci an Sha an cashe yarta taci Suna Fadeela.

Bayan Sunan Meenat muka koma Abuja ni da Aayan sai ga Kiran Ma'eesha wai Ammah ta samu ciki,Kunya ta kamani na saki Salati Aayan ya sameni na zuba tagumi.
Meenat kuwa harda rawa Ammah zata haihu,Hajja ma taji labari sai murna takeyi,Ammah kunya takeji wai Yayanta na haihuwa itama haka,Daddy yafi kowa kamar zaiyi hauka Sabo da Murna ya rasa inda zai Sa kansa.






Kwana biyu bana muku posting kuyi hakuri kawai gajiya nayi sam ban son Typing din shi yasa bana yi akan lokaci kun san Jiki da jini dan Adam ajizi ne sai Hakuri.










AsmaBaffa
[3/6, 10:54 AM] Asmabaffa: 🌖🌖🌖🌖
🌖🌖🌖🌖

KASUWANCI NA





151-160











Official







By
AsmaBaffa










FINAL










Daddy murna tasa ya rasa inda zai sa Ammah yace sai ta zabi abinda takeso a duniya yayi mata taki fada wai ita kunya,Hajja tunda taji cikin nan ta kara son Ammah kusan kullum sai tasa an kawota a mota ta duba lafiyar Ammah,h aka ni dasu Meenat ko yaushe muna hanya nice ma ban cika zuwa ba sabo da nayi nesa dasu ina Abuja,Aayan ya Kira Daddy a waya yace Congrat Dad, Daddy ya shiga dariya yana godewa Aayan da ya matsa lallai akan a auri Ammah gashi ya Zama alkhairi.

Meenat yarta Fadeela tayi dan wayo kadan,Yarta ta shirya ta kawo mata ita gaskiya Fadeela tana da kyau ta hadu karshe,tsakanin ita da Fadeel dina ban san ma wa yafi wani kyau ba,Ameer ne ya fito cikin takunsa yasha wankan wani farin yard ba karamin kyau yayi ba,mikewa tsaye Meenat tayi tare da cewa Ina kuma zaka fita da yamma haka? Sarkin kishi ba inda zanje Aayan ne ya aikeni gidanmu yanzu zan dawo,to muje tare mana ba musu yace shi yasa kika shirya kema kenan dakko mayafin mu tafi,Ba musu ta dakko harda jaka da takalminta me tsini ta bishi suka tafi shi ya dauki Fadeela yana mata wasa,bayan sunje gidan suka ji Matar Mujaheed ta haifi mace,sunje sunyi barka suka wuce gidan Ma'eesha a can har dare suna gidan,sai 9pm suka dawo gidansu Meenat ta shirya Fadeela tare da lallabata wai tayi bacci lokacin Ameer ya fito daure da dan Towel fari a kugunsa yana goge jikinsa da wani karami gefen Bed jikin Meenat dinsa ya zauna wacce ke aikin jijjiga yarta,ki bata tasha Milk dinta mana sai ki ta wani mata wayo a haka yarinyar nan bata wani koshi da Nono kike hanata,ko na baka ita ka bata naka ne maybe zata fi koshi,Murmushi yayi tare da cewa ba sai kin fada min baka ba,kuma kema kin san da ina dashi har amai sai ta dinga yi yanda zan na cika mata ciki,ga Fadeel nan Har ya fita kiba,ai dama to ya girmeta yaro zaka ce wani abu,Nine yaron? Kalli yata katuwa,Fadeela taki bacci kawai ta zuge zip na rigarta ta fara bata Nono tana sha,Ameer har ya tashi ya nufi Wardrop ya dawo ya zauna shi burinsa yaga ana bawa jariri nono yana sha abin birgeshi yakeyi,Sai kallonsu yakeyi kamar maye,A hankali shima ya kwanta saman cinyarta ba shiri ta matsar da jaririyarta shima ya kwanta kadan,tana taje mata gashinta bata san me yake ba babu zato taji shima yana zuke daya Breast din kamar maye,da Sauri ta gama bata ta gyara rigarta tasan Halin Ameer sai ma ya shanye du ya zuke mata nutrients dinta.

Bayan wata Uku cikin Ammah ya girma sosai zama da kyar Sabo da cikin yana bata wahala, ina gidan Ammah Aayan yazo daukana muna cikin mota ya bani shawara Honey tunda naga kinyi dan nisa a karatun kuma gashi an kusa yaye Fadeel me zai hana a daina planning din kafin ki samu wani cikin kinga an yayeshi tuni,sai mu kara Haihuwa Allah shi ke rayawa Amma baza mu zauna ayi ta planning ba tunda bamu ke da kanmu ba ya kamata ace nima na tara Yara ko Uku ne sai ki huta da yawa,ko dan lafiyarki ma idan mace tana Haihuwa tafi lfy ko? Fuska na bata nace banfa gama karatu ba,ni gaskiya ko zan haihu sai na kara 3yrs sai na daina planning kaine fa kaki kaini schl da wuri yanzu kuma ga schl ga ciki ni Bazan iya ba,Baki ya bude Yanda yaga ina masa masifa daga kawo shawara yace Iyyeee lallai kinci abinci Mufeeda ke kike aurena ko ni? Kinga ina biye miki zaki rainani dama ance mata basu san kadan ba idan kana biye musu sai su fara rainaka suna takaka,Shawara fa na bayar baza ki fada min direct ba kema a shawarce zaki fada min sai a gane a dauki wanda ya fi dacewa yanzu ma Umarni kika bani sam ga abinda zakiyi ke kinje University ko?kuma ni zaki ma shouting kamar danki? Ransa ya baci sosai Amma zuciyata bata kawo komai ba sai ma cewa nayi Oho ni dai Bazan yi wani ciki yanzu ba,duk wahalar da na sha,kasan zafin haihuwa kuwa dole kace haka,a hasale yace Ok to zamuga me iko tunda kikace haka na fasa shawarar Haihuwa nake so kuma dole a daina Planning ai ni naga dama.
Ni da jikina sanda zanyi ma ka sani ne,har muka karasa gida cacar baki mukeyi har ya shareni kowa ya fita daga motar a fusace,ko dakinsa banje ba nayi kwanciyata a dakina,shima haka Amma gaba daya tunaninsa nakeyi kuma nasan shine da gaskiya kawai neman fada ne irin nawa,Kowannenmu da kyar ya samu bacci ya daukeshi,ba abinda yafi damuna irin yanda ya daina cin abincina,ya daina kula ko kallo ban isheshi ba har muka kwashe 1wk a haka kullum sai nayi kuka na godewa Allah,yau nayi niyyar bashi hakuri naga ya sakko yana jan Trolley yasha kana nan kaya masu tsada da mugun kyau,ba karamin kyau yayi ba kamar a saceshi,sai dai da gani yana cikin damuwa,bai ko kalleni ba ya nufi wajen Fadeel dake kwance yana wasa yana wutsil wutsil sai dariya yakewa Aayan yaga Babansa,ina kallo ya daukeshi suka danyi wasa sannan ya kwantar dashi ya sa masa farar takarda a hannunsa ya rike kam sannan yaja akwatinsa ya tafi,gabana ya fadi sosai yana fita na karbe takardar da Sauri na bude an rubuta gabana yana faduwa nasan ko bai sakeni ba to sai ya ci min mutunci a ciki ga abinda na gani a rubuce:
Na tafi Saudiya Nextwk zan dawo Insha'allah Bazan dawo nan ba Abuja zan wuce idan kun gama sanda kika ga dama ki koma schl,ke wato baki da kunya tsagera ce ke ko? ki tabbatar kin Daina planning din nan kafin na dawo ciki zan miki Sabo ki Haihu,Yarinya ba a Isa da ke ba sai rigima iri iri.
Love u,am gonna Miss u Darling bae.

Ina gama karantawa ban san sanda Hawayen farin ciki ya zubo min ba,ina dariyar jin dadi Kaji fa manya,masu Ilmi da wayewa,ba a fada ayi ta gaba ana fushi a kullaci mutum a zuciya,komai cikin ilimi akeyinshi ba irin mutanenmu ba,a fuska mutum ya nuna baya jin haushinka ko ka bashi hakuri yace ya hakura sai ya dinga gana ma azaba iri iri sai ya rama abinda ka masa,wasu kuma abu kadan sai a maida shi babba ayi fushi,baza a danne zuciya a hakura ba,ga Aayan duk yanda na bata masa naki bashi hakuri na daina zuwa dakinsa bai Sa yayi fushi dani ba,sai ma ya maida abin wasa,ni da kaina naji kunyar kaina,naji ban kyauta ba,kuma ko yanzu nasan Aayan ya gama wayewa ya nuna shi me Ilmi ne ba irin wasu ba ga Ilmi Amma Jahili ya fisu hali me kyau,gaba daya naji Bakin cikina ya yaye,nan take na jawo wayata da Sauri na danna Number dinsa,lokacin yana Airport ana screening bai samu damar dagawa ba,sai Text na tura masa ga abinda nace:
Allah ya kiyaye Hanya Mijina,Allah ya kaika lfy ya dawo mana da kai lfy,kayi hakuri ka yafe min a bisa bijirewa Umarninka da nayi,na tafka kuskure dan Allah ka yafe min My Man,Fadeel yana gaishe da Abbansa.
Love u much more Dear,already started Missing u My Husband.
Yana ganin sakon ya cika da farin ciki marar misaltuwa gashi har anyi solving case din,dama fushi ko masifa ba lallai su kawo gyara ba.
Tunda ya tafi yaki yarda muyi waya dashi sai text kawai kullum ba adadi,Kwanansa biyar nayi booking flight muka koma Abuja na shiga gyaran jiki ba ji ba gani zan tarbi Ango na.

Sajeeda ta Haihu da sati Biyu matar Khaleel me sabulu ma ta sauka lfy duk Maza suka haifa,yayin da su Sabeer suke kwasar Amarci,Sameera ma ta haifi mace tuni.
Lokacin kuma Daddy da Ammah sun tafi Us wai acan zata Haifa masa dansa ko yarsa.
Meenat uwar yan shiga kitchen yau ma tana kitchen tana girki Fadeela na Rarrafe ta biyota kitchen din Ameer ya shigo cikin 3qtr da yar t-shirt yau a haka ya fita ya dawo Sumar nan ta kara yawa yanzu ma yake ji da daukan wanka,Fadeela tana ganinsa ta dinga washe yan hakoranta wai ya dauketa tana mika masa hannu,Meenat tace wane ke yarinya sai ya fara da Uwarki tukun,dariya Ameer yayi ya fara Huging din Meenat tare da dagata Sama ya direta suna dariya har Fadeela kamar ta san me suke itama ya dauketa yana mata rawa tana dariya gwanin sha'awa,
Ameer Tafiya yayi da yarsa har wanka shi yayi mata ya shiryata cikin kaya kanana masu tsada da kyau har kwalliya yayi mata harda jambaki,shima yayi wanka ya dakkota suka fito Meenat tana ta dariya yanda ya mata kwalliya harda Jambaki kuma tayi kyau,Meenat tace Babyn Fadeel ce ai wannan,Ameer yace na bashi ita ma sukayi dariya,suna cin abinci na kira Meenat a waya nace zan kawo Fadeel yaye wajenku,Meenat tace Sister Kukan dan yaye nake tsoro wannan yaron naku miskili ga masifa yazo yana hanamu bacci wlh wajen Hajja can zamu maida shi,dariya nayi nace koma ina ne ku kaishi kawai,kwana Uku na sanarwa Aayan na masa text baiyi musu ba na shirya Fadeel da kaina nabi Flight na kawoshi gobe Aayan zai dawo,lallai aka tsantsara min gashi naci gyaran jiki ina sheki na koma Abuja da dare,washe gari na shirya abinci iri iri ina jiran isowar Aayan dina,Meenat ta kirani tace abin mamaki Sis ko kuka Fadeel baiyi ba kamar nice Mamansa kuma yana cin komai ko nono sau biyu ya nema na bashi milk shike nan Amma fa Fadeela tana cin duka a hannunsa,Dariya mukayi gaba daya tana bani labarin Fadeel.

Wanka nayi na shirya cikin fitted Gown Black and Golden color Ready made ce tayi kyau,kamar Wata balarabiya haka na fito,Gidana da jikina kamshi kawai yakeyi ina cikin gyara fuskata naji dirin Motoci nasan ma Aayan ne ya dawo,palo na sakko na tsaya jikin kofa ina jin Door Bell na bude da murna,dukul na tsaya ganin Ma'eesha da Yarima tare da Ashman dinsu,Daga ina kuke haka yanzu ko waya babu ku shugo ina murna,suna shigowa sai ga Aayan ashe yana bayan Yarima ban san dashi ba na juya baya naji ya rungumeni kamar zai maidani cikinsa,cike da murna na juya na kara makaleshi ina murna na bashi kiss a lips mun dade a haka yana kare min kallo,ga Lallena ya tafi da Imaninsa,a kunne ya rada min Abban Yarima ne ya turo shi Abuja zai masa Wani aiki na 1wk anjima zasu tafi gidansu ziyara suka kawo mana,a kunne nima na rada masa na gane yanzu muje kayi wanka kaci abinci,Yarima suna Palo basu san ma me mukeyi ba,Maeesha tace yunwa mukeji mu dan Allah kizo ki bamu abinci,Hanyar Sama Aayan yabi ni kuma na shiga kitchen na shirya Dining komai da Komai Yarima yace to mu baza mu jira ku ba ci zamuyi,dariya nayi nabi bayan Aayan lokacin ya shiga wanka.
Da kaina na shirya Mijina na bashi yaci ya koshi nima haka,bayan munyi Sallar Isha Yarima ya dauki matarsa da dansa suka tafi masaukinsu,Suna Tafiya Aayan ya jawoni jikinsa,nace jibi Allurar da akayi min date zai cika kaga ba sai mun kara yi ba tunda Haihuwar kake so,Murmushi yayi sannan yace ai ba yanzu nace ba daga yayewa sai an kara kamar ta 3mnth sai a bari,dadi naji sosai ina masa godiya ina bashi hakuri, bakinmu ya hade waje daya muka shiga sarrafa juna kamar ba gobe,kusan kwana mukayi muna abu daya gaskiya baza mu manta da daren yau ba mun jiyar da juna dadi wanda bazai misaltu ba.
Bayan wata Uku Ammah Haihuwa ko yau ko gobe tana shan wahala a Us Daddy kuwa ji yake da ita kamar itace wacce ya fara aura a duniya,Wata ranar asabar Ammah ta tashi da Nakuda suka tafi asibiti tare da Daddy kamar jira akeyi suna shiga da 5mnt ta Haifi Namiji kato kyakyawa 15mnt tsakani wata sabuwar nakuda ta kama Ammah ta Haifo Mace ta biyu,Yayanta biyu ta Haifa manyan gaske Namiji da Mace abin sha'awa,Tunda labari ya iske mu muke faman Murna,Babu wanda bai taya Ammah Murna ba,sai a Pics da video call muka gansu gwanin birgewa,ranar suna Aka Sa musu Hameed da Hameeda.
Sai da Ammah suka kwashe 2mnths yaran sunyi wayo sannan suka dawo gida,tattarowa mukayi da Aayan muka zo Kano munsha kallon kyawawan yan biyu,Aayan yayi kanne muma munyi kanne abin murna Fadeel dina ya kara girma da wayo yana yawonsa ko ina,Haka Fadeela ta Meenat tana Tafiya Ashman din Yarima sun saba Sosai da Fadeel.
Su Khaleel dasu Haneefa duk da yaransu dagwas dagwas kowa na ji da gayu,Matan su Sabeer ma sun kusa Haihuwa abin ba a cewa komai Zuriyar Hajja tana yaduwa Babban abin farin cikin Family din duk sun gyara halayensu,Hajja tafi kowa Murna da hakan sai dai lfy bata isheta ba jikin tsufa yau fari gobe baki.A mmah ta dakko Inna da wata Kawarta sun dawo Kano gidan da Yarima ya siya mata tace su zauna a ciki suma.

Bayan Shekara Biyu tuni Meenat ta gama Degree dinta ita da Ma'eesha,nima ina daf da gama nawa,lokacin Na kara Haihuwar yata mace sunan Umman Aayan taci Amma muna ce mata Royal Angel,haka Ma'eesha ta Haifi Namiji again Fhudal,Meenat ciki ne da ita kawai bata haihu ba,Su Hanifa ma daga me ciki sai wanda suka kara Haihuwa.
Bayan 1yr na gama Degree dina mun dawo kano yanzu hutawa muke zuwa Abuja kawai lokacin Ammah ta kara Haifo Namiji kato sunansa Muhsin.
Meenat ce kwance ita da Fadeela da Danta Ahmad dan karami sunyi rubdugu a jikin Ameer yana aikinsa a System duk sun Hanashi yi har bacci ya kwashesu duk suna saman cinyarsa,Meenat tayi matashi da kafadarsa Allah yasa sunyi shirin bacci,Saman Sofa ya kwantar da Meenat sannan ya dauki Fadeela ya kaita Bedroom ya kaita tayi fitsari sannan ya sa mata sabuwar Pampers Sabo da tsaro ya kwantar da ita saman dan Bed dinta dake jikin nasu,Jariri dan 4mnths ya dakko shima a shirye yake kawai dan Bed dinsa shima dake jikin nasu ya kwantar da shi,Wasu suna gangancin saurin Barin Yara su kadai a dakinsu wai gayu ko ace haka turawa sukeyi wani abu ya samu Yara kina can kuna bacci,ya kamata ana dan bari Yara suna kara dan girma da wayo, ko kuma a hadasu da Nanny suna kwana tare wannan duk bai dace ba a dinga bari Yara suna wayo kafin.
Ameer wajen da Meenat ke kwance ya je ya koma ya dakkota kamar Jaririya itama ya kaita saman Bed din su kato ya shimfidar da ita zai bar saman Bed din yaji hannayen Meenat ta sakalosu ta wuyansu tare da jawoshi ya fado kanta ciki mayen bacci tace Dan Allah mu kwanta ka hakura da aikin nan tunda kayi shirin bacci,Ok ai dama yanzu time dinki ne sakeni na dawo,Kayan wuta ya kashe ya dawo suma ya kashe musu light suka kwanta bayan yayiwa yaransa adduar bacci,Meenat ta shige jikinsa Ameer ya canja Salo na daban,bata san sanda ta biye masa ba suka Tsunduma a tafikin so addua dauke a bakinsu.
Ammah dai tun daga wannan Haihuwa guda uku Allah ya yaye mata bata kara Haihuwa ba.

Ma'eesha tana kitchen tana shirya girkin dare Ashman shuru ko motsotsinsa ba a ji ashe yana Palo Computer din Ma'eesha yake wasa da ita ya fasata yayi mata kaca kaca,ya dakko Handrier ma nata ya fasa,Body Cream ya kwaso yayi faca faca dashi a jikin kaninsa dake kwance wai shafa masa yayi,Maeesha ta fito kenan tayi arba da abinda yakeyi,takaici ya rufe ta tama rasa me zatayi masa, ai kawai sai ta fashe da kuka taga ta kanta zai gudu yasan yayi laifi ta cafkoshi tare da cire takalminta daya ta masa Flat ta Zane masa Duwawu yana ihun Kuka sai Dad yake kira,Suna haka
End Ads