x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 19 - KASUWANCINA

  • 54001 words
  • 57000 words
  • Out of 176000 words

Category: Romance Story +18

Views 146

30 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
na rashin posting dina jiya ayi min Afwa bana nan unguwa naje,yau kuma baki nayi shi yasa ban samu dama ba.






Wannan page dina ne AsmaBaffa🤣🤣🤣nima na bawa kaina da kaina.









Meenat suna ta karatunsu na wucesu na shiga kitchen tare da shiryo abincin Aayan na kai har Bedroom dinsa yana wanka bai fito ba dama wankansa dade wa yake sosai,ina zaune Saman Bed dinsa sai gashi ya fito daga shi sai dan gutun towel a kugu karami a wuyansa,jikinsa abin kallo ne ya hadu da yawa ko kai waye sai ka kalleshi sabo da kyau,dan kar yace ina kallonsa kawai sai na sa yatsana na tsakiya a baki ina ta tsotseshi na sadda kaina kasa,har ga Allah ban san ma na sa Yatsan a bakina ba, ina ta yi ya juya baya yana ta shirinsa don bazai iya kallon tsotsar yatsan nan da nake ba bilhakki abin so childish.

Tunawa nayi da salona na wayo da zan masa tunda na Canja taku na,sai na Mike a hankali na taka har gabansa dama na cire takalmin dana sa Already,kunya da tsoro suka taso min sai na dake na matso lotion din da yake tsafawa na murza a hannuna cikin wata murya da ban san na iya ba nace kawo na tayaka baka iya bama sam kawai ban jira amsar sa ba na daura hannuna a kirjinsa tare da cewa mutum kato bai iya kula da kansa ba,suman tsaye yayi amma kuma sai naga yaja baya da sauri ya matsa tare da cewa kee mene haka,na nuna ban gane ba nace da akayi me? Ka tsaya mana na kara matsawa da sauri yaja baya again kamar yaga dodo, na bishi zan kara damkoshi sai naga ya ja da baya da gudu,na fara dariya ina binsa yana guduwa,na bishi muka fara zaga dakin da gudu dan sosai yake guduna kamar kamar yaga wani zaki ko Damusa,ina ta binsa ina dariya shi kanshi dariyarsa yake kunshewa yana yin kadan yana ke wai mene haka bana so, nace Allah sai na shafa ma,muka zaga ta bayan sofa ya daga kafa zai haura ta saman Sofa lokacin na kamo Damtsensa da hannu biyu sai ya fada saman Sofa nima na bishi muka fada kai gaba daya ba shiri ya saki dariyarsa,nima haka na cikwikwiyeshi yana so ya cireni a jikinsa amma na rikeshi kam gaba daya a jikinsa na Dafe,da kyar dai ya kwace ya Mike ya gudu Saman Bed gaba daya ya shige blanket,sai kansa a waje,nace dan Allah ka tsaya mana wai mene? Yace ke tsaya a nan karki matso nan,Na tsaya a hankali nace shike nan tunda baka so bari na zauna a gefen Bed din naka,yace no sai dai in baza ki taba min jiki ba to ki zauna,ai nace na fasa Zama kawai zanyi.

Ka tashi ka karasa shirinka Kaci abinci sai kayi baccinka,kaje wurin Daddy? Harara ya mako min ke wai nan nufinki wata mace ce har wani sani abu kikeyi kina tambayata abu kanki tsaye,ni da Daddy na me ya shafeki a ciki ki daina min shishigi tam.

Allah ya baka hakuri dama tuna ma nayi,sakkowa yayi daga saman Bed din ya karasa shirinsa cikin kayan bacci masu kyau na maza ruwan toka,s aman carpet ya zaune dake dan gefen bed din,yana bude flask din yaga Waina da miya nan take ya dinga zuba murmushi maimakon ya min godiya kawai sai yace dan sunkuyo zatona wani abu zai ce kawai sai na ji rankwashi a kaina kwasss Gift ne wa ya fada miki ina son wannan? Anyway tnx da sauri na Dafe wajen nace ouchhhh ina turo baki cike da shagwaba nace da zafi Allah yanzu da kai na yiwa haka da tuni ka fara fada,abincinsa ya fara ci bai ce min komai ba,har ya gama yayi Brush ya fito tare da yin Nafeela raka'a biyu,lokacin na kwashe kwanikan na maida tare da gyara wajen,lokacin yana shafa addua ya idar.

Saman Bed ya haura bai ce min komai ba dan ni Jarida nake ta buduwa ina kallon hotunan labarai,tunawa nayi ban fadi me ya kawoni ba,nace dazu mun dade da Daddy Muna ta hira,gaskiya Daddy yana da kirki sosai,kayi sa'ar uba Allah yaja kwana ya kara masa lfy me amfani,sabo da na yabi Daddy tare da masa addua sai naji yace dawo nan ki bani labari me yace miki ya furta yana nuna min gefensa da Hannu,naso naki zuwa amma kwarjininsa baza su bari na masa musu ba Sam,haka na Mike naje tare da hawa saman Bed din sosai har tsakiya kusa da jikinsa,kawai naji yanayina yana canjawa sai na tsinci kaina da son kwanciya a jikinsa musamman da naji laushin fatarsa dazu ga kamshi,du sai na diririce abinda nazo da niyyar na fada cewar a sakeni na fasa auren sai na kasa na manta ma da zancen Sam,sai naji kuma shagwaba ta motsa ba abinda nake so irin nayi abata na samu me biye min amma ba dama,a raina nace ke kina yar yarinya haka,muryarsa ce ta katsemin tunani da cewa ina jinki, kawai sai na susuce na rude abinda ya rambayeni daban abinda nake bashi amsa daban na riga da na zauce sabo da ya hadu da yawa.
Na jingina da jikin Bed din nace hmm dama Ashe Umrah kaje bamu sani ba? Yace ae mana,me kika yi wa Daddy? Nace kudina ya kare nazo nan na dauki 5k ciki ka irga abinka kar kaga babu kace nice shima ba yanda zanyi su Meenat zasu je schl,yace Ok Daddy yace miki wani abu? Ni dai ko jinsa bana yi wani iri nake jin jikina nace uhm...uhm...turarenka ma jiya nazo na fesa maka,amma kadan na fesa kar kaga ya kare kace nice, kalau kike kuwa ko aljanun sun motsa, kamshinsa ya gama gigita min rayuwata sam na kasa gane kaina,duk Ac da ke wajem gumi na fara yi,a hankali jiki ba karfi na zame dankwalina gashina me uban tsayi ya watsu ya kara wani kyau, bai kawo komai a ransa ba tunda yasan shirmena kuma kallon yarinya yake min har na Isa ma wani feeling,a hankali ya juyo kamar me rada yace ko baki da lfy?, Nace ni ina zan sani lfy nake ko kalau bazan iya ganewa wanne yanayi ake ba,sanyi ne ko Zafi,zamewa nayi tare da kwanciya a saman bed din tare da lumshe ido nayi shuru ban kara magana ba nayi shuru,tasar min a bed ki tafi to tunda ke ba a abin hankali da ke,shuru bance komai ba,ya matsa na bar masa bed ni kuwa tuni jikina yayi weak da yawa bana son ko nayi motsi ina daga kwance nace kawai labarin gidan nan fa Daddy ya bani, to shine kike min shirme abinda na tambayeki daban amsarki daban? Banza nayi dashi,shima bai sake magana ba ya juya min baya tare da kashe light ina jinsa yace tunda baza ki tashi ba sai ki shekara a bed din,shuru na masa har ban san bacci ya kwasheni ba shima haka.

Karfe daya na dare na farka na tuna maganar da zan fada masa ni ko dama komai dare idan na tuna zan fadi magana ban fada ba indai mutum na kusa dani sai na tashe shi,ba bata lokaci na kai hannu saman gashinsa na ja da dan karfi firgit ya tashi da masifa,hannu na kai da niyyar nace Aayan zan dan bigeshi,caraf ya rike min hannu tare da juyowa daf dani muna facing din juna har muna jin numfashin juna,a hankali yayi magana ki daina taba min jiki,kinzo kin dameni menene,sai na kara mantawa da maganar da zan fada ta a sakeni,yanda naji hannunsa cikin nawa me laushi ga kamshinsa dake kashe min jiki sai nace ruwa zan sha,Ke haka kike dama kamar yar 4yrs ki hana mutum sakewa kuma haka kike kwanciya da kayan jikinki ke? Nace a'a yaune kawai,haka kawai kizo ki takura min ya Mike tare da kunna light ya miko min robar ruwa daya,ba shiri na bude na Sha ta dole,akwatin da yazo dasu daga Saudiyya ya bude tare da Zaro min wata sabuwar rigar bacci hadaddiya amma fa tayi tsaraici gata fara wata silk ce yar guntuwa me hannun bra,in kasa komai sai an gani duk wani tudu da gangare,ina gani nace zan tafi Dakinmu ni,Murmushi yayi tare da komawa jikin kofa na dauka bude min zaiyi na tafi sai naga yasa lock ya dawo yace ungo tashi maza ki cire kayan nan,a ransa yace zaki takura min gwara nayi maganinki.

Hade rai yayi kamar baya dariya ba yanda na sanshi tun farko,na tsorata yace get up ko yanzu nazo na fara ball dake tunowa nayi da yanda ya taba min farkon ganina dashi,da sauri na Mike na karba na kasa cire kayan na tsaya kawai,a hankali ya matso tare da rungumoni na kwanta a jikinsa ina ta salati a raina don wani zirrrr nakeji tun daga kaina zuwa kafa ta,zip din rigata ya zuge na kwace jikina da sauri na ja da baya zan tsere da zafin nama ya biyo ni tare da jawo rigita na dawo baya ina dariya shima haka,har mamaki nake dama yana dariya,ido muka hada sai naga idonsa kamar ruwa a ciki yayi dan red,ganin ina kallonsa kawai sai ya dauke kai tare da juya min baya yace na baki 2mnt ki canja idan kika sake na juyo wlh sai na miki sintir.

Da sauri na cire kayana daga ni sai pant nace kar juyo na kusa da sauri na zura rigar a jikina dukiyar Fulani na yan matasa ana kallonsu da adadin girmansu,Na ninke kayan dana cire harda bude Sip side daya na adana abina kun San ni akwai tattali sabo da an saba da babu don wata tsaftar ma akwai babu a cikinta.

Juyowa yayi yaga yanda nayi mugun kyau a ciki yace cire min a bata na fasa dama lefen wacce nake so zan aura na fara hadawa shine na baki daya sai naga ma bata miki kyau ba Ciro min a bata ba size naki bane nata ne, wani bakin ciki ya kamani tun ba ayi nisa da business ba za a ce aure za a kara,sai na tuno dama fa yayi aure ba sau daya ba yana saki,a raina nace me auri saki ne nima Sakina za ayi,da kyar na daure bacin raina na kakalo murmushi nace Allah ya sanya alkhairi kace zamu Sha biki ai ranar za a ga yanda zan kwashi rawa,kai amma naji dadi sosai kaga an samu me Kula da kai wacce rake sonka kake sonta haba ai Alhmdllh naji dadin wannan magana ka kuma birgeni da sauri da sauri nake maganar ina murmushi harda yar dariya kamar na zare, muryarsa naji yace tnx lallai kina da hankali na yaba da hankalinki kwarai ba ruwanki baki dauki duniya da zafi ba,sai ki dinga min abin cin gargajiya tunda nan kika kware ita kuma dama tafi iya na bature,cikin bacin rai da fusata na hayayyako masa da masifa dake ni tsinanniyace ko? Sama na zaga ko me? Kanwa na kawo? Wlh bazan kara kulaka ba bare har nama girki,auren Kasuwanci mukayi dan haka duk kudina ka tattarosu ka biyani gaba daya na kara gaba,kawai ka sakeni na gaji dama sai kawai na fashe da kuka sosai,da mamaki ya kalleni,cikin kuka nace bani takadda ta,wannan gidan naku bakin gida du ba na gari a ciki sai Daddy kawai gaba daya bakin Uwa ne a gidan banda Daddy,dariya ce ta kamashi ya dinga yi ni kuwa ina ta jin haushinsa,yace to kwanta gobe Insha'allah zan baki komai da kike so har sabon gida sai ku koma can da zama sannan na baki takarda abinda kike bukata yanzu,k karki damu kwantar da hankalinki indai wannan ne baki da damuwa,tunowa nayi da maganar Daddy cewar duk Wanda ke son rabuwa ba matsala za a rabu,naji wani mugun bacin rai ni rabuwar bata Dameni ba sai da naji yace wai aure zaiyi.

Hannuna ya jawo zuwa saman Bed tare da cewa kwanta ki huta kiyi baccin karshe a gidan nan gobe zaku tafi,bazan huta din ba nace cikin fushi, kwanciya yayi a gefe na tare da kwantowa a samana yace tsaya kiji ina da nauyi? Nan take naji wani shock na gaske a dukkan jikina,nayi luf ya kwanta flat a samana kirjinsa saman nawa,wasu tsutsotsi naji yam yam a jikina ko nauyin nasa banji ba duk da cewa Bai sakar min nauyinsa ba, hannayena na zuro ta bayansa tare da sakalesu na rungumeshi nace baka da nauyi wai wayo nayi kar ma yace dadi naji gaskiya kuma abinda nakeji ne yasa na kasa daurewa sai da na dangana da rungumeshi.
Gashina ya kalla me kyau da kamshi ya shafa a hankali yace ba laushi ma kamar ganyen bishiyar Dabino,murmushi nayi nasan ba gaskiya bane,na nutsa hannuna a cikin gashinsa me matukar santsi da laushi na kalleshi nace ina Sam taka Sumar kamar ta gyartai me gyaran tukunya da karfe,ni a raina dama so nake na taba Sumar shine na samu hanyar nayi masa wayo, hancinki yayi fadi da yawa duk bana ganewa me yake nufi ai nice kawai nake masa wayo,naja dogon hancinsa nace ai nawa yafi naka,yana karewa Lips dina kallo yace ke a tsorace na kalleshi yace ai bakinki yayi girma da yawa sai kace kofar gari,lips dina na turo tare da shegiyar Shagwabar da na zuke masa jini nace ai gwara nawa Allah,kalla na bude masa ka gani dan karamine wa zai ce spoon zai shiga nan? Ba wani nan cewarsa,ido na juya masa yana kallo na idonsa kamar ruwa ruwa ciki,ido muka hada da sauri yayi sama da kansa dan kar na gane yanayin da yake ciki,Aayan mene?na tambaya a hankali,murmushi yayi da saurin yana goge idonsa yace nothing me kika gani? ba komai I just ask never mind ok na furta irin naje schl fa,murmushi yayi tare da cewa kin san me yasa kike bani mamaki? Nace a'a duk wannan abun da muke yana samana a kwance,yace karfin halinki ne yake bani mamaki yana maganar yana kallon lips dina,a hankali ya gangare gefe daban yana cewa Good night ga key nan ki bude idan zaki tafi.

Ban so ya koma ya kwanta ba sabo da ina jin dadin hakan banki mu dawwama a haka ba, munyi shuru kowa da abinda yake tunani,muka ji ruwa me karfi ya tsuge kamar da bakin kwarya,mikewa yayi tare da bude duka windows din nan take sanyin ruwan da ake da iska ya ka dakin gaba daya,Ac ya kashe da light,walkiyya fal fal tare da tsawa taratsatsa ake ta yi ba tsayawa,na tsorata dan ban son walkiya da tsawa ga window a bude muna hango komai,blanket ya jawo ya rufa mana gaba daya harda ni,ina ji ana tamfatsa tsawa,da aka saki wata ban san sanda nayi sauri na matsa kusa da jikinsa ba daf dashi kamar zan shige masa amma sai ban ko taba jikinsa ba,bai san na matso ba ya juyo zai tatsileni duk girmana yar karama nake tashi a gabansa,kaina ya koma sam kirjinsa,kamashinsa ya bigeni, tsawa aka kara rankatawa me karfi na shige jikinsa sosai tare da kankameshi,duk dauriyarsa kasawa. Yayi sai da yayi hugging dina back,fuskata a saitin tasa a hankali na tsinci muryarsa yace tsoro?nace yeah wai ni baturiya,kina so ki daina Ji? Kai kawai na daga dan yanayin da nake ci bazan iya magana ba.

Tafin kafarsa yasa a nawa kafar yana gogawa a hankali,cinyarsa ma tana gugar tawa,laushi da laushi sun hadu sai wani lumus kake ji,gashin jikinsa me santsi yana min wasu rubutu me lankwasar dadišŸ˜„ dadin ma Kun San har da me Lankwasa
Ni ba gane me yake nakeyi ba dan nauka tsoron da nake ji na tsawa yake min maganinsa har ga Allah na manta ana wani abu idan anyi aure,kuma bayan haka ma ai nasan shi ance bashi da lafiyar da zaiwa mace wani abu,shi yasa na kara samun nutsuwa bana tunanin komai, fuskarsa ya daura saman tawa yana goga hancinsa a nawa,da kyar naji yace baki da hanci Ashe, kasa magana nayi sai da kyar nima na kara goga masa nawa back nace wannan kaine gashi me tsayi,bakinsa naji kawai cikin nawa sai da numfashina ya dauke yanda naji abinda yake min me tafiya da nutsuwar dan Adam,tuni ni na manta ma ana wani tsawa da ruwa tana ta rugiginta ni kuma muna rugurguzar juna,bakina yake tsotsa kamar zai cinyeshi,gaba daya na susuce shima haka,a hankali yace a barshi haka kin daina Jin tsoron? Nima naji dadi bana so a daina sai na shirya masa wayona shine da shagwaba nace ni dai tsoro nake ji zan iya suma gaskiya kuma har yanzu ina ji, dariya kawai yayi a ransa tare da Hamdala yace kai duk wannan abun amma kike jin tsoro gani a kusa,ni har na ma gaji amma dai shike nan bani tongue dinki, like how? Na tambaya,Ya ake mikawa mutum hannu ko wani abu,zaro tongue din kadan nace uhmm,Hhh dariya yayi yace sai kace miciji ya zaro harshe, karba yayi yaci gaba da gudanar da kiss dinsa sosai har lumshe ido nake ban san sanda na fara taimaka masa ba, wuyana yake shafawa tare da Sakkowa saman kirjina,nan take ya birkice ya koma wani iri,Nima haka nayi mukus dani ina ji yana murzasu ba da yawa ba naji kwakwalwata baza ta dauka ba sai na janye jikina da sauri nace na daina Jin tsoron,dake Ya kai karshe a duniyanci sai yayi murmushi tare da cewa har kin daina Jin tsoron? mace ae ni dai bacci zanyi,bai kara ce min komai ba ya juya ya fara addua ban san sanda bacci ya kwashe mu ba.

Documents from AIHAUSANOVELS

Always visit Aihausanovels.com.ng For downloading free hausa novels

Like our Facebook page Fb.me/aihausanovels


Washe
End Ads