x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 5 - BIRNIN GAYU

  • 12001 words
  • 15000 words
  • Out of 99560 words

Category: Love Stories

Views 154

09 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
'a gaba ba :zai' ‘ iya aiki ba balle
kula da dukiyarsa, ga gadon da Mahaifiyarsa ta
bar masa mai yawa, gashi dan' gadona dukda
bamu san gawar far ba, amma - inna mutu na
barsa duk da dukiyar nan haka komai .zai kare ba
shi da dabara da hikimar zaman rayuwa. Asibitin
ma ba‘ aikin zai iya yi ba, ba abin da ya sani sai
dai kashe kudi Yanzu sai‘ a iya cutarsa‘ Sabir ko
kansa‘ba zai iya karewa
subhanallahi Na cuci kaina, na cuci dana. idan
ban baku Sabir ba, ba'zai iya kula da kansa ba
Nan Daddy ya fashe da kukan baqin ciki da Bacin
rai. Tsananin bacin rai da tashin hankali sai da
yasa hawanjininsa ya hau sosai.
Da'kyar suka samu Sukai controll din Bp’ dinsa,
ya yin da suka yi ta kwantar masa da hankali
cikin hikima da dabara, don in sun ce za su masa
ta. "tsiya zai yi wuya su cimma manufarsu
akansa: hummm sabir kenan
Sati biyu da biki 'kowacce ta tafi gidanta
Rufaida America ta wuce da'Mijinta, sai' .- dai
Gidanta na Kaduna sunje honey moon ne
Zulaiha kuwa tana Abuja. ne‘Farida kuma Canada
suka koma don daman mijinta a can yake DA
zama Likitane shima, tare
Yadda Sabir ya tada masu hankali akan su koma
Canada ne ya tabbatar musu da cewa ba
qaramar wuya za su sha ba idansun zo dawowa
Nigeria ' gaba daya. _
Sai dai za su koma ta shirya masa. Sun sallama
da Daddy, sun barshi cikin tashin‘ hankali da
tunanin rayuwar Sabeer da hanyar da ‘ zai bi ta
inda zai fara.
Bayan zaman Nigeria ba abin da Sabeer ya fi
tsana irin maganar Aure, a takurashi ace ya
zauna da Mace har abada. Sannan Macen ma
ace. 'yar nigeri'a wacce ba ta waye ba, irin 'yan
garin su.
'Don haka Mahaifinsa ya samo. hanyar da zai bi
ya sa shi yin abin da ya keso, k0 kuma ya masa
Auren da baya so, ya kuma sa shi dawowa nan
da zama.
bAYAN KOMAWAR Su DA Wata
_ biyu Farida da Ibrahim suka yi iya kokarinsu
amma Sabeer fa ya yi nisa don
Daddy din shi kadai zai iya lankwasa shi, ita kam
tana da rauni daga ya soma mata shagwaBa da
kuka sai tausayinsa ya kamata, haka za ta nemi
wuri ta yi ta kuka ita daya. '
Ibrahim shi bai da ta cewa sabo da dama can bai
isa yayiwa Sabeer wani abin ba na tsawatarwa
sai ya hadashi da Daddy ya yi ta masa fada. - "
' Sai dai damuwar. Farida da tashin hankalinta na
damunshi, ganinta cikin damuwa da qunci.
Sabo da Kaninta na daga masa hankali, don shi a
duniya ba shi da wacce ta fi Farida, ita ce
komansa a rayuwa, don haka zai iya yin
komai don ganin ya taimaka ma ta, don haka ya
yiwa Daddy Waya ya ce in yana so su gyara
Sabeer dole sai ya dawo Gida Nigeria kuma ba a
gaban Yaya Farida ba, don kuwa tana da rauni
Daddy ya ce, "Dama shima da na sa shirin Ya yi
tunanin haka don haka zai 20 ya ce su Shirya zai
taho da Sabeer. '
.Lokacin da Daddy ya 20 tafiya 'da Subir suka yi
ta tsiya ya ce ba zai tafiba.
Daddy k0 ya Bata rai ya ce, dole sai ya raba’sa
da Kasar nan da Abokansa na kasar ; da komai
nasa da ya shafi kasar, sabon rayuya ' zai zo ya
fara a Nigeria, idan kuma yana son' ‘ 'yancinsa
dole sai ya yi yanda ya ke so, k0 ya masa aure
ya kuma ajiyesa a Nigeria. ~
Sabeer hankalinsa ya tashi ya gudu ya Buya a
bayan Farida yana kuka
“Sister ki taimakeni ni ba zan iya tafia ba
keba....Sister ba zan zauna da Daddy ba! Ni da ke
zan zauna, Sister ke ne Mamana da komi na...ni
dai ki 20 mu tafi ko ki-cewa Daddy ya, : barmi in
zauna dake
Farida ta fashe da kuka ta rungumeshi,
tausayinsa ya kamata. ' "Sabeer ka yi hakuri ka
bi Daddy nima zan zo‘akwai aikin da zan gama in
zo in
‘ "Sister ba kya sona ne yanzu? Kinfi-son,“ aikin
ki da Mijinki? Ba kya son danki? . Sister kin ce fa
ni danki .ne shi ne za ki‘ rabu da ni, za ki hadani
da Daddy...Sisterr ni banason Daddy, ni wurinki
zan zauna". ' ' Kuka ta ke xuciyarta na rawa ta
tureshi cikin fada ta ce“Ya” zama dole ka tafi
Saber, idan ina sonka ba zan barka a nan ka
karasa
hallaka rayuwarka ba, _ dole ka ‘zama mutumin ,
kwarai, ka san Ciwon’ kanka, in kana so mu
shirya dole ka je ka gyara rayuwarka, in ba haka
ba ko magana ba zan sake ma kaba...in kana so
in zauna da kai ya Zama dole ka tabbatarwa da-
daddy za ka ‘gyara za ka koyi aiki, zaka rike
Asibiti, za ka zama (responsible) mutum mai ;
nutsuwa da sanin ciwon kansa. ' _ ‘ Kar ka sake‘
min magana in ka san. ba za kayi hakanba". Zan
yi Sister’ 'Ya‘ fada 'cikin sanyin murya da tausayi
yana kuka irin na sakalci. "Zan yi in dai za ki
kulani, za ki barni inzo zan yi duk yadda Daddy
‘ya
ce...amma.ki fada masa kar ya min aure kuma
zai barni in dawo wurinki Nan ya juya ya tafi
Mota yana kuka, ga' fuskarnan jawur,yaune
rananr farko DA sabir Yayikukandabai taba
irinsaba Farida tayi ciki da gudu ta fada kan gado
tana kuka lbrahim yabi bayanta ""Kiyi haquri
yayata dole sai kinyu haquri “Ibrahim Sabeer zai .
tafi ya bar ni,' zai je ya rayu inda bana'nan...lbra
him don Allah ka bi su, ban san wane hannu
Daddy zai sa Sabeer ba, ban yarda; da Matarsa
ba, ban yarda da wannan 'Momin ba...Ibrahim‘
kai kadai ne zai .kula min da Sabee‘r.
ibrahim na baka amanar Sabeer, ka sashi a hanya
ka nuna masa komai. a hankali, na san za ka
iya".
Ya kalleta cikin kulawa ‘ya ce, "Yayata ke ma
kina buqatar 'a kula da ke, kina cikin wani hali,
ya za,_a yi ki zauna ke kadai da ciwo‘ ki Boyewa
Mijinki bai sani-ba?
Dukda dauriya da jarumta irin‘na' Ibrahim sai'
da'ya yi hawaye. ‘
"Yayata kin san ina tare da ke a cikin kowanne
irin hali k0 wuya k0 dadi k0 ciwo k0 lafiya;
' Kin” “San KAUNARMU "da SHAKUWARMU tun
muna Kanana ba abu ne mai sauqi rabuwarmu
lokaci guda ba. Yayata me zai hana ki biyo mu
nigeria?" Ta yi dariyar yake. "Kar ka damu
qanina, Zan iya kula da kaina, kuma bana son
kowa ya fahimci halin da na ke ciki.
Don Allah qanina ka rike min‘sirrin nan, ,' sannan
kayi kokarin cika min burina na ganinSabeer ya
nutsu yayi hankali
Ya kau da kai yana share kwallah yace"Na miki
alkawari..." Harya soma tafiya ta ce "Kanina kai
ma ka kula da kanka, duk da kai babba ne mai
.- hankali, wani lokacin ka cika yarinta, ba ka son
cin Abinci, wasa kake da lafiyarka ka fadamin min
dukkan damuwarka kamar yadda yanzu nima
make fada maka naws
Ya juyo yana mata murmushin Karfin hali
Bayan sun iso’ Nigeria yaqi sabawa da Momi da
Sauran jama'ar Gidan, wasu 'yan uwan
Momi‘,"'Wasu na Daddy ‘ . Haka nan bai saba da
Kano ba, ba Abokai, ba 'yan Mata ba Giya',ba fita
Yawon gun Shakatawa
Wannan yasa' Sabeer, kewada kunci har ya fara
ramewa Ganin haka'Ibrahim‘ yaja shi a jiki Haka
nan yana zuwa da shi ‘duk inda zaije, daga‘
Kamfanin Daddy har Asibiti. Sai 'dai fa ba .kullum
yake zuwaba , Haka nan Asibitin bai shiga duk
wai bai son ganin ciwon da
zai daga masa hankal‘i.
, Da haka‘ Sabeer ya fara sabawa da Garin Kano
har ya samu Abokai biyu Wanda suke 'ya'yan
Abokin Daddy ne; Wanda Daddy din ya yarda da
daabi'unsu.
Bangaren Alhaji kuwa ma su dafa masa Abinci da
kula da sha’aninsa na Gida ba ma ‘yan
qasarnanbane.' Sai dai Abinci ba- irin kalar da ba
su iya‘ ba, musamman ya Ware su don‘kula da
Sabeer da‘ Abincin da ya ke 'so‘ Hajiya amina
kuwa 'neman Kudinta shi tafi bawa Karfi, don
haka ba' ta cika sa wa Sabeer ido ba, ba Ya
gabanta Dr. Sulaiman din ma basu,cika haduwa
ba, duk da suna'Gida‘daya, 'kuma a Mata da
Miji...amma a wuni baif1 su hadu sau daya zuwa
'biyu ba, da Dare wurin Bacci ‘sai kuma satiya‘
business ‘ kawai, tasa a gaba sai harka da '
Kawayenta manyan Kusoshin Gwamnati ko Matan
ma su Kasar. Ba ta wasa da harkan Kudi. ‘ '
Lokacin da ta dauko 'yan uwanta suka mata
wata Cuta na Miliyoyin,kudi ya sa ta koresu ta
soma neman bare wacce ba ta waye be don kula
ma ta da lissafin Kudi da kayan da suka shiga
suka fita, da kuma yi ma ta (Transfaring) Kudi
daga wannan Banki zuwa wannan...sannan da
kula ma ta da Bangarenta.
. Wannan ya sa ta sa Tabawa ta nemo ma ta
Deeda, kuma ta sa aka bata (Special Trainining)
na Wata uku kafin ta dawo daga tafiya, wanda
shima tafiyar na wani Kasuwancin ne tare da
wasu Kawayenta da kuma Kanwarta daya.
Sannan tana son zuwa ta ga yayarta
Gidan Dr. Sulaiman BIRNIN GAYU Gida ne da
kowa ke rayuwarsa, ba ruwan kowa da kowa.
Yanzu ne ma Dr. Sulaiman ke kokarin jan’ Sabeer
a jiki, tare suke cin Abinci.
Haka nan sukan yi Hira kadan ya bincika me ya
ke ciki sannan ya barsa da Ibrahim Ya tafi
harkokinsa. ’
To yanzu dai Dr. Sulaiman ya yi. tafiya ya bar
Sabeer hannun Ibrahim da kuma sharadi wa
sabeer cewa in ya dawo ya samu bai canja ba to
ba shi. ba komawa Canada, kuma sai ya masa’
aure Macen da ba ya so.Kudl da komai hannim
Ibrahim Suke ya ce bai yarda Sabeer ya yi komai
ba tare da Da wannan sukai sallama, Sabeer na
Mita‘ an takura rayuwarsa, bai 'san ta yadda zai
fara; zuwa Kamfanin Daddy da sunan Aiki ba. - ,
.. ‘Asibiti kuwa shi ‘ gaskiya tsoron wasu Ciwon
ya ke. 'in'ya‘ tuno da Aure da kuma zaman
Nigeria da za a 'sa' shi sai ya tashi, wani lokaci
ma dai tsabar jin dadi ‘har fasheWa ya ke da
'kuka in ya yi, ya yi ya kasa qulla komai a
Kamfanin da Asibitin sai ya fashe da kuka.
Tabbas Ibrahim na fama da- Sabeer, ' ya rasa ta
yanda zai Bullo masa saboda zuciyarsa da
rashin-hakuri. '
Haka‘ nan duk girman Mutum sai ya ci ’masa
Mutunci, ba shi da hakurin koyon Aiki. Haka ba
shi da juriyar zama a (Office),kullum yana cikin
yawo a Gari da Mata, k0 kallo k0 yin Games k0
ya ta buga Snooker Yana matukar .son (Sport)
don haka kullum yana cikin Wasanni, ya yin da ya
,faki Idon Ibrahim ya sha Giyarsa amma a boye. ‘
Duk inda Ibrahim ya bi da shi sai ya zulle a
hakan dai ya ke fama da shi, wataran yayi
nasaran tafia da shi aiki, wani lokaci kuwa tafia;
ya keya hakura ya kyaleshi. ‘ ‘ Haka nan bai son
fadawa Farida ‘ya daga mata hankali, haka ba
komai ya ke fadawa Daddy ba, ya dage da Addu'a
da kokarin neman hanyar da zai bullo masa. ‘
1 *'* *'* *'* ,
' Deeda ce zaune cikin daki ta baza ’ Takardu
alamara ta yi nisa sosai. cikin karatunta, duk da
yanzu hutu suke
ba ta da hutu, Karatu ta ke ha wasa, wanda in
sun koma Hutu za ta shiga aji biyar na Sakandari
kenan. ; » -; ‘ , ' _
Sai " dai ta san ba tabbas din‘ komawa don kuwa
ta gama Computer Classes dinta, ta‘ samu
(Certificate) kowanne lokaci za ta iya tafiya Gidan
aikinta in Hajiyar ta dawo daga tafiya. . -
‘ * "Deeda!
" ~ Kakarta ta kwala ma ta kira. Ta'miqe
ta
fita ta sameta zaune, ta sa Kwallan Fura da Nona
’a gaba tana jimami.
'. Deedan ta kalleta.
"Lafiya Inna?’
"'Ke dai bari 'yar nan, kin ga masu Shagon nan
har yanzu ba su zo sun dauki Furan nan ba, ga
shi na dama da None na hada komai saura su
dauka su zuba a Robobi su sa a‘friji, amma kin
ga har yanzu shiru, kar ya kumbura ya yi TSami
ya lalace mu yi Asaransa. K0 za ki dauka ki kai
musu?"
“Kai Inna' in suna so za su zo su dauka, ana
sayar musu cikin saukin ma sai an bi-su dashi
Shago?" ' ’
"Inna ta hasala. . '
"Inzaki daukakikaiki dauka,inbazaki ba kuma sai
in yafa Gyalena in kai musu. Ba mu ke neman
Ciniki ba?" a
"A'a Inna. me ya yi zafi? Barn in dauko' Hijabi
inkai musu, Amma gaskiya ki raba min shi biyu,
nayi sawu biyu donba zan iya daukan wannan
qaton Kwallar"ba "Na ji bari in raba miki dauko
Hijabin"Nan Innan ta raba "mata,’ ia’kuwa ta
dauko Hijabinta ta sa ta dauki kwanon Furan ta
Tafiya take‘tana Mita a‘zuciyarta saboda bataso
zuwa Shagon ba, don kullum cikeyake dajuma'a
musamman Samari Matasa, shi yasa.
.'Bata ankare ba saiji tayi tayi karoda mutum,
Kwanon Furar ya fadi,‘ ya ", Zuciyarta ya tsinke
ta soma tunanin ya za ta kare da Kakarta? Wani
ihu taji ansa daya'firgitata tadaga kai ta kallesa
77 "Lafiya Malam Me ya faru? Ya yi-mata wani
mugun kallo mai cike da tsana da Bacin rai da
kuma jin ,haushi, idonsa ' sukayi ja suka ciko da
hawayc. Ya ce"Ke Mahaukaciyar inane so kike ki
karya min Kafa, kuma kin Bata min Jiki?"Yayi
kwafa"Wawiya kawai Shashasha!!!"Kai Malam
Saurara Ni ba shashasha ba‘ ce ni na hanaka
kallon gabanka? Yanzu ban da tsabar wauta don
dan wannan kwanon ya fadi a
Kafarka‘shi ne za ka yi wani ihu?" Ta dan
kwantar da kai ta leka fuskarsa‘ta‘” zaro ido
"Ba dai Kuka za kai ba, ~sai ka ce wani karamin
Yaro? Amma ka ji kunya,‘ nima da ka min Asaran
Fura ban Ce zan yi Kuka ba sai kai? Dadi ya yi
ma ka yawa". ' . ' Nan ta sa hannu ta dauki
“Kwanonta ta juya. Haushi ya cikashi, ya finciko
Hijabinta. - "Kin yi min laifi maimakon ki ban
hakuri za ki tsaya kina min Surutun banza Dama
haka ku ke Talakawan nan 'yan rainin Wayo.. '
Yanzunnan ki san yadda za'ki yi ki goge min
wannan Kazantar da ki ka sa min a jikina". Ta
harareshi. "Ba za,a gogen ba sai ka yi abin da za
ka
. Ta juya ta fara tafiya. Ya bita ya sha
gabanta. bai saurara’ ba .ya‘ sa hannu ya fisge
Hijabinta. Tsananin mamaki yasa ta bude Baki .
ta kasa magana, . Hmm! Sabeer dai dama shi
«ya‘ kware ’ Wajen yiwa 'yan Mata rashin
mutunci, masu
Kudi da Aji ma balle Deeda da ya ke ganinta 'yar
Kauye, kuma Talaka. _ 1
~ , Nan ya sa Hij'abin ya goge inda Furan ya
bata masa Jiki, ya yar da Hijab din ya sa kafarsa
da ke dauke da manya—manyan Takalma ya
murkushe shi. Kallonsa ta ke zuciyarta kamar
Wuta.
. ‘ Ya nunata da dan yatsa. Nan gaba kafin ki
sake ma wani rashin kunya ki tsaya ki kalli kanki,
ki kallesa, inkin ga irina ne to ki yi saurin
shafawa kanki Ruwa don kuwa zan iya murtsike
ki a maimakon wannan kaza'min Hijabin na ki..."
* Nan ya wuce ya nufi Mota ya yin da‘ Uncle IB
da Abokansa Nura da Salim suka tsaya suna
kallonsu, 'haka jama'ar da ke wurin kowa ya
tsaya yana kallon su. Ran Deeda ya“ yi
mummunan Baci. Ba Hijabinta daya: murtsike a
kasa ne ya Bata mata; rai ba, kamar yadda a,a
yaye‘ ‘ mata' Hijabin DA yayi a' bainar jama'a da
kuma kalamansa 'marasa dadi su suka fusatata.
' ‘Ta yi saurin shan gabansa hannunta riKe da
Kwanon Furan nan. , ,."Kai marar mutunci Wanda
bai san darajar Mutane ba. ‘ ' _ Juyowa ya yi zai
kuma zazzaga mata rashin mutunci.
amman Kafin ya kai ga yin. ,wani abu k0 'cewa
wani abu ta Wanke masa fuska _da jikinsa‘gaba
saya 'da wannan Nonon da Furan- da yai‘
saura'a Kwanon, ta kuma Kara wurginsa da
Kwanon
Ta yi Tsaki ta sunkuya'ta dauki Hijabinta ta wuce
ta barshi Baki bude, tsananin mamaki da kaduwa
da bakinciki yasa ya kasa-magana. Ya yin da
jama'ar gurin kowa ya mayarda hankali yana
kallonsa. '
Abokansa ko bubu wanda ya ko motsa daga inda
yake
Ya yin da Ibrahim ya harde hannu a kirji yana
murmushi yana. kallon Sabeer kamar zai tashi
sama don azabar zuciya da'fishi
- Sabeer ya diga 'waige-waige bai ganta ba, bai
ga inda ta shiga ba, ya yin da ya huce a kan
ya book dinne KO canjane baga bakwa comment
ah shared a profile .
birnin gayu
chapter5
jama‘ar wurin 'da suka' taru_ suna kallonsa. Ya
dinga Zaginsu da Turanci. " ' Wasu ko a
jikinsu,"don ba suma fahimci me yake fadi ba,
Ibrahim ne ya jashi suka shiga Mota da idonsa
jawur kamar zai zub da hawaye. Ibrahim ya
kalleSa’ ya ce, "Sabeer a dinga haquri, ba ,kullum“
za ka 'sami yadda'kake 'soba, “ Dama
tsautsayine ya sa Motarmu' tsayaWa anan
ya kalli Nura. ""‘tuqa mana mu ‘lallaba mu koma
Gida, fitar dai tayautafasu
Sabeer ya harari Ibrahim cikin fishi‘ ’yacé "Tunda.
bayanta kake bi da alama ka' ji dadin abin da ya
faru dani in kaje ka hada party Yayi wannan’
murmushin nasa ya ce "Sabeer ke nan.
Tabbas 'naji dadin abin ba don". komai ba sabo
da darasi ne na farko ga
rayuwarka.
Sai dai ba zanyi Party ba sabo da ina da abin yi
da yawa , kaine keda lokacin Party ba ni ba". '
Sabeer ya , qara qulewa yaji- tamkar ya kamashi
,da duka, sai dai ba ‘zai iya hakan .ba sabo da
matsayinsa‘ da girmansa da'yake da shi
Bai sake furta: komai ba, sai dai kallo daya za
kayi masa kasan yana cikin ,bacin rai da zafin
zuciya.
Ganin haka yasa‘ “Ibrahim . ya soma lallashinsa
amma bai kulashi ba.. '
" Haka su Nura k0 kallo ba su ishe shi ba.
Haka .suka haqura suka Kyaleshi, har suka isa
Gida, 'ya fita ya nufi Dakinsa k0 Marfin Motar
bairufe ba.
Ibrahim ya bi shi da. Ido yana tunanin ta ina zai
shawo kansa.‘ Fatansa dai kar ya yiwa sister
Waya ya daga mata hankali
*.*i ’,*.*. _*.* -
_ DEEDATA ISA gida Itama rai bace Inna mai fura
tace Deeda lafiya! Magana fa nake kinaji , meya
faru na ganki haka, na ga kwanon furan a Bace?"
' "Inna don Allah ni ki kyaleni". Tayi Tsaki. “
' "Daman haka 'yan BIRNIN su ke wulakanta
Talaka k0 mara karfi shi ne wayewa?"
' "Ke Deeda ba dai fada ki ka yi. da 'wadanda
suka fi qarfinki ba k0? ' ,Kin ga fa nan Birni ne ki
rufa mana asiri kar ki musu halin da ki ke mana a
Kauye muna lallaba rayuwannu ki jawo mam
masifa. ‘ ‘ Ni kam ki fito ki kai min daya
Furan..." , "Ni fa Inna ki kyalemi, bazan."Iya
daukan wani furaba"
Garam!! “Ta. ,_,rufe ,Kofa- —ta bar Inna da
budadden Baki tana mamakin al’amarin Deeda. :-
" "Tomeya faru kumahaka?” ‘ Ta sungumi
Kwanon Furan ta fita. , ‘ A can ta ji ‘labarin abin
da ya faru. Nan ta godewa Allah ,daba
wanda'yanuna 'Gidan da» Deeda ta ke da sun
shiga wani tashin hankalin.
“ KARFE SHA BIYUN DARE
amma Sabeer‘ya‘kasa nutsuwa, k0 Abinci a:
wannari yammacin har zuwa dare bai iya ciba,
tsabar tafasar zuCiya, sai ka ce wanda akai masa
wani mummunan illa. K0da yake abin da bai saba
ba kuma baizataba. " duk lokacin da ya tuna
furkar deeda sai Ranshi ya Baci, yayi Tsaki
Banza»Mummuna Yar kauye Yar gidan matsiyata
Abin da yake’fadi kenan a harshen Turanci.Abin
da ya f1 kona masa‘zuciya shi ne, Mace ‘ce ta
ma‘sa wannan wulaqancin, waccé ba koman-
komai ba. '
"Shin Ina zai ganta ya rama wulaqancin datai
masa?" : ‘ ’
"Shin inya gantama ta'ya ya zai some rama
wannan wulaqancin datai masa?”
Lokaci guda Sabeer ya ji burinsa shi ne neman
yarinyar nan da 'kuma_ rama wulakancin da tai
masa wanda ya kasa samun irin wulakancin da
zai ma ta ya qona mata zuciya, Wanda ba zata
taba mantawa da shi ba har qarshen rayuwarta
Ibrahim yana hangosa ’yana ta. kaiwa da
komowa
End Ads