x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 17 - BIRNIN GAYU

  • 48001 words
  • 51000 words
  • Out of 99560 words

Category: Love Stories

Views 170

09 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
ta tadi
Inna ta tarbesu ba yabo ba fallasa, duk da Dccda
batason .auren. a zuciyarta, taji dadin ganin ranar
daurin auren Dccda, wanda 'shine burinta a
zahiri‘.
' Aurcn Deeda’yaxo, "abazatar da batai
tsammanintaba'tun kafin a daura auren Deeda ‘ke
kuka har aka gama daurin auren.
Inna keta faman yimata nasiha da nuna mata‘
. ya "zama’dole ta dau kaddara ta rungumi
mijinta hannu bibbiyu, ta rungumi aurenta, ta yi
:sa’ar mijin dake matukar sonta
Ta fashe da kuka’ tana'fadin "Inna ya za,ai na Iya
zaman aure DA wanda banaso
A wannan hali farida ta'shigo ta same su, ta
fahimci halin da Dccda ke ciki, kuma abin da- ya
faru ba mai sauki'ne a gare taba',‘amma sai ta
daure taci‘ gaba da yin abin da ya kawo ta,
tamkar- ba ta san meke faruwa ba ’ .
‘gyara saka yiwa'deeda sosai, tun daga kan Jiki,
gashi, har Sutura zuwa Takalma‘
Ta fito marya sak Ta yi wani irin haske da kyau,’
duk da k0 Fuskarta ba a shafa'mata komai ba,
saboda hawaye dake zuba mata "
Nan Farida ta sallame su, sannan taja ta gefe
guda cikin sanyin murya ta dinga ba ta haquri da
nuna mata cewa, ta san ba ai mata dai-dai ba.
Ta kalle ta da kyau taga irin kukan da take, "Na‘
fahimci irin halin da kike ciki deeda,_na san ba a
miki adalci ba_, amma Dccda abin da ya faru ya
faru, ba mai canja shi. ' , ,
Deeda na ' san bakya' son 'Sabeer, amma Sabeee
na sonki tsakani da Allah da zuciya daya he is
innocent, ba shi da laifi, abin daya faru Daddy ne
ya miki, Sébeer bai‘ San dole aka miki ba
. halayyar Sabeer na san za su dame: ,ki‘,
litinannéne a kan abin da yake so. ‘ '
Dccda ba Ashi‘da laili, haka ya' girma ya' taso, «
bai san'ya‘ nemi abu 'ya rasa ba, ’bai san
wahalar” neman abu ba. .
Saboda ni Daddy da Ibrahim muna nema 'masa
duk abin da yakeso, ’kece abu na farko da ya
nema 'bai. samu a dadi ba. ‘
Deeda dan Allah ki kula da Sabccr, karki hUkuta
shi a kan laifin da banasa ba,na san na zama
mai-son kai, ~ba’ yadda zan yi Deeda, sabccr
shine rayuwarmu, farin cikin mu— ni da Daddy da
sauran family dinmu. Ya yin da ke kece rayuwar
Sabeer- . '“
Dccda' ta dago jajayen idanunta ta kalle ta, tace
"Ni kuma na wa rayuwar fa? ' . Ya ki‘
keso in yi da ‘shi? Ya kuke so in yi da na wa
rayuwar da farin cikina‘?(l‘am not that great) da
'zan sadaukar da rayuwata na‘ba da farin cikina.
akan naku in tambayeki
Zaki iya bani Mijinki, ‘ za ki iya bani Ibrahim?" ‘ '
falida ta zaro idanu tana kallonta.
' "bani amsa".
Rana ta farko kenan 'da Farida ta nemi amsar
wani abu da ta rasa. 'hankalinta ya tashi fiye
dana da
Ta kau da kai tace, Lokaci yayi da zamu wuce, na
'lura. hawayen- idonki sun daina zuba, idonki ya
bushe don haka zan gyara miki fuska mu wuce" '
‘ .
"Gyara mu wuce kun. 'riga da kun busar min
da‘hawayena ldona daga yau, daga'yanzun nan
ba za ki. sake ganin hawaye a idon Dccda ba
_ Ku shirya' zubda hawayenku dukkanku ~kamar
yadda ku ka sani' zubda‘ hawaye, yanzu
lokacinku ne, nawa ya wuce za ku ‘ga ,yadda xan
sa ku zubda hawaye zakuga yadda_ zan kuntata
rayuwar wanda- ya kuntata rayuwata
Yi min kwalliya da kyau Sister‘mu wuce Birnin
gayu, ina matukar sauri da zumudin ganin Mijina
Sabccr". ‘
Kalaman Dccda suka sa jikin Farida ya soma bari,
kamanninta sun razanata, yanayin Dccda ya bata
tsoro. '
Cikin sanyin jiki da tunani ta karaSa ma ta
gyaran suka tafi hankalin farida a tashe, ya yin~
da inna mai fura tayi kuka, ta yi- kuka har ta
gode Allah.
Ta bi Dccda da addu'a'da fatan alkhairi, ya yin da
tayi niyyar komawa Kauye‘washe gari.
Kai tsaye suka wuce gidan da Daddy ya‘ shiryawa
saber a BIRNIN GAYU,‘gidan da babu irinsa' kaf
BlRNlN GAYU.
' faridan tayi mata rakiya bar cikin daki sannan ta
filo, k0 sallamar kirki ba su yi ba. ‘
Deeda ta tsaya tana kallon tsarin gidan da dakin
da irin dukiyar da_ aka kashewa' gidan da yadda
aka tsarashi very classic.
Nan ta kifa kai ta fara tunani. . .
Bayan lssha,i Daddy da kansa ya jaWO
Sabccr ya rakoshi har kofar gidansa, farida tana
son
yi maSa magana amma ba hali sabo da yadda ta
ga yana tsananin muena da dokin zuwa ya ga
Dccda.
Ciki ta koma tana neman Ibrahim don fada: masa
abin da ya faru, amma ta nemeshi ta'rasa a
Gidan. '
Kofar Gidan Sabeer, Daddy ya kalleshi ya ce, "Ga
gidanka Sabccr, ga Dccdanka, ga farincikinka goto
ur happyness
Sabccr ya rungume Daddy yana dariya. "Na gude
Daddy, Allah Ya barni da kai Daddy".
"Amin". Daddy ya fada yana dariya.
Yace "Jeka (g0 and injouy ur self
Nan Sabccr. ya sakeshi ya yi ciki da gudu.
Daddyn ya bi shi da kallo yana dariya.
A lokacin yaji kewar Mahaifiyar Sabccr ya ce
"Allah Yaji kanki Fatima."
Nan ya juya ya tafi yana jin wani 'irin nutsuwa
da kwanciyar hankali ya bawa Sabccr abin da
ya'keso‘ .
*v* *9* *9*
tun daga falo yaji wani irin kamshi‘mai dadin
gaske mai tada hankali da kashe
'ciki Tafiya yake yana lumshe ido yana jin son
Dccda a ransa. .
Kai 'tsaye.ya wuce. dakinda ya san zai sameta.
" . " Can koya hangota a tsakiyar Gado tana
zaune Deeda ya kira sunanta cikin rudani da
SHAUKTN SO. ‘ ‘
Ta dago kai ta kalleshi. ‘Ido ya sama ta ya ga
tayi masa wani .irin kyau da kWarjini ya kara jin
ta shiga ransa ya Kara jin wani irin sonta na
shigarsa yana tsumashi.
Da .gudu ya isa gareta ya fada jikinta, yana"
hawayen farinciki yana shaKar Kamshinta yana jin
sonta na‘taBa ruhinsa, ya‘ dinga ji tana taBa
masa ' zuciya da sonta da kaunarta;
,Deeda' ina sonki? Deeda kece rayuwata": ‘ Ya
fada cikin. murya kasaskasa
Ya kai Bakinsa dab da Kunnenta yana fada ma ta
Maganganu masu' ratsa zuciya da kashe jiki yana
sauke numfashi a ‘hankali.
Ya sumbaceta a Kunne. Tsigar jikinta taji yana
tashi, kamshin Turarensa mai Ramshi da dadin
tsiya ya soma kashe mata jiki.
Bata ankara ba taji yana shafarta yayi kokarin kai
Bakinsa'kan nata,_ a take taji wani hanzari ya Zo
mata,ta tureshi da'Karfi ta mike.
Ya tashi a rude hankalinsa a tashe kamar zaiyi
kuka yace menene meya faru deeda?"
tace"Bana‘son abin da ka kemin". Ta fada cikin
Bacin rai
.Bana son kana taBa min jiki' "Deéda yanzu
munyi aure, ba kamar 'da ba Deeda'ke, Matata
ce"; ' .. , Ta kalleshi ta yi' fnurmushin takaici
tace"Ni Matarka ce, amma bana sonka kana ji
k0?" , i . "Please Dceda, karki yi min haka Deeda!
Kece rayuwata Idan' ba kya‘ son' in taBa ki ba‘
zan sake ba I Promise ba zan sake ba, kar kice ba
kyaa sona"Gaba daya ya‘ rude ya rikice. 'kada
ki~tafi ki barni".
Tausayinsa_ta ji sosai,har taji ba zata Iya aiwatar
DA niyyarta akansa ba
Ta kalleshi lokaci 'gUda har fuskarsa tayi ja, Ta
jawo hannunsa.
"zo :Sabéer zoka. kwanta". ‘
Nan ta dora kansa akan Cinyarta tana shafar
gashinsa, ya yin da'ya damke (daya hannunta ya
hada da nasa ya manna a fuskarsa. '
Tausayin‘sa taji kamar ta masa kuka, a hakan‘
har Bacci mai nauyi' ya daukeshi tana kallonsa
tana tunani. '
‘ *v* *v* *v* '
bayan Farida ta gama duba duk inda ta take
tsammani-sai dabara ta fado mata, da sauri ta
nufi Side dinsa‘ Anan ta yi ' sa'ar samunsa yana
kwance ya ‘
dukunkune’ guei' guda yana wani irin kuka mai
tada hankali.
A rude ta isa gareShi.
"Ibrahim!
Ta fashe da kuka ta dafashi. Ya juyo da sauri, ya
rungumeta. .
"Ibrahim yaushe ka fara boye min hawayenka?
Yuushe muka' fara haka da kai‘?" ‘
‘ “Bai ce mata komai ba, sai dai ta fahimci
komai ta ce, ."Na gane Ibrahim, .na zama .mai
son' kai akan Sabeer. '
Ka san najima .ina‘addu'ar“ Allah ‘Ya kawo
Yarinyarda zaka so‘, ban taBa zata abin zai zo a
haka ba, na so kwarai kafin inbar duniya in ga ka
samu yarinyar da ka ke 'so'ka aura";
.. Ya kankameta ' gami ~da cewa,'; "Ya isa
Yayata Kin san inasonki, kuma ban taba yarda
wai. don bakida lafiya‘, za kira‘su ki barba, ai-
rayuwa' a hannun Allah ya ke ‘duk da kina _da
kansa ban taBa'kawo miki mutuwa ba,‘ na san
jinyar da ki ka tsaya ki kayi _a Canada kin samu
'lafiya,‘ na ‘san- ‘zamu rayu cikin farinciki, yayata
ban taBa‘tunanin dan kin girmeni da shekaru‘uku
zan sowata ,wai in .Aure ta don kin girmeni ba
Farida, ina sonki amma abin‘ da ya faru ban s0
ya'faru 'ba, ban san‘ yaushe son Deeda ya
shigeni ba, ban San 'yaUShe na fara sonta ba, ta
zo cikin rayuwata-tamin baZata;
ba zan -iya Avoiding din ‘soyayyarta. ba, ‘ban
san yaushe hakan ya faru ba, na san na fara
Santa tun kafin'Sabeer' ya soma sonta,amm
dana fahimci 'yana Sonta 'na. danne ‘zuciyata na
Boye soyayyarta na yi kokarin .mantawa da ita da
_soyayyarta; _na yi kokarin‘Boy m'iki da Boyewa
kaina, amma yau na kasa
,da ldAnuwanta masu cike da‘ dimbin so da
kauna, idanuwanta masu cike da tambaya da
tsana a gareni suna bina sun hanani sakat
Yayata zuciyata .ta cika da nauyin sonta da
nauyin laifin da nayi mata da nauyin rashin
kunyar‘ son-Matar-kanina
Yayata ya .zan'yi in rayu da wannan'nauyin a
kaina kayi kuka Ibrahim Ta fada cikin muryar
kuka
"Kayi kuka Ibrahim ba zan hanaka ba. Ka yi kuka
nima zan tayaka
' Nan suka rungume .juna suna wani 'irin kukan
bakinciki da tashin hankali. ' ‘
tun yana jin motsin Farida har yaji shiru,ya dago
kai da sauri. '
farida' Ya fada da karfi yana girgizata. Ya daga'
hannunta gami da gwadawa yaji. Sakin hannun
yayi hankalinsa ya yi mummunan _tashi; "Ya kira
Sunanta da karfi faridaaaaaaaaa!!!" . ya rude ya
fila hayyacinsa daga karshe ya fadi Sumamme
deeda k0 data samu Sabccr ya yi Bacci a hankali
ta zame jikinta ta' sulale ta~ bar 'Sabccr din, ta
sauko falon kasa ta dauki'wata takarda ta masa
guntuwar wasika ta ajiye masa a inda zai gani. ‘
_ ‘ A Daren ta sulale tabar'BlRNIN GAYU!
Ina ta tafi?yaya sabeer zaiyi idan ya tashi bai
gantabA? shin meke faruwa DA Farida DA Ibrahim
ne?yaya zasu kare DA wannan cakudaddiy kuma
rudaddiyar DANGANTAKA?
mu hadu a BIRNIN GAYU BOO3
hared a profile .
birnin gayu
chapter15
sassanyar iskar asuba mai Kunshe da ni'ima tare
da tarin
‘ ' albarka, shi ya doki fuskar Farida, hakan yasa
ta ja dogon numfashi tare da motsawa, ta dinga
kokarin bude idanunta a hankali. Ta yi tsawon
.minti daya a haka kafin ta fara fahimtar inda
take da ‘halin da suke ciki. -
A nutse ta juya ta mai da kallon ta kan Ibrahim
da baisan inda yakeba, tuni abinda ya faru a
daren jiya ya dawo mata. Nan ta yunkura cikin
Karfin hali ta mike duk da ba ta jin karfin jikinta,
haka ta yi kokarin takawa zuwa ga' 'window',
iskar damina hade da yayyafi ya daki fuskar ta.
Hakan ba qaramin dadi ya yi mata ba, nan ta yi
Kokarin shakar iskar asubar gami da ware
hannayenta yana ratsa ta. Hakan yasa ta ji ta
samu karfin jikinta da kuma lafiyar jikinta fiye da
da.
Bimin Gayu-3________Sa’adatu Waziri Gombe ‘
Ruwan sama ne ya sauko da karfi, ta miKa
hannayen ta duka ta tari ruwan, sannan ta juya
ta nufl gun Ibrahim dake kwance, ta zura masa
ido tana-kokarin tantance wanna hali yake? Suma
ne k0 barci?
A take ta shafe mai fuska da ruwan da ke
hannunta, .hakan yasa ya- motsa tare da yatsina
fuska yana kokarin bude ido. Ganin haka ya sa
Farida ta saki murmushi.
Lokacin da ya bude ido ya ganta gabansa, ya yi
zumbur zai mike tare da kiran sunanta, ta yi
saurin mai da shi, ta kalle shi ta fadada
murmushinta gami da fadin
"(Welcome back)".
Shi dai kallonta kawai yake, ta ci gaba da
magana. . . -
"Ashe dai da gaske .ne likitoci ba, sa iya
ta'bukawa matan su, iyayen su, k0, wasu mutane
mafi kusanci da su komai? Yau na gani akan
mijina.
Lokacin da nayi dogon suma duk da ka san me
zaka yi ka farfado da ni amma
Bimin Gayu-3 Sa’ad‘atu Waziri Gombe _ ba ka
iya kayi ba, sai tsabar rudewa Ashe kana ' sona'
Sosai‘ haka?
Gashi dai' kaga. Allah Ya taimakeni 'na farfado‘
dai kaina har ‘na farfado da kai.’ ,
- to' dai ina'so ka fadamin da kai da ka ganni-
cikin yanaYi- na ciwo ka' rude, ka tsorata, ka'
rasa ~abinyi saboda' kana tunanin “wani "abu
mUmmuna zai' faru dani. Da kuma‘ni’da na
ganka‘a 'sume, na nutSu nayi'maka” abinda' ya
f1 dacewa cikin nutSuwa, na- dake don kar wani
abu mummuna ~ya faru . da kai. Wa ya fi wani
son dan uwansa ni da kai?"
. Ta karasa'maganar ‘da dariYa‘. . ‘
Ibrahim ya yi. saurin rungumé ta sosai» a jikinsa,
yace. ' ‘ _ ‘
A ,a Yayata, ' wannan lokaci da yanayi 'kina
maganar Wasa? Kin san tashin hankalin ’da na‘
tsinci, kaina jiya? Na zata,,,,,,
' "Ba abinda zai, faru Ibrahim,. Ta katSe ' shi
"Da' saura na Ibrahim, ina qoKarin
Bimin Gayu-3 ,,,,Sa’adatu Waziri Gombe 'shawo
kan lamarin nan. Duk' tsaWOn lokacin da na
sadaukar ina, rayuwa ba kai,;"saboda Kokarin
neman’ magani da lafiya ta ba zai, tafi a banza
ba. Ina addu'a, kana min addU,a jama'a da nake
tare da su Wanda suka’san me nake ciki suna
min maddu'a. Ibrahim Allah; zai bani lafiya,‘ ina
'Kokari (I am fighting 1 saboda ina. son! in samu
lafiya; in rayu da' mijina, Kanina Ibrahim, kamar
'kowaccé mace _da ke da aure a gidanta. _ , . Ina
so in rayu da Sabeer dina, Daddy
sauran' 'yan' uwa. Ina. son kaWo gyara a
rayuwar mu da BIRNIN GAYU..."..
Ta Karashe maganarda kuka. " , _Tace, "Kanina,
ina son yin abuda‘ yawa.
"Za kiyi Yayata".
Ya fada-cikin sanyin murya tare da tausayaWa
halin da take ciki.
"In‘sha . Allah Yayata, da yardar Ubangiji 'dukkan,
wani burinki zai cika. Ciwo ba shi ne mutuwa ba.
kuma wannan
Bimin Gayu—3___._____Sa"adatu Waziri Gombe
kanin naki zai kasance tare da. Yayarsa har
tsUfa, har mutuwa Insha Allah".
Nan ya" mikar da‘ita‘ gami da kwantar da ita a
kan gado ya gyara mata kwanciya.
‘ "Kina-bukatar hutu".
Nan ya Wuce, ya. dauko magungunanta; ya bata.
(juice) ta sha, sannan ya; bata magani, ya 'sa ta
a gaba yana mata murmushi tare da shafa kanta
yana kara fada mata irin Kaunar da yake mata,
hade‘da kalamai masu kwantar da hankali da
karfafa mata.- gwiwa har bacci‘ya soma
daukanta. Ta bude ido' kadan' tana kallonsa-
dishi-dishi » saboda . magun'gunan' da tasha,
masu. Karfi ne, Cikin muryar bacCi ta ce
,"'Kanina,. a duk ' lokacin da. na ga wannan
fuskar taka da wannan murmushin naka,nakan
manta ‘dukkan‘Wani Bacin‘ ,-rai" da‘ KunCin
rayuwa. Murmushiin ka ka‘dai, ‘ya ishe ni~
dukkan tsawon‘ .rayuwa-(you are' the best
husband 'ever)"-
’ Haka ta. dinga-surutai shi kuma yana
Bimin Gayu-3/////Sa'adatu waziri gombe kallonta
yana mata murmushin da take so din har bacci
mai nauyin gaske ya dauke ta Ya lullube ta, ya
mike yana kaiwa da kawowa, damuwar sa da
kuncin sa suka dawo masa sabo, ya rasa me ke
masa dadi Kowanne motsi ita yake ji da gani, tare
da‘ Kaunar sonta mai zafin gaske ke kona masa
ilahirin jikinsa da zuciyarsa.. ,
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Deeda ta yi
aure, matar wani Ce amma na kasa cire ta a
zuciya ta, sai ma abinda ya karu
"Ibrahim, me ke damun ka? Deeda matar Sabeer
ce. kanin ka, dan karamin kanin ka da ka raina
kamar danka, cikin so da Kauna tare da'
shakuwa, kanin matar ka', wacce ta baka dukkan
wani Kauna da kulawa lokacin da ba ka da me
maka duk da Karancin shekarun ta. Tun kuna
yara ta koyi halin girma, saboda maraici. Duk
yarintarta ta kare a kula da kai, a lokacin da ita
kanta take bukatar a kula da ita. kafin mahaifiyar
Birnin Gayu-3 ’ Sa’adatu Waziri Gombe Sabeer
tazo ta'bamu-soyayyar uwa, tamkar ita ta haife
mu". . v ‘ ‘
"Yayata tayi. 'fada da 'yan uwanta, ta -- samu
saBani da:mahaifinta‘saboda ta ce zata aure ni,
duk da nima ina son Farida, don-ta girme ni
da'shekara uku, baitaBa damuna ko >‘rage min
soyayyar ta a zuciyata ba. Ina son ta, ina kaunar
ta, _'ina girmama ta da daraja ta.. Bani 'da niyyar
‘sOn wata ko hada ta da wata a rayuwa ta, '
Deeda ta shi'go rayuwa ta lokacin da ban zataba
balle tsammani, kafin in ankara ta yiwa zuciya ta
illah. Wani irin abu nake ji game da ita, wani abu
da ban 'taBa jin irinsa ba, wani abuda ke kokarin
fin karfina.
“ Ta zama mallakin Sabeer, amma ba abinda- ya
'canja, kunyar .kallon kaina nake balle Sabeer,
ballantana kuma Farida. Nauyin alkhairin su
agare ni, da kyautatawar sugare ni, ya'ci in
sadaukar da irin Deeda k0 fiye.
Ya ‘Allah Ka taimake .ni. Allah Ka
Bimin Gayu-3---sa’adatu Waziri Gombe bani ikon
aiwatar da, abinda yake dai dai", - Nan kuma
ciwon Farida ya- fado masa da kuma yadda
rayuwar Sabeer da Deeda. zata kasance. Tuni'
ya. ji: ya kuma rikicewa komai ya kwaBe‘masa
ya, rasa . mafita: wannan halin
. ' ' Yaji‘ana sallah “a ‘masallaci, .hakan yasa‘ya
shiga~bayi. yayi alWala yawuce masallaci. -' ‘ -_
' f
.Kwance yake .cikin ,jin «'dadi. _da kwanciyar
hankali, da. alama‘ya‘ yi bacci mai dadin
gaske‘wanda ya jima bai yi. irinsa ba, hankalin
'Sa a kWance', zuciyarsa" cike da tsantsar‘farin
ciki da tsana’nin’ son Deeda‘ da ke ratsa‘
dukkan.ilahirin jikinSa, 'yana ratsa shi tare da
saukar masa da. wanj irin ni'ima' da niShadi a
tare dajin'dadi.-mara misaltuwa.
A hankali ya bude idanuwan sa'dake cike .da.
bacci; .fuskar sa kunshe da murmushi, ya kai
hannun. sa do Shafar
Bimin Gayu-3,,,,,, Sa’adatu Waziri Gombe Deeda
tareda bude idanuwansa,don kallon ta, amma sai
ya ji wayam Hakan yasa ‘ya mike da sauri tare:
da, baza ido yana' neman' ta, Nan'ya tSai da
idOn saf tare da tunanin sa cewa yayi qila tana
bayi, saboda' jin“ da yayi ana sallah 'Ya mike da-
sauri', 'Yayi'lattin zuwa sallah-har'an kusa
idarWa; ya akai yi Deeda bata tashe ni ba?" ' . '
Ya' baWa' kansa 'amsa, _"qila itama lattin'tayi". ‘
ya Fita ya ya'nufi dakin da aka ware nasa,don a
dakin-Deeda suka» kwana, Tunanin da ya yi tana
(toilet) yasa shima ya' nufi’(toilet)) din dakinsa,
'ya yi alwala cikin hanzari, ammakafin ya foto ya
ji har anyi~ sallama, don 'haka yayi'sallah; a
dakinsa' kawai.‘ " ‘Bayan ya‘. idar ya fita zuCiyar
sa cike‘ :da nishadi,; tare da "dokin son ganin
Deeda, wanda ba. tare suka kwana ba.‘ Shi dai
yafi Son ya yita ganin Deeda, kuma
Birnin GaYu'3,,,,, sa,adatu waziri gombe yana
manne da ita a kowanne lokaci Wannan Shi ne
abinda yafu masa kOmai dad1 a raYUWarsa
Yana shiga ya tarar da dakin Yadda ya barshi,
hakan yasa yaji.hankalin sa ya soma tashi, ba
Deeda a dakin ba alamar ta.
Bayin ya nufa kai. tsaye ya .bude, wayam, kuma
ba‘wani alama na anyi amfani da (toilet) din,
komai a bushe.
Zuciyar sa ya ji ta harba, ya fito dan ya gama
duba sama kaf'ba ita babu alamar ta. Nan 'ya
sauko qasa, nan. ma ya gama binci‘ken-sa,’duk
wasu falo, kicin; dakuna‘da (toilet). na gidan
zuwa harabar (area) dinsu, amma'batanan,
hankalin sa yayi mummunan tashi.‘
"Deeda.Ya Shiga Kwala mata kira da karfinsa,
kuma‘a rude.'
Ya sake komawa saman dakin ta;
Bimin Gayu-3 ,,,,Sa’adatu Waziri Gombe
"Deeda, ki fito, please in ma wasa 'ne bana so,
ki‘fito in ganki. Na san kin Buya ne don ki ga ya
zan yi? Na san dai yanzu kinga yadda na dawo,
'na birkice a cikin kankanin lokaci. Kin 'san.
Sabeer bai da wata ’ farin ciki da kwanciyar
hankali in ba ke, please Deeda ki fito,‘ na san
wasa ki ke".
. Tuni idanun sa suka kada sukai jawur,‘ abinka
da‘farin mutum, farin ma Kal, hakan ya sa fuskar
ta rine tai ja sbd tashin‘hankali.
Ganin cewa da gaske Deeda ba ta dakin 'ya_ sa
ya shiga neman Wayar sa, ya sake“ saukoWa
falon kasa, ya shiga laluben waya‘ da bai san ma
inda take ba. 'A nan ya ci'karo .da' Wata farar
takarda' Wanda ta dau hankalin sa akan table.
Nan yasa hannu ya dauka.
End Ads