‘ ’
SABEER;
Ya ga an rubuta da manyan harufa, hakan yasa
ya ji bugun zuciyar‘ ‘sa »ta tsananta; ya kasa
budewa._
‘Ba k0 shakka ya gane rubutun Deeda
‘ "Me hakan yake nufin" ' Ya fada 'a tsorace. '"Ba
dai Deeda..’." Sai kuma ya ‘yi shieu A'a; ba
abinda nake tunani bane..;Nasan Deeda bata bar
gidannan ba - Haka‘ ya sa wa takardar‘ido ya
kasa bude ta, saboda tsabar tSananin fa'rgabar
me ; zai tarar a_ ciki? Daga karShe dai ba shi DA
zabi sai ya bude don' sanin abinda Deeda take
nufi. SABEER ' ' Dak da‘na san zaiyi wuya ka
fabimci" abinda zan fada maka‘, amma zan fada
maka ko’AIIah Zai-sa watarana ka fahimta.
Sabeez; -nabar BIRnin GAyu ba duniyata bace, ba
rayuwar' BIRNIN GA k0 daya a tsarina zanje na
nemi dai dai da, tsarin rayuwata.‘ "
Ina so ka zauna ka daure kayi dogon nazari da
tunani' akan Deeda, "Wato Shin son Deeda kake?
Shin Deeda abar sonka ce? Abar "faunar ka ce?
K0 dai Deeda Wata rigimarkace da fitinar ka,
wacce kuka saba a ko wane lokaci? ‘
In har Deeda fitinar kace. Wanda in kaso rigima
sai ka same ta kamar yadda ka saba samun duk
ibinda ka so 'a rayuwarka sai ka Samu, ‘kai ba
zaka yarda da‘cewa akwai abunda zaka nema ka
rasa a rayu warkaba, to wannan saidai kayi
haquri sannan inason idan ka rubuta takartar
sakina kakaima kakata ita tasan inda zata
sameni
wasiqar Nada yawa karmu bata lokaci ,Da kyar ya
iya‘ kai Rarshen wasikar, hankalin sa ya yi
tsana'nin tashi, rudani. tare . da tsoro da wani
irin firgita‘ ya. bayyana» a fuskar sa,; idanun sa-
Suka‘ kada. :Ya yi iya kokarin sa. ya
.zubda'haWaye ya gagara. Zuciyar tasa ~ta
dinga masa Zafl da Wani irin zogi. ' " '
Lokaci _ na_ farko. kenan da ya taBa tsintar
kansa a wannan yanayi na‘tsanani' da
tashin‘hankali a Wurin sa.
‘ 'Wani ' irin ‘ bikin ciki ya lulluBe‘ shi, wai duk
’irin tsananin' son 'da yake .yiwa‘ Deeda tace wai
ba so bane? - ' .
"Deeda ba ta San meye so ba, bata san me
nakeji.
'A~lokacin ya samu wasu hawaye masu zafin
gaske'suka' zubo masa.‘ '. "
"Deeda baki san abinda nake ’ji game
da ke me‘tsanan'i ‘da‘ ‘zurfiba bare, ki san-
abinda nake ji game da ke
da zafi bane. A halin' yanzu, ciwon abinda nake ji
na tafiyar'ki zai iya' kashe ni in naci gaba da jin
haka. Ba zan iya jurewa‘ ba".;
"ba dai Deeda ta tafl inda ba zan sake ganin ta
ba?" . d
Wannan tunanin' ya Kara furgita shi da tsorata
shi, saboda shi' a- wannan _lokaCi ya riga da ya
mayar da' Deeda fayuwar sa, komansa. 'Ji. yake
shi ba zai iya yin komai ba in ba tare da Deeda
.ba,' yana ganin duniyar Sa ta zo karshe. _‘ '
A rude ya fita yana rike da takardar,'- ya fito
daga (area) dinsa ya‘ rasa ma ina-zai yi? Wurin.
mahaifinsa ne k0 yayar sa da Uncle 1b,? Shin wa
yafi biya masa buKatar sa cikin gaggawa a
’tsakanin‘ su? '
A take Kwakwalwar ,sa ta ‘ba shi mahaifin sa,
don haka ya nufi Bangaren sa yana kiran sa
a‘rude ‘da Karfinsa. -
"Daddy! Daddy! Daddy! 1‘"; ‘ '
A dai dai lokacin Ibrahim ya fito daga masallaci‘,
don ya jima yana masallacin yana
karatu; tare da addu'o'i. Ganin' ruWan sama na
shirin Sake Saukowa ya sa ya fito, lokacin ya
hango Sabeer.‘ Tsananin mamaki-ne ya kama
shi. Sabeer- a wannan lokaCin yana Kwalawa“
Daddy kira, lafiya kuwa?" ‘ Binsa ya"yi da sauri,
ya 'jawo'. Shi'. Ganin’sa a rude, kuma‘ a firgi'ce
ya tsorata shi. Sabeer, lafiya? Ka ga wani abu da
ya ,firgita ka ne?" "Uncle Ib Deeda', Deeda...'.'. .
."Me .ya saamu Deedan?" ' 'Kawai' sai ya fashe
masa da kuka: kamar Wani" yaro, ya fada
jikinsa.‘ "Uncle Ib ka taimakeni, Deeda..‘."'. Tuni'.
-_shima Ibrahim din; ya rude, a tunanin isa wani‘
abin ne ya samu'Deedan. Jan shi ya yi,' "zo mu
je, meya samu Deedan?" " ‘ . Da kyar Sabeer din
ya ‘iya miKa masa takardar,‘ ya”. .karBa 'da
,sauri ‘ ‘ya fara
karantawa,
Hankalin ,sa 'shima ya tashi matuka, bai taBa
zaton k0 tunanin'Deeda za ta iya guduwa ba. '
Shin rashin son da‘ take 'yiwa , Sabeer har yayi
tsananihaka? Shin ta yaya zan’ soma taron
‘wannan sabuwar matsalar?. Tabbas komai zai
rushe, tafiyar Deeda zai ruSa duk ginin da suka
jima suna yi. ’
"Ba zai yiwu ba
Ya fada a 'ransa. ,
. .. "Ya zama dole in nutsu in san 'hanyar' da
zanbi da Sabeer, 'yanzu ,za'i iya ta da hankalin
kowa a BIRNIN ‘ .GAYU, 'musamman Daddy da
Farida. Zai daga hankalin: koWa, ba BIRNIN
GAYU‘ kadai ba, ba mutanen gaei 'da hukuma
kadai ba, har Deeda da mahaifinta da mutanen
Kauyen su sai ya musu rashin mutunci, wanda
hakan ba zai musu kyauba". .
Tashin hankalin da Ibrahim ya 'hango “ ya
matukar firgita -shi,' ya .zama’ dole ya
nutsar ‘da Sabeer kar ma mahaifinsa'ya kai ga
jin abinda yafaru
Cikin dabara da wayo ya ja shi zuwa nasu
'Bangaren, ya ’ ja shi inda Farida ba za ta ji shi
ba, ya rufe kofar yaddah, ya tabbatar da ba mai
jinsu yayin da Sabeer' ya birkice masa. K0 su fita
neman Deeda, k0 su je su fadawa Daddy ya
sanar da :hukuma su fara neman ta.
Ba yadda Ibrahim bai' yi da shi ba ya nutsu‘ ya
saurare shi ya Ki, yace sam shi kawai a fita a
tafi. Ya dinga murda Kofar yana buga' ta, yana
masa bori kamar wani yaeo dan yaye. Sai da
Ibrahim din ya daka masa tsawa tare da jijjiga
shi,,sannan ya yi shiru. Fuskanan tayi jawur,
idanun sa sun kumbura. ' ' ' . ,
Ibrahim ya kalle shi ,da' kyau, kansa sunkuye,duk
ya yi kalar tausayi da wahala, ga Kunci da wani
irin shaukin‘ son Deeda a tattare da shi.
Tausayin sa ya ji sosai, ya ce
"Haba Sabeer, dubi yadda‘ ka ‘mai da ka-
ka,"akan me? mace?_Akan Deed: wacce ba ta'
sonka? Wacce bata damu da Santa ba?" ‘
., 'Hakan' ya sa'Sabeer ya dago kai'_ya kalle Shi
da manyan idanunsa da suka' rine;
Ibrahim ya ce "Kwarai,‘kalle ni‘ da kyau,‘ Deeda
ba ta ma san kana son ta ba.: Ka karanta
wasiqar ta, 'amma da Alama ba ka fahimci‘me
take nufi ba. Me ta ce maka? Ba son'Deeda kake
ba,. Wannan- ba so bane, fahimtar kace,
rigimarka ‘ce, kusancin ce; abotar
kuce’ .yasa'kayi tunanin kana sonta., -
Sabeer,,in har wacce kake so, so na hauka, "na
fltar hankali.bazaka ka iya tabbatar mata kana
son taba, in har son da kake matar-bai kai ‘
wanda .zai tabbatar mata kana Sonta’ba,“
maganar itama ta so 'ka har'kuyi' rayuwar aure
ai" bai taso ‘ba‘
‘ In har Deeda ba tasan kana son ta ba, ba ta
yarda ma sonta kake' ba, to’ ba. ka da
(right) akan‘ Deeda. Baka da Wata dama'akan ta
da har za 'ka 'zo-ka‘daga mana‘hankali,’ baka
da damar 'dagawa kowa hankali akan
(failure) :dinka._
Wannan‘ rashin nasarar naka ne don haka ka
dagawa kanka hankali ba Daddy ko ni; k0 Sister
ba. Idan ka ci gaba da haka ka zama mai son
kai, kuma mai son kai ba zai taBa nasara» ba a
duk inda yake. ‘ _.
Sabeer, ka_ fadi a matsayin 'ka- na namiji, da
'kuma matsayin ka na- miji- (you failed as a
man; you failed as a husband); don .haka
baka' .da damar dagawa k0wa hankali".
.Sabeer ransa yar yi masa zaf1, wani bakin iciki
yaji ya ‘tokare masa kirji akan Wanda da ya‘ke
Cikin zafin 'zuciya yace Unclle Ib, Kazafin da za
‘ka 'min kenan? Me kalamanka suke nufl?"
Ibrahim ‘yace, "Ba 'kalamai na bane,’ ina fassara
maka abin'da ke cikin wasikar Deeda
menene, wanda kai karantawa kawai ka yi, ba ka
fahimci wasikar karba". " Sabeer ya nuna shi da
yatsa, ya ce.’ "Ya ishe ka Uncle Ib, ‘Wannan
Kaskanci da wulakancin da ka min yanzu ba
zan“ .iya jura ba, in ka sake “zan, manta
dangantakar da ke tsakaninmu. Abinda nake ji
game da. Deeda a 'cikin 'zuciya ta, Kwakwalwa
ta da dukkan ilahirin jikina, idan ba. so bane,
to.wani_abu ne wanda ya‘ girmi ’so, ya kuma
fishi matsayi. Abinda nake ji game da Deeda wani
abu ne da kai k0. wani mahaluki bai taBa jin
irinsa game da wani' ko wata a duniyar nan ba,
don haka’ kar ka‘ Kara Karyata min (feelings)
dina, soyayyata ta gaskiya ce, kar ka sake
KoKarin (convincing) dina akan cewa soyayyata
.ba gaskiya bace". ' . Ibrahim ya yi murmushi‘, ya
ce. ‘ "Sabeer kenan, ni da kai mu ka San haka,
.muka'san cewa 'soyayyar ka ,gaskiya ce. Sai dai
wacce ka ke yiwa ba ta san kanayiba ba,
ah shared a profile .
birnin. gayu
chapter16
saboda bata taBa daukan ka (serious) ba, duk
‘wani abinda za ka 'yi ta dauke shi a matsayin
yarinta, tana ganin ka yaro, ba ka san ciwon kan
ka ba, balle ka san me kake so.
Sabeer, gaskiya daci gare ta, amma ya zama dole
in fada maka. Duk da ka girma, amma sam kaki
ka girma din. A tunani na yanzu matsayin ka ya
wuce a nema maka abu k0 ai maka abu ka ci. Ka
wuce lokacin da Daddy, ni k0 Sister za mu maka
abu, lokaci ne da 'za kai wa kan ka abu, mu dai
sai dai mu ba ka- shawara, in .kuma kayi ba dai
dai ba mu gyara maka. '
Amma har yaushe Sabeer za mu dinga maka
komai? K0 kana tunanin za , mu tabbata da kai?
Rayuwar nan ba ta da tabbas, komai na iya
faruwa.
Ka godewa Allah kana da gata, iyaye, 'yan uwa,
wanda suke tare da kai, za su sa ka a hanya in
ka karkace. Akwai dubbai irin ka a duniya da ba
su kai ka shekaru ba, amma sun dauki nauyin
iyayensu da' kannen, su.
Sabeer, lokaci yayi da za ka'“san ciwon kanka in
har" kana ,so ka Samu 'yadda kake 'so a rayuwa,
in ba ka _so.abinda ya faru
da kai ya sake faruwa da kai me ka ke
tsammani? Ba Deeda kadai ba, akwai-macen 'da
'ta san ciwon kanta,. ta San me take, ta‘
. yarda da'zama da kai?
. ' Ka taf1 gun Daddy,» in kana son abu'ba’: ka
iya samawa kan .ka, ‘in .mats'ala k0 Wata
’damuwa ta ta‘so maka ba ,ka iya magance' ta,‘
ba kasan 'me’za ka‘ yiba, ,ba .ka da wata'
dabara, ba tunani?‘
‘."Sabeer,-namijin musamman a gidansa'
Shugaba ne, haka kowacce mace za .tai fatan
danta ya gaji ubansa, ya yi' hali irin na
mahaifinsa; ya ,zama gwani (rolemodel) na
'ya'yansa. Ka gaya min Sabeer wani ‘halaye ne
daga cikin halayen ka; matar ka za ta so tayi
(Alfahari da shi,. 'har ta‘ soka zama uban
yayanta?
. Sabeer, ya zama ,dole mu dinga yiwa kanmu -
‘tambaya, muta fadawa. kanmu
gaskiya"- ‘ ’ Tuni jikin Sabeer ya yi sanyi, kansa
sunkuye sai hawaye yake . Tabbas bai taBa jin
kasaWar sa ba tunda yake a rayuwa sai yau.
Ibrahim ya tausaya masa matuka, haka nan ya ji
dadin nasarar da yayi akan Sabeer.
- Ya matso' gabansa, ya. tallafi fuskar sa suka
hada ido, sai ya fashe da kuka, ya fada jikinsa.
"(Uncle Ib, I am sorry) a 'shirye nake da na dau
duk wani . gyara, ba zan sake fitinar Daddy k0 ”
Sister ba, ba zan sake dagawa kowa hankali ba.
Ka fada min Uncle Ib ya zanyi? Ina son zama irin
mijin da Deeda ke so, ina son zama irin'ka,
saboda Deeda na sonka. inason son zama irin
mijin da Deeda za tai, alfahari da shi, haka ina'
son 2ama (rolemodel) na 'ya'yana. ‘
Uncle lb, ka yafe min, na fitine ku da yawa, yanzu
ka fadamin ya zan yi? Duk abinda kace zan yi".
Ibrahim ya yi murmushi, yace
"Na‘ji dadi da ka fahimce ni, zan baka shawara, in
sa ka a hanya, amma sauran aikin naka'ne. '
- Kagana farko ya zama dole .ka kare mutuncin
Deeda a matsayin ta na matarka. sannan
mutuncin ta naka ne. A yanzukar ma ka bari
Daddy ko Sister su ji ta gudu balle mutuncinta da
kimar ta ya ragu a idonsu balle~har_ ‘su dora
mata wani‘ 'wahala‘ da damuWa Ka san~ Daddy
’zai~iya komai akan ka, wanda a garin haka zai
Batawa Deeda,’ ita kuma za ta dora lafin akan
ka. Kaga‘hakan zai sa ta' Kara'tsanarka, tare da
niSanta' kanta da kai.Maimakon haka, kayi
abinda zai kawo kusanci tsakanin ku".
.Lokacin Sabeer yadago kai ya kalleahi
Me zan'yi Uncle Ib?" ' - .Ibrahim din ya gyara
zama, ya- kalleshi', ,yace' "Deeda matar ka ce,'
don haka ka' bita inda ta ce duniyarta‘ce 'ka je
ka nuna mata
ba wani bambanci tsakanin duniyar ta da' naka,
ka nuna mata duniyar ku daya, rayuwar ku daya,
ka kuma tabbatar mata da cewa son deeda ba
rigima ba ce k0 fitinar Sabeer. Son ta so ne na
hakika, so‘ na gaskiya, wanda za ka‘ iya yin
'komai kuma za 'ka jure komai muddin bai
saBawa shari'a ba. Duk Wahala, duk Kunci, duk
Bacin rai, KiShi, da yinwa ruwa da iska, zafl da'
sanyi duk za ka jure. Ina fatan kana gane Hausa
a dundule da nake maka?"
Sabeer ya girgiza kai, ya ce. - '
"Ina fahimta, kuma ina hango abinda ka ke hango
min". ’
Ibrahim—ya shafa kansa, ya ce
"(Good my smart brother)". Yana murmushi.
Ya ce, "Na san za ka iya, za ka yi abinda ya f1
haka. Ni" kawai na nuna ‘maka abinda za 'ka yi
ne, sauran dabara ya rage naka. ‘
Sannan abu na karshe Sabeer. kar ka
taba roKon so_(nevcr beg for love). Idan ka
tabbatar mata da soyayyar ka sai ka sa mata na
ka soyayyar (make her fall for you); ka kasance
ka karanci tunaninta yanayin ta da yadda take
komai, zai zo maka da sauKi
‘ Sannan hakuri, juriya. Idan ka yi Wannan nasara
tana tare da‘ kai da yardar Allah. Sauran ka yi
addu'a ka barwa Allah".
"Nagode Uncle 1b, zan shiga ciki in cewa Daddy
zamu yi taflya; ba zan -nuna-_ masa Deeda ta
gudu 'ba, sai in xo in shirya‘in tafi
‘ Zan tafi neman Dceda, zan tafi Kauyen su, k0 a
kango take zama zan bi ta mu zauna tare". ,
_ Yana gama fadi ya mike, Ibrahim ya bude masa
kofa ya fita, ya bi shi da kallon tausayi. _
("Allah-Sarki Sabeer. dama, ta ya zaka iya
rayuwa‘a Kauyen su Deeda? Yaron da zaman
Nigeria kanta'. ke masa wahala yana cikin
babban gida 'na ' jin dadin 'rayuwasa
amma ya'na mitar zafi da wahala, ina ga , zaman
kauye? Allah ba da sa'a Sabeer, zan yi ta maka
addu'a". -
Ya mike kan doguwar kujera; tunanin Deedan da
tsananin sonta ya dinga bijiro mishi. Sassanyar
muryar ta da fuskar ta mai cike da kwarjini da
annuri', tare da murmushin ta mai tafiya da
dukkan wani damuwar sa, sannan da Sanyin hali
irin nata.
."Deeda, ya zama dole ki manta Ibrahim, saboda
kina da masoyi wanda ya f1 Ibrahim son ki, haka
Ibrahim ba shi da filin da zai iya ba ki a gidan sa
da rayuwar sa. Filin da zan iya baki a zuciya ta
ne, sai dai zuciya ta kadai bai isa ba, zuciya ta
kadai (is not enough)"
Haka ya kwanta a wurin, idon sa rufe, tunani kala
—kala aransa. '
A ' Kai tsaye Sabeer ya wuce Bangaren su, gaba
daya jikin sa a mace, haka zuciyar
sa cike da kuncin rashin Deeda‘. Haka- nan ya
tsinci kansa cikin kadaici da tsananin kewa.
‘ A tsakiyar falon ya zauna ya ’hada kai. da
gwiWa, duniyar tai masa - zafi, maganganun
Ibrahim ke yawo“a kunnen sa.. Hakan ya sa ya-
ji yana son yin kuka, sai dai bai bari hawayen
sunzubo ba ya ‘yi kokarin” tsai 'dasu, ya mike 'ya
nufi bayi don-yin wanka, ya sakarwa kan sa
shawa.’ A lokacin' ya‘ samu damar sakin
hawayen sa,'ya fashe‘ da wani irin kukan takaici
da Karfinsa. Ya yi kukan samai isar sa,.Sannan
ya fito’ya hau shirya kayan sa cikin wani dan
madaidaicin jaka'; . '
Duk inda ya'motsa 'Deeda yake ji ‘a ransa a '
zUciyar sa da Kwakwalwar sa,’ tunaninn ta‘ya
hana shi sakat,_ ita kawai yake jida gani, haka
nan'ita yake? son gani, da ita 'kadai yake son ya
kasance Hakan ya bashi Karfin gwiwar
taf1ya’nem0 ta duk inda ta ishiga, haka nan
inbazata' ta iya biyo shi BIRNIN .GA'YU ba._. shi
zai bita duk inda
take ya zauna da ita ya rayu da ita a k0wane irin
hali,
’Da- .wannan tunani» ya 'gama shirya ‘kayan 'sa,
ya. .dauki duk Wani abu da-yasan zaii masa;
amfani, ya nufi motar ya‘ zubasu, ya dawo ya
shirya tsab, sannan‘ ya nufl Bangaren mahaifinsa.
Kai tsaye ya wuce' dakin bacin sa, nan kuwa ya
same‘shi yana bacci. Nan ya ‘tsaya yana kallon
sa, ya' rasa .abin yi, Shin ya tashe 'shi k0 a'a?
Anya'zai iya .tafia‘ bai yiwa mahaifin sa ‘sallama
ba .ya yi dai dai kuwa? Ba zai, iya' taflya bai
masa sallama ba, hakaba zai iya 'tashin saba, ya
nemi kujera' ya ’zauna‘ yana jiran tashin sa.
Zaman ida 'yayi‘ shiru yana tunanin Deéda da
kewar ta na shigar' sa, nan da nan. idanun
sa' .suka .ciko duk-lokacin da yake tunanin ta
sonta » na matsa masa, sai ya ji' yana .sOn yin
kuka. Nan. ya mike da sauri dOn ba ya Son yin-
kuka’ a gaban mahaifinsa
Her ya juya zai tafl',"sai .kuma ya sake
jUYOWa yayi ya tsaya yana kallon sa.A lokacin
Daddy ya bude ido, ganin Sabeer .a tsayge ” ya
bashi mamaki, amma sai ya y1 dariya Ya taShi
gami da ‘sa glass dinsa, ya zauna tare da jingina
a jikin gadon, ya ce
"Sabeer, kaine da safen nan?"
Ya fada yana ‘murmushi, fuskar‘ sa cike da
faraa'a tare da jin dadin ganin dan nasa. .
Nan Sabeer din ya matsa gabansa ya zauna,
haka kawai ya ji yana jin nauyin mahaifin nasa.
Ya dan sunkuyar da kai tare da fadin.
"Daddy, ina kwana?"
' Daddyn. ya jawo hannun sa yana murmushi, ya
ce
"Laflya Sabeer...". Tare da fad‘m.
"Lallai na yarda aure mai gyara mutum, mai
kuma mai da yaro babba. Yau
na ga Sabecr dina ya girma, yau na ga wani
nutsuwa da girma a tare da kai. ALHAMDU
LILLAH da samun abokiyar rayuwa irin
Deeda.Sabeer ,kayi dace kwarai, ka rike. yarinyar
nan amana,'kuma hannu‘bibbiyu‘. kullum' 'ina‘
maka‘fata da addu'ar samun kyakkyawar rayuwar
aure, ba .na fatan -_rayuwar ka ta Zama irin
nawa, me. cik’ da ‘keWa, rudani da rashin ‘
nutsuwa da kwanciyar hankali.‘ Ina maka ‘_
addu'an rayuwar 'aurenka ta cika da farin ciki, '
ka rayu da iyalin ka cikin farin ciki da kaunar
juna. Yau na ga alamar cikar burina a safiyar
auren ka; yau Sabéer dina ya riga Daddyn sa
tashi,‘ya.shirya‘tsab, ga wani sabon nutsuwa. a
tare da kai. YarOna ya Zama (serious) ya girma,
ba - sauran yarinta, ba fitina, ba rigima. .Zan ci
‘gaba da muku addu'a Allah ya barku- ,tare da
Deeda har iya qarshen rayuwarku " Ina ga lokaci
Yayi 'da-'2an bar“ ‘maka‘ komai 'kai da‘yan
uWanka, inada‘ tabbacin kai da Ibrahim kun isa".
Tunda'. Daddyn 'ya‘ soma magana kan Sabeer'
na sunkuye', Wani' irin rudani, da
baqon yanayi ya dinga ji a'jikinsa'da- zuciyar sa,
haka wani irin tsoro ya jii'Yana shigarsa. ‘ _Ya’
dinga jin wasu‘ 'irin bakin abUbuwa a jikin sa da
zuciyar sa wanda bai taBa jin irin su ba. .Haka
kawai‘ya ji‘ wani irin Kaunar mahaifin sa da
tausayin sa tare da fargaban kar‘ mahaifin sa ya
gane Deedan guduwa' tayi.' Nan ya yi qarfin hali
ya dago kai, ya yi murmushi ya ce "Daddy na
gode da addu'o'in ka,~ da kaunar ka gare ni,
Allah Ya saka maka da gidan, Aljannah. Kafin
yanzu ban taba gane muhimmancin ,ka da irin
Kaunar da kake 'min ba ‘sai yanzu. Daddy,-
(please) ka yafe min duk abinda na maka a
rayuwa na Bacin rai, da fatan ‘za ka sa min
albarka a rayuwa ta,‘ ba zan sake duk abinda ba
ka so ba ina bukatar addu'ar ka fiye da komai".”
‘ ‘ Ya, kwanta a~jikin mahaifin nasa gami da
fadin. _. - . " "Daddy ka yafe min".
Daddyn ya yi dariyar jin dadi ya ce
"Sabeer na yafe maka, kuma zan ci gaba da
maka