ba.
Tashi yayi ya‘ fita; ya-nufi falOn sa, . ya kife kai,
komai' ya masa zafi, ya rasa me 'ke masa dadi,
Wani irin 'radadin SOnta_ ya ji tare da jin takaicin
yadda abubuwa ke tafiya tSakanin sa da Farida.
Nan ya zaro 'waya ya budo hotonta yana kallo,»
Wanda ‘kullum ‘a "nan yake' samun Karfin
'zuciya da 'sanyin rai yana samun duk wani
(comfort)‘a hoton. .
. Kallon ta. yake yana jin sanyi‘ da ‘
saukin zuciyar .Sa,_ 'a _dai . dai :Wannan-
lokacin . Sabeer ya 'shigo da fada da
masifa, a zuciye yace
"Na ji me ka'je kana cewa, Sister ta fada min
kana son raba 'ni da Deeda ko? Kana son raba ni
da mata ta, to ba ka isa ba. Na san‘ dama duk
munafurCin ka ne, ka sa jikinta ya dawo haka
don ka cuce ni ka raba. mu. To bari in fada
maka, ba wanda ya isa ya' raba ni da‘ Deeda sai
Allah, da‘ga kai ‘ har sauran likitocin makaryata
'yan "uwanka ba- ku isa ba. Dama a can na" san
kana son rabani da Deedana, kana auren‘ Sister
amma. ka Sawa mata ta ido. T0” bari in fada’
maka, Deeda‘taWa ce, (she is not urs)".
"Sabeer
Ibrahim ya fada cikin tsawa tare nuna shi da
yatsa, ya ce.
"Ya ishe ka (enough of your accusation). Ina iya
dukkan kokarina akan-ka amma ba ka gani,
Deeda matar‘ kace, kayi alkawarin zama da ita,
amma
me kayi yanxu? Gudun ta kake, - maimakon ka
zauna ka néma .muku ’ mafita Sai ka Kara;
lalata» alamarin, ka Kara mana wahala. da‘tashin
’ hankali. In kai' ‘ mijinta ba. ka‘ damu da neman
lafiyar taba, ya zama, dole ni in nema mata. In
har ka manta da alqaWarinka akan deeda ni ban
manta ba, zan taimaki' Deeda 'iya karfina,‘ kana
jina ko? Ka je kai duk abinda zakayi, ka fadi‘ duk
abinda.‘ zaka fadi
MikeWa yayi zai dita'Wayar sa 'ta fadi" wanda
yaja’hankalin' ‘Farida da sabeer din 'faduwar da
wayar tayi haske ya bayyana saiga kyakkyawan
hoton deeda baro baro a fuskar wayar (screen)
Dam!‘ Gaban sa ya buga ‘da qarfl, lokaci na
fark0 .kenan da ya ‘tsinci kansa 'cikin
mummunan- fargaba“ ‘ da matsananciyar kunya.
Sabeer yasa. hannu. ya'dauki Wayar. cikin zafin
zuCiya DA bacin rai ya ce
wohoho rikita rikita
akwai wasu report na document DA nake aiki
akansu kuma ran Monday ake buqatansu wlh
shiyasa vanajin Zan Iya muku alqawarin yin post
gobe Amman me I promise idan na kammala DA
wuri the did will done trust mered a profile .
birnin gayu
chapter28.
yanxu kuma me zakace Allah ya kamaka KO
yanxu dinma sharrin nake maka
me hoton matata yake a wayarka ?Ina ka samu
hoton deeda?Dama amanata kukeci deeda ce ta
vaka hotonta shine kuke neman haukatani don in
rabu DA ita ka aureta?sister kinga mijinki KO?so
yake ya haukatani ke kuma ya kasheki DA
(cancer) donya auri deeda sabeer Ibrahim ya fada
cikin qunar zuci nasan na maka laifi aje hoton
matarka a wayata Wanda son zuciya ya jawomin
Amman deeda bata DA masaniya sannan karka
kuskura ka doramin sharri kamin qazafi ta yaya
na haukataka ?ta yaya Zan kashe Farida?
matatace Ina son ta,,,,,,,,
karya kake baka sonta sabeer ya fada a haukace
yayinda ya chapko wuyan Ibrahim
yau sai naga bayanka tuni ya haukace musu a
wurin Farida tasa wani ihu tare DA janye sabeer
ta fashe DA kuka ya isheku haka ya isa tasa kuka
DA karfinta
deeda dake tsaye daga ciki ta sunkuya ta Kama
Kai tana kukan baqin ciki
shi kenan deeda kin hada fada kin raba mata DA
mini kin hada yaya DA qani fada tasa kuka mai
qarfin gaske saber ya zanyi na fada maka bani
DA wata alaqa DA Ibrahim saina mutunci nasan
cewa DA naso Ibrahim Amman daga baya komai
ya canja Kai nakeso bayan Kai bazan Iya sake
rayuwa DA wani namiji ba idan har inada allergy
dakai na yarda na amince in zauna in mutu a
gidanka inhar zaka jure ganina a mummunan
surata saidai bazanso Inga ka haukaceba
sabodaniba Zan fita daga rayuwarku ya zama
dole inbar birnin gayu ta fashe DA kuka tana
kimtsa jikinta
taji wani irin kunar zuciya Mai hade DA amai
yaxo mata DA qarfi ta rinqa sheqa amai cikin
wahala gaba Daya taji qarfinta ya qare Amman
bata FASA niyyarta na tafiya ba a hankali ta
lallaba tabi ta dayar qofar ta fice tana kuka
batasan inda zataba batasan Ina ta nufaba
wayyo Inna Allah yajiqanki DA Rahma Inna yau
dunya taimin zafi ya Allah ka taimakeni innaje
gidan banana dawo Dani zaiyi nan ta samu gindin
wani bishiya ta zauna tayi kuka har taji ba dadi
a BIRNIN GAYU kuwa fada ya
kaure .lokacin ‘da Ibrahim'ya' yi kokarin. taBa
Farida «don ya lallashé; ta; ya kuma‘ ‘mata‘
bayani, don-ta'fahimce shi,“amma " ‘hakan ‘ bai‘
‘samu ba Don' kuWa Wannan' karon Farida "ba ta
Saurare shi'b'a, Wani- ‘ mugun', kallo‘ ta masa
cike 'da tsana da“ Bacinrai,tace‘.‘_ ‘
"Ba abinda za ka cemin in saura're' ka,ko
fahimce' ka'.~ Tun tuni. ya kamata
. na fahimci cewa‘yanzu kai ba ka damu da"
. kowa ba sai ‘ Deeda. Ibrahim; ka daina
damuwa ‘dani tunda da Deeda ta Shigo ray'uwar
ka, _ba_.- ka damu 'da rayuwar kowa ba, ba ka
'damu da farin‘~ cikin-kowa ba, ba'ka damu da
lafiyar "
; kowa ba' sai nata. Kanina yana fama da rashin
lafiyar' kwaKwalwa' ba ka. damu da' ' ’ka nema‘
mashi magani k0 biriciken mene' ne ’ba, matar-
ka tana dauke"“ da babban _ ciwo wanda‘ zai
iya' kashe ta (any' . moment) amma ba 'ka
.damu 'ba, sai. Deeda. ce ka dage ka binciko
ciWon ta- da dalili'lin sa, Saboda‘ita kake so, ‘ita
kake; - da gani, ba'ka damu dani da Sabeer ba. :
Ibrahim, ka ci amana, ‘ka Ci amanar yarda, ka ci
— amana ta. Sabeer... Sabeer.,."
Sunansa take ki-ra tana kallOn sa tana hawaye,
maganar' ta carke, 'daga ‘ Karshe ta fadi a sume
awurin
_ A rude suka yi aSibiti' da ita zuwa (emergency),
Sauran likitoci ne, suka rufu ‘ :akan ta ana
Kokarin ceto ran ta,» Saboda ‘ "yadda numfashin
ta ke daukewa Daga ' Sabeer har~ Ibrahim sun
kasa Yin komai, komai 'suna cikin dakin amma
dukkansu ba wanda ya iya mata komai, ' ,
Ibrahim jikinsa’ da hannun sa sUka 'dinga. rawa,
balle Sabeer, da ya kasa zama a dakin, ya fito
yanakaiwa da kawowa, tausayin yayarsa da halin
da’ take ciki ya ‘sa 'shi kifa kai’ a; bango yanata
kuka, ,yayin da yake ganin laifinsa ne ' da“ ya
dagawa Farida hankali.. ~ ‘ ' ‘Ya fashé' ‘da kuka;
"Ya Allah Ka kawo mata 'sauKi daga
wannan‘tsanani da " ta tsinci kanta"a ciki.
Ibrahim; ne ya‘zo yana qokarin' lallashinsa duk.
da yana jin nauyin sa da kunyar‘ abinda ya faru a
tsakanin su-bai Kyale 'Sabeer din ba, Saboda'
yana‘ bukatar‘ . kafadar da ,Zai- kuka, duk da,
shima ya- " . san ‘ yana buKatar ‘ kafadar Sabeer
din” ya fiddah hawaye k0 zai samu‘ ya rage
nauyin zuciyar sa.’ ' " . , Sabeer»-tun yana ture"
shi harya- "hakura ya fada jikinsa ‘Suka rungume
juna‘ _ suna ‘lallashin juna, daga ’bisani 'suka'_
{Nufi masallacin =asibitin,‘ Sukai alwala,.- ~
,suka hau. yin sallar nafila’ don nemawa ‘ Farida '
sauki ' tare da' _’kansu ga ' Ubangiji Allah
Madaukakin sarki; ‘ ' Sunanan. zaune suna
addu'a ‘ wayar Ibrahim _tayi' Kara, yayi saurin
dagawa'
" ganin daga cikin ~asibiti ne. A nan aka fada
masa cewa an fito .da Farida, tana I,c,u Tare
suka _-yi ciki da ‘saurin su, suka samu ta‘na
bacci. Nan Sabeer ya zaUna ya kifa kai a gadon
da-take kwance yana zuba ~ .haWaye, yayin da
yake tunanin Deeda, ~ ‘ .ina take?'A. wanne ha'li
take? Kewarta yakeyi DA dausaya mata ' "Deeda
ki yafe‘min, (I made'our lifes_miserable)NASo
kaina DA yawa
; in bar ba zan iya zama dake a yadda. kike ba
Bani da right) din' cewa. ina s0n ki, Idan har ni
ciwo’ ne ~a gare'ki_ .. ya zama dole in rabu da
ke don'ki 'samu " lafiya, Duk yadda na kai da
sonki . ya Zama dole inrabu dake, koda kuwa' .
mutuwa zanayi don . rashin ,ki"; Hawaye masu
dumi suka dinga fita‘ masa‘. ‘ Haka‘ ne.ya
kasance, da Ibrahim, ya, runtse ido, maganganun
Farida na yawo a",
kunnen sa. Yayata ki yafe min in kina tunanin nafi
damuwa da Deeda akan ku.‘ Na 'san ina kaunar
Deeda, amma bani da niyyar raba ta da Sabeer k0
wata .manufa, ina Kokarin rike amana ne‘ da
alkawarin da na yiwa Inna na. kula da Deeda. Sai
dai hala .na bari kulan da' nake mata ya 'yi yawa
har yasa ki ka soma tunanin ban . damu da kuba
sai ita;.."' Shigowar sauran lilkitocin ya katse ‘
shi Ibrahim ya mike‘ yayin da-Sabeer yasa musu
ido ” yana Sauraron me za su ce? Dr. Nasir ya
kalli Ibrahim ya ce.'.. "’Likita, ya .aka yi ku ka yi
-irin' wannan .sakacin bayan kun. san irin ciwon.
da take famada‘shi .(its very important) , ta
dinga shan magani, _tana'.samun kula na '
musamman? Amma kun' kyale’ta, ba magani, ba
kula. (Stress). ya mata yawa,-
dole jikinta Yayi tsana-ni' now, she .is critical);
Munyi' koKarinmu,~ ~sauran.sai muyi addu‘a mu
‘barwa'Allah"
. " Nan suka qara dubata, sannan suka sa kai
suka fice"Inna illahiwa- inna' ilaihi raji'un, _
Ibrahim “,yake’fadi a" ransa, tare da: kama" "'
hannunta yana hawaye
"(I am sorry) Farida, ki yafemin nayi babban.
kuskuren dabazan taba, yafewa kaina da kaina ba
haka
:.suka.zauna zugum suna jiran tashinta
"tare da; addu'ar ,Allaha Ya bata
Iaflya. _ta fita daga danjar da ta shiga KoWanne
(second) da minti dana Sanin.
'abinda sukayi yana cinsu.
‘ ,.'_'Deeda zauné a gindin bishiya tana ta Zabga
kuka, “tunani kala Kala a ranta ga ‘dare ya .sako
kai, -_tSoro DA fargaba ya
dinga shigarta,tunanin inna da’keWarta. ya din ga
‘ Shigar? ta ta“ rasa: abinyi “Tana- cikin Wannan
hali ‘ta‘ji’an dafa ta, ta dago~ ' - kai -da ~
‘sauri‘» a- tsorace Wani - ' mahaukaci _ ta gani
‘tsaye yana dariya, da fuskar sa mai ban’sorO
"Me. "kike a gida- na? Ko 'kece mata ta da ta
gudu? Dama‘ na‘: jima‘ ina: nemanki ya Cafko
hannunta ’ ‘ ta Saka‘ "wani irin Kara tare‘ da
kokawar Kwacé hannunta, " wanda ’sanadiyyar
haka ya ji“ mata‘ciwo, ..Da Kyar ta samu ta fisge
hannun ta! ruga ag'uje yana binta, tana‘ gudu
tana ihu, da- ' Kyar' ‘ta samu ta Bace masa ta
’Buya’a bayan. wata _mota;Bayan ya juya_~_ ta?
tsuguna ‘tana haki' tare; da. rushewa, da kUka
.wayyo Allah rayuwa, ina Zan sa ._ kaina?"
nan :ta samu gindin wani shago ta
zauna, ta roke su bata (pure water) ta sha,
sannan ta watsa a fuskar Tana nan‘ aka kira
sallah', jama'a suna wucewa suna kallon ta, '
saboda bakin hanya ne, har masu shagon suka
rufe, aka watse, wuri ya soma duhu da shiru
Hakan yasa 'tsoronta ‘ya qaru, ta miqe tana juye-
juye; tana tunanin‘ abinyi; ‘ ba ta ankara ba ta ci
karo da. mutum, ta- . ‘ ' juyo da sauri tare da
daga kai. TabaWa 'ta . ' gani, tsaye a gabanta,
tayi saurin fadawa ji-kinta, 'ta, .qankame . ta
tana" kuka da ‘ .Karfinta. Tabawa ' ta matukar
tausaya. mata, 'haka ta ji kukanta ya karya mata
,Zuciya, ' itama ta'soma hawaye, ta ce. ’. 'Deeda,
dama‘ da- gaske- kedin ce ' a- wurin nan? 'Dazu
dan wani .maKobCin’ mu‘ ‘ké ce ‘ min "ya .ganki,
da‘ far‘ko ban 'yarda; ba, amma ganin yadda ya
dage ya'Sa nace
bari inz0 induba da idona. Deeda me ya faru? Ya
aka yi?"’ .A Cikin kuka ta ce,; "Tabawa dogon
labari ne" . Nan ta ja hannunta suka' tafi gida,
har wannan lokaci‘ Deeda kuka take, tana bawa
Tabawa labarin abinda ya faru. Tabawa ta
tausaya mata matuka, tace."Deeda, baki'kyauta
ba, ina da rai, ina da lafiya ta a garin nan ba
za'ki zo‘ inda nake ba? Kin manta lokacin
rasuWar. Inna na ce miki. ki dauke ni kamar
kakar ki, zan' miki duk abinda Inna zata miki?
Akwai ‘ mutunci ' da ,. zumunCi Sosai tsakanina ‘
da ' Inna". Deeda ta ce, "Kiyi 'haKuri Tabawa, ba
a ' hayyacina,nakeba kwakwalwa ta a cunkushe
take,-ban san. abin yi‘ ba. Na rasa me ke min
dadi, rayuwa ta’ min:zafi da qunci Ta' Kara
fashewa' ga kuka, daga nan
ta Bige da amai, sai da tayi ama'n ruwan da ta
sha—tas,” har ta rasa=abin amayarWa, ta
kama'ciki 'da kai. ‘ ' . . Tabawa a rude ta fita' ta
kira' wata makwabciyar Su da take (nurse) ta zo
‘ta duba 'ta, nan ta tabbatar musu ‘da ‘cewa ..
Deeda cikine 'da‘. ita, kuma bata da'wani ~
qarfi'ba ruwa a jikinta," tana bukatar drip. ' ‘
Cikin .gaggawa Tabawa ta. flta a rude ta nemi
(taxi),- sai asibitin'-Malam ,Aminu‘ , ‘Kano.’ "A
nan. akai mata Karin ruWa; ga amai yaqi‘
tsayawa;_ ga ‘-‘matsanancin ciwon 'kai. Haka
Tabawa ta' ' ‘tsaya akanta tana riqe da ita, tana
matsa .- mata kai har tayi’ sa'a aman “ya .tsaya,
‘ bacc'i Ya dauke “ ta* " ' Tabawa ta zura mata
ido tana kallon ta cike da'tausayi.A asibitin su_
Sabeer kuWa ,wurin‘ ' Karfe ukun dare" "Farida ta
farka ta ga Ibrahim da ’Sabeer, Ibrahim na' zaune
ta
wurin kanta rike da hannurita, ya kifa kai, Sabeer
kuma ta Kafafunta. '
"Ta. kallesu daya ,bayan; -daya, zuCiyar ta cike
‘da tausayin su da kuma tausayin kanta.
Ibrahim ne ya soma_._,dago kai suka
hada ido;
"Farida". Ya'kira. sunanta. ' .
»Tsananin 'kunyart‘a. ya _sa ‘shi kau da kai;
ta’kira sunan shi'. ‘ ‘ ' "Ibrahim,juyo ka’kalle
ni".kara sunkuyar da kai: yayi, nan ta sa ‘ hannu:
ta_ dago fuskar sa ya kalle »_ ta, hawaye ya
gangaro maSa.
"Ki yi haKuri Farida, ni mai laifi ne ‘ agurinki". ‘ .
tai- murmushi,‘ Kayi hakuri
Ibrahim, nice " .mai . laifi.Na karya alkawarinda
na maka na cewa zan kula. da kaina sannan'
bazan taBa bari' 'wani sabani k0 rashin fahimta ‘
ya shiga
tsakanin muba, Ganin hoton Deeda‘ a (wayar ka
yaSa‘ kishi ya rufe min ido, na manta kaina, na
manta me nake yi~. 'Zafin zuciya shi ya sa na
manta‘dukkan sadaukarwar ~ka. 'gare ni da
Kanina da ma BIRNIN ; GAYU gaba daya, ,na
manta‘da ’ceWa' 'tsakanina ,da Ibrahim: abota
‘ce da mutunci tare da girmamawa, .na manta
cewa‘, kana. :(respecting) ;- dina ina (respecting)
din ka. Haka nan ka’min sadaukarWa da yawa
Wanda nima ya kamata nai 'maka. Na . manta
mijina shima Zuciya ce dashi yana da (feelings)
da ; (emotions) akan Deeda. Na manta‘ka so
‘ ,Deada, Deeda ta so ka tun da farar safiya, ‘
don haka‘ zuciyar ka ba zata jure ganin Deeda
cikin tashin hankali ba. Na manta ‘ lokaci na
farko‘ a rayuwar. mu da ka taBa~ yiwa ‘kanka-
Wani abu, Ka yafe? . min ‘- Ibrahim"; HaWaye ya
gangaro masa, ya ce
(please) Farida kar 'ki ce_ haka,' 'na amince da
nayi kuskure na ajiye hoton matar Saber‘ a
Wayana', don haka. duk abinda ke k0 Sabeer ku"
kayi dai dai ~ ,ne. Farida ban 'taBa ‘tunanin raba
Sabeer da Deeda ba,‘ ban» 'taBa 'kOda' mafarkin
mallakar ta ba. Deeda ta jima‘ da mutuwa a
rayuwata, sai dai na binne ta a qarkashin
zuciyatané sannan ina 'amfani da hoton tane ~
(to comfort me in-my trouble' time) duk .da
nasan hakan kuskure ne da laifi :babba. Farida,
na rasa me yasa zuciyata ta kasa,'duk juriya; ta
(I cant get over her ) 'musamman in na ganta
cikin damuwa tashin hankali. Amma dukda haka
Farida- (I swear I do Care for you) da Sabeer
Dama nayi tsammanin in na samu maganin'
ciwon Deeda‘ zamu yi maganin matsalar Sabeer;
za su’ zauna 'tare har abada ba tare da'wannan
matsalar ya sake tasowa,ba shi yasa na‘dage,
Sai dai nayi
kuskure, garin‘ magance matsalar Deeda da
Sabeer na_ manta kula da lafiyar mata ta, ki yafe
min Farida". "Ibrahim ba' ka da. laifi, ‘ ka yi; haka
ne saboda kana, tunanin zan _iya kula da kaina a
matsayina na babba, kuma likita, wacce ta 'san
muni da illar ciwon da take ' dauke da shi". ’ ' '
Sabeer. kansa 'kife yana jinsu, hawaye kawai ke
fita: masa, wanda ' _’.danshin hawayen ya
taba'mayafin da‘ take- rufe har' ta ji sanyin sa a
kafar ta. Ta kira sunansa, murya Kasa-Kasa ta
ce; "Sabeer, yau' Sister kake . Boyewa haWayen
ka? Sister'dinda‘ kake kwanciya kana kuka a
cinyar ta?" ’ Ya dago kai fuskar sa jawur,
~idanun sa sun rine ya“ hau gige fuskar yana
kakalo 'murmushi, ya ce "Sister, ~ba kuka nake
ba, bacci nake tun dazu. Kin tashi? Sister ya
jiki?"
Ta yi murmushi tace, "Na ji dadin , ganin ka haka
‘Sabeer, ka fara' koyon’ ‘ hakurida juriya akan:
rayuwa Ganin ka a hayyaCin ka Ya sa ni farin.
ciki, sai dai'. bana son ganin hawayen nan a
.idonka‘".' -Ya 'matso dab da ' ita, ya kifa' 'kai .,
yana kuka.“ _
‘ - ,‘,'Sister kiyi hakuri, .(I trouble :you alot)'ba
zan' sake ba, Sister ni kaina ba na so in ganni
haka, bansan me yasa haka ' ke,faruwa_daniba_".
' ‘ - .
"Sabeer, ka daina wasa da addu'a, a, duk
lokacinda kaji haka ya taso ma ka dinga addu'a
kana kiran sunan Allah, ’kar ka bari zuciyar ka-ta
fi jarfin ka. ,Sannan ‘ba‘ Deeda ba, kowane irin»
halitta za. ka gani ka daure; ka jure, kar‘ ka kau
da kai, (you will get over your fear)"; '
_"Insha Allah Sister zan'yi kokari, zan ' jure, 'zan
gwada (just be fine) ki. samu sauqi mu koma
Gida nayi alqawarin zamu rayu kamar DA tayi
murmushi tana kallonsu ita kadai tasana abinda
takeji tace Ina deeda
zura mata ido sukai ba amsa itace ta amsa musu
bakusan inda takeba KO?ta kallesu kafin kudau
wani alqawarin Ku koyi cika Wanda kuka dauka
Ibrahim yace karki damu nasan deeda tana Gida
ka tabbata?
in deeda na Gida ba zatayi qoqarin biyoku asibiti
ba?zuru zuru sukai suka kasa bata amsa kiran
sallar asuba ya katse musu hirar suka tashi a
tare
zamu shiga masallaci Ki kwanta Ki huta
har sunkai kofa tace ibrahim inason ganin deeda
DA safennan zaka kawota?
ya gyada mata Kai alamar eh
suka fita yayindata rintse ido tanajin wani iron
ciwo na cinta a cikin jikinta
washe gari DA safe jikin deeda yai mata dama
dama taji sauqi DA qarfin jiki don' har an
sallamesu sun dawo Gida
tavawace ke kula DA ita KO wanne motsi sai ta
mata sannu hakanan daga taga ta Fara tunani
tana hawaye zata Fara mata nasiha tare DA bata
shawarwari DA tuna mata cewa a halin yanxu ba
ita kadai bace tana tare DA juna biyu wannan
yakan bawa deeda kwarin gwiwa hartadanci
abinci yayindata kwanta kamar tayi barci tunanin
sabeer
ne kawai a ranta; '
‘ 'Al'amarin Ibrahim da? sabeer kuwa sun ‘bincike
birnin GAYU "sama da Kasa, ba Deeda. A bakin-
masu gadi suka samu labari cewai ‘ai ta—fita tun
jiya ba ta‘dawo ba. ;
‘ Nan da 'nan hankalin‘ su ya_ tashi, shin ta ina
ma ‘zasu fara neman ta. " - ' Sabeer ya shiga
tsananin rudani da ,tunanin ina Deeda ta ta shiga
Ba dai kauye ta kom‘a' ba?"Bai'bata.lokaci ba-
ya' zarimota ya nufi kauyen su ba 'tare da
ibrahim ya saniba. - "Deeda, yau zan fuskance ki
k0 da mutuwa zan yi don tsoro, zan ‘fuskance ki,
in rungumeki' Ina matukar qaunar ki - a rayuwa
ta Deeda".‘ Haka ya dinga surutai kala-kaIa 'a
rans'a, duk da' zuciyar isa tana shakka da tsoron
haduwa da Deedan". " !
Ibrahim kuwa yana' shékkar zuwa
ya fadawa Farida basu .ga Deeda ba, don haka ya
wuce gidan ‘mahaifinta'bai Same ta ba tunanin
gidan' Tabawa ya fado masa; ya'wuce unguwar
su Tabawa. .Ba karamin farin .Cikin ganin Deeda
' ya yi ba, tana‘ ganinsa ta Bata fuska; .kaga ka
tafi Ibrahim,- ba zan -' koma ‘ ba Deéda, ki
saurare ni". -;'Bazan saurare ka ba so. ' kake
naje, Sabeer‘ ya ganni ya ’._samu .(attac)koso
kake Farida “ta ganni ’ in tuna mata da Bacin
ranta?" ‘ ‘ ‘ ....’-’Kin.gama?".‘Ya fada yanakallon
ta; ‘ "In kin gama sai ki 'saurareni‘.‘ ‘ Farida',
keson ganin ki, tana kwance a. gadon asibiti
jikinta ya» yi tsanani; .tana * Son ganin ki.
(Please) ‘Deeda, karki ki.Ta fashe da‘kuka,‘Ka ga
abinda‘na jawok0?"
. "Baki jawo, komai -ba Deeda,’