An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
[8/24, 10:07 AM] SHALELAN BABA: 💕SHALELAN BABA💕
(Romance)
Story about luv❤
She is a very very poor girl HANEEFA, who fell in love with one person, he is rich man, nd beautiful, miskilin gaske, duk inda kake tunanin masifa tashi ta wuce nan
karku Bari abarku Abaya wajan Jin Yaya wannan story zai kasance
To wannan karan alqalamin nawa zai fara tabo muku qauye ne
Ina Fata da burin kasance war mu tare my fan's, Allah Kuma yabani ikon gama wannan labari lafiya Kamar Yanda nafara 🙏🏻
Daga marubuciyar :
🌱DANA SANI🌱
(Ahmad&Feenah)
💞BURINAH💞
(Amal&Daddy)
💖WAZAN ZABA?💖
(Iman & Aliyu)
And now 👇🏻
💕SHALELAN BABA💕
Is loading...
Writing by Amnah El Yaqoub
Bissmillahir-rahmanirraheem
1&2
Tsugunne yake agabanta,hannunsa riqe da Kambos na yara Yan makaranta fari qal dashi Mai kyau, yayinda ita Kuma take atsaye, tayi tsananin kyau cikin uniform dinta na makaranta,wandon dark blue ne, yayinda rigar ta kasance white blue, Dan qaramin hijabi ne ajikinta fari wanda ya Qawata kyakkyawa fuskarta aciki
dago kansa yayi yadubeta da tsananin soyaiya da kulawa yace Shalele nah saka takalmin naki mana banaso kiyi latti wani malamin ya tabamin lafiyarki
Bubbuga kafafunta tafara aqasa cikin shagwaba tace Allah baba ni Bansan wannan Kambos din, baba yaufa zamu gama makaranta, nide saide ka daukomin wannan sandal din daka siyomin jiya, wannan dinfa satinsa daya baba, taqarasa maganar tana turo masa baki gaba
Murmushi inna Marka tayi, ta dafa kafadarta tace haba Shalele, yanzu menene laifin wannan takalmin,?
Rau rau tayi da ido alamar kuka
Murmushi Baba yayi yace "Kinga Marka dauko mata wancen din saita saka"
Duban ta inna Marka tayi tace to jeki cikin kwabet Dina zaki ganshi aciki saiki dauko
Da gudu ta juya tashige dakin inna
Ungo wannan takalman Marka, ki ajiye mata su a'inda yadace
Karba tayi takai shi cikin yar qaramar barandar datake gaban dakinsu, sannan ta nufo wajan baba da wani Kofi ahannunta
Daqyar tagano takalmin nata ta futo dashi, Kai tsaye wajan babanta ta nufa
Baba gashi
Yace to Shalele, Ina safar Taki?
Safar tabashi, ahankali yakama farar kafarta da yatsun kafar suke dogaye Zara Zara dasu gwanin sha'awa, saka mata safar yayi tana Daga tsayen saide ta Dora hannayen ta akafadarsa, Saida yagama saka mata sannan yasaka mata sandal dinta
Yace inyeee yanmatan babanta shikkenan sai hankali ya kwanta Ko?
Murmushi yayi kawai, cikin ransa yana yaba tsananin hankali da nutsuwa dakuma uwa uba kunya da Allah yabawa yartashi qwaya daya jal
Kinga Shalele karbi wannan kwastadin naki Kisha, kada kitafi da yunwa, inji inna Marka
Babu musu tace to inna, tsugunna wa tayi, ta karbi kofin zata sha, baba yace a a Shalele nah, kawo nabaki da kaina
Daria tayi sannan tabashi kofin
Cikin nutsuwa yake Bata, Saida takusa shanyewa sannan tace baba naqoshi
A a Shalele nah, bakyason cin abinci, daure ki shanye shi duka, bazaki dawo gidaba sai Bayan sallar zuhur
Bata musu da mahaifinta, dole haka ta karba ta shanye da kanta, domin yaji dadi, suna gamawa, sukayi wa inna sallama tace to Maigida a dawo lafiya
Ya amsa da ameen, suka fice, suna Zuwa bakin kofar gidan, taci uban tuntube da bakin kofar gidan, dasauri baba yace yi Ahankali Shalele
To babana muje
Kekensa yadauko yahau sannan itama tahau kan kariyar keken, yaja suka tafi, basu zame ko'inaba sai makarantar su, dalibai dayawa atsaye afilin makarantar wasu Kuma a zaune, Daga saman ginin makarantar Naga an rubuta Government day junior school kuje local government
Tana sauka sukayi sallama dashi tayi wajan sauran daliban, yana tsaye yana kallanta, tareda jiran yaga shigarta ciki sannan yajuya yatafi gida Kamar Yanda yasaba duk ranar Allah
Tana tafiya tana waigensa ta nayi masa bye bye, mutane da yawa dasuke wajan ba qaramin birgesu sukai ba, irin wannan soyaiya ta 'ya da uba
Saida yaga shigarta sannan yaja Kekensa yatafi gida, yana shiga gida ya ajiye Kekensa agefe, inna Marka tana masa barka da Zuwa, ya amsa yana tambayar ta, Marka Ina tsohon gatarin nan nawa?
Yana Zuwa wajan yafara saran kofar gidan nasa da gatarin, duk wani tudu da gangare Saida ya sai tashi yabaje qasar wajan
Haba Maigida, yanzu fisabilillahi kofar gidan nan kalau da ita Amma haka kawai kasa gatari kadinga saran kofa Kamar Allah ya aikoka?
Dagowa yayi, yana goge Dan gumin daya Tara yace, Shalele nah ce tayi tuntube da wajan dazu, shine nake baje qasar wajan, saboda kada naje Garin shige da ficenta, tasake wani tuntuben (😳🙆🏻)
Yanzu Maigida saboda Allah akan wannan shine kake ta haqilo kaida gatari?
Wato Marka Naga alama bakisan Yanda Shalele take arainaba shiyasa kike wannan maganar, to dazu datayi wannan tuntuben jinsa nayi Har cikin Raina, abin baimin dadiba
Um to Allah yabada sa'ah Maigida, tajuya tayi cikin gida
Wani wajan yasake kaiwa duka da gatarin yana fadin ameen Marka, batare daya kalleta ba
** *** **
Su HANEEFA manya, wato de Har yanzu ke bazaki hutar da babanmu ba Ko? Kinsa bawan Allah kullum saiyazo daukar ki Bayan ya kawo Ki da kansa
Wata Daga cikin qawayen ne tace majidah ba HANEEFA zaki Ceba, Shalele zakice, Wai Shalele saikace wata yarinyar goye maishan mama
Cikin damuwa da kalaman nasu tace yau naji jaraba, babanku Ko babana, Shalele shi nakeso danhaka dashi zaku kirani, bawani Haneefa, haka kawai ga sunan da babana yake kirana, Shima yanajin dadin sunan ne shiyasa yake kirana dashi, ai yasan da haeefan
Wata Daga cikin su maisuna nasiba tace, to maji magani, yarinya Gara ma kidawo da ainahin sunanki, bawani Shalele ba, Tunda girma kike kina qara zama yanmata, inba hakaba samarin Garin nan wallahi Raina ki zasuyi
Saikace wata jaririya Wai Shalelen baba
Itama tace eh naji Shalele na nakeso, ai ni Har yanzu inde awajan babane, to a yarinya ta nake, nida zai maidani ciki ma saboda tsabar yarinta da bazan qiba
Sabira tace wanne irin yarinya kike magana Haneefa? Ga qirgen dangi nan akirjinki zaki dinga kawo wa kanki yarinta, to ai kuwa Ana kaiki gidan miji zama zakiyi daram yarinya
Kafin tayi magana Taji saukar Dan karamin duka abayanta, dasauri tajuya, tana ganin fuskar me dukan nata tace Kai Kai kai fadila sani miye Hakan?
Gani tayi duka qawayen nata Suna Daria, nasiba ce tace Rabu dasu Haneefa, Wai so take Taji kokin fara saka breziya shine ta wayance da dukanki Abaya, ashe ke bakisan wannan sarar tasuba
Da mamaki Shalele tace wacce irin brezia Kuma Ana zaune lafiya?
Still nasiban ce ta dubi wadda tayi dukan tace fadila to kinji de abinda Shalele tace, babu ita ba brezia yanzu, inajin sai anyi auren mijin nata zai aunasu da kansa, idan yaji adadin girmansu saiya siyo mata wadda zata mata
Shalele zata sake magana aka kada musu qararrawar shiga aji, danhaka Bata Cewa nasiba da fadila komai ba sai harara data bisu dashi, suka miqe Dukansu suka shiga aji
Suna zama malamai suka fara Raba musu questions paper, sannan aka basu umarnin farawa, daliban na kalla Dukansu bazasu wuce 14 to 15 ba
Suna gamawa kowa yafara futowa, kowa kagani yana dauke da Murmushi a fuskarsa
Kowa nagama futowa Aka fara photuna, maza da mata wannan yakira wannan ayi musu photo wannan ma yakira wannan
Suna murna Ayau sun gama junior
Sai can gab da la'asar suka fara watsewa, itama itada qawayenta suka futo, suna tafiya Ahankali, yayin da suke fira cikin nutsuwa,
Sunyi Nisa sosai akafa ta hango baba yana tunkaro su, cikin Murmushi tace to nide babana Yazo, sai anjimanku dalibai
Dukansu sukayi mata caaa kowa Yana tsokanarta, Daga me Cewa to Shalelen baba sai munkawo Miki ziyara, sai Mai Cewa to Haneefa sai anjima, Sabira cede ta Daga murya tace Yarinya ba sai anjima ba kihau keken nan de Ahankali wallahi kada kiyi wa angon ki asara, Dan me rabaki dashi sai Allah ehe mude ba ruwanmu
Gaba dayansu suka kwashe da Daria, itama murgudawa Sabira baki tayi, sannan tayi wajan babanta, ta Dane keken suka nufi gida, suna tafiya baba yace,Shalele nah ya jarabawar?
(wannan page din na farko zan tura shi akowanne group, duk group din dasuke so naci gaba da sambado musu, sai sumin magana 💁🏻💁🏻💁🏻💁🏻💁🏻)
Mrs Usman Ce✍🏻
💕SHALELAN BABA💕
(Romance)
Writing by Amnah El
3&4
Tayi dadi baba
To Shalele nah yanzu Kuma sai hutu Ko?
Eh baba sai mun gama hutun sannan zamu shiga ss1, a lokacin exam dinmu ta futo
Hankalinsa yana kan tuqin keken dayake yace Ai jarabawarku na futowa kokari zanyi in sauya Miki makaranta Mai kyau ta kudi, ke inda Hali ma makarantar kwana zan kaiki
Dasauri tace a a baba, nikan banaso nayi neda dakai da inna
Murmushi yayi yace to ya zamuyi Shalele nah, neman ilimi aiya zama dole, keda kikeso kiyi ilmi me zurfi kizama lauya, Ko bakyason ki ganki acikin wannan babbar rigar baqa, wadda lauyoyi suke sakawa,?
Inaso baba, Amma ni Bansan yin nesa dakai Ko kadan baba, sannan baba bakada kudi, Kawai zanci gaba dayin day din
Yace Shalele nah
Ta amsa na'am baba
Kiyi wa babanki Addu'ah, Allah yahore masa kinji?idan inada Hali zan Iya kaiki Har qasar qetare, kije kiyi karatun ki, nasan bazaki bani kunya ba, saboda nasan irin tarbiyar Dana baki
Murmushi shimfide asaman fuskar ta tace to baba Allah yahore
Amin Shalele nah, suna tafe Suna firar su Har suka je gida
Suna Zuwa gidan tashige da gudunta ta rungume inna, itama cikin Daria tace oyoyo Shalele nah, to Yaya jarabawar? Allah yasa de kinyi da kyau
Nayi inna, yaude gashi mun gama junior, saura Kuma senior insha Allah
To Shalele Allah yasa adace, Allah ya dafa Miki, kinji yata?
Bari nakawo Miki abincin ki
Tashi tayi ta dauko mata abincin ta, ita Kuma ta shinfida tabarma a birandar tasu ta zauna akai domin taci abincin
Baba ne yashigo ya jingine kekensa agefe, inna tace maigida ga abincin Naka fa, abude shi yanashan iska ne?
Yace a a Marka, bani nafita dashi waje, Naga Malam yahai a zaune, saimuci tare
Dauka tayi ta meqa masa, Yadubi Shalele data bararraje atabarma tanacin abinci, yace Shalele nah Bana hanaki cire Dan kwalin ki bane?
Banasan barin gashi awaje fa
Cikin ladabi tace to baba,Saida takama doguwar kalbar datake yawo agadon bayanta da ribom sannan tadauki Dan kwalinta ta daure kanta dashi
Ficewa yayi daga gidan yana Cewa Marka Dan Allah kisata tashirya da wuri saboda kada tayi lattin islamiyya, banason abinda za'a zo Ana dukan nan nata Kamar sun sami jaka
Inna tayi Murmushi tace to maigida za'a shiryata
Ta dubi Shalele tace toke kiyi ki maida hankali kiqarasa kije ki watsa ruwa kutafi
Kanta aqasa tanacin abincin tace to inna
Tana gamawa tashige wanka, Bata batalokaci ba tashirya, cikin uniform dinta, wandon ruwan toka, sai farar riga wadda tsawon ta yakai mata Har gwiwa, dakuma farin hijab
Sallama tayiwa inna tace inna natafi saina dawo, inna tace to Shalele a dawo lafiya, ayi karatu da kyau kinji? To inna tah
Tana fita taga babanta da Malam yahai maqocinsu, Har qasa ta tsugunna tana gaida shi, tace baba Malam Ina yini?
A a Shalelen babanta an futo? Tace eh Wlhy baba
To Allah ya tsare, Allah yabada sa'ah awajan daukan karatun
Kanta aqasa tace amin
Baba ne yatashi yadauko keken sa, tahau suka tafi
Suna tafiya,sunyi Nisa sosai, Bata saniba by mistek tasaka kafarta awayar keken, nan da nan kuwa jini yake disa Daga kafar Tata, dasauri tace wayyo baba kafata
Yana kawo idonsa wajan kafar Tata yataka birki, lokaci daya duk ya rikice, subhanallah, Shalele kice naji Miki ciwo, kiyi hakuri kinji yata
Ganin duk yabi ya rikice ne yasa ta boye jin zafi da radadin da kafar take mata, tace baba babu zafi ba
Cikin ranta kuwa kukan zuci take, saboda ita Abu kadan ne zai sata kuka, babanta ya riga daya gama shagwaba ta, gaba da baya
Haba Shalele ya zakice babu zafi Bayan ga jini yana fita Daga jikin ki, Bari muje chemist, kinji
Kan keken sa yajuya Daga hanyar makaranta Zuwa chemist, suna Zuwa tasauko suka shiga ciki, tana dingisa kafar
Cikin damuwa baba yayi masa bayanin komai, mai chemist din ya nuna mata kan benci yace ta zauna
Babu musu ta zauna, shikuma baba yana tsaye, kayan aikinsa yadauko, yakama kafar Tata zai wanke mata
Yana zuba mata hydrogen tafara yarfe hannu, tace wayyo Allah na Baba zafi, nan da nan sai hawaye
Shi kansa baban dayaga Yanda wajan yake kumfa nan take ya runtse idonsa
Mai chemist din ya kallesu gaba dayansu, shi sai suka bashi Daria ma, wannan Dan ciwon akewa wannan abun, ita tana kuka shi yana runtse ido, to ciwo ma akai masa haka inaga haihuwa Kuma?
Saida yagama wanke mata kafar tass sannan yadago kansa cikin Murmushi yace Alhaji nagama, sai a sannan baba yabude idonsa yace to nawane kudin?
Yafada masa kudin, baba yabashi kudin sa, sannan yasai mata magunguna yazuba musu aleda, maimakon yabashi saiya miqa mata yace gashi qanwata riqe wannan kije waje kijirashi, ta karbi ledar maganin tafice tana dingishi
Tana fita, mai shagon Yadubi baba yace baba Dan Allah a kiyaye gaba kada tasake jin wani ciwon, kasan karfe bashida dadi, idan akwai datti tetanus zai iya shiga cikin ciwon nata, Kuma koba haka bama ita mace ce, Yawan Hawa keken bashida amfani
Ajiyar zuciya baba yasauke yace to likita insha Allah za'a kiyaye
hannu Mai chemist din yabashi suka sake sabuwar musabaha sannan baba yafuto Daga shagon
Suna Zuwa wajan keken, yace Shalele nah zaki Iya Hawa kuwa kona doraki?( 🤣😃)
A a baba karka damu zan Iya wallahi
Karka to mata yayi Bayan yahau yace to hau muje, tana Hawa yace mu tafi gida Shalele nah, yau Kam babu inda zakije, ke gobe ma haka, kiyi zaman ki a gida kihuta, zanje makarantar inyi musu bayani gobe insha Allah
Comment Anda Sharhi please 🙏🏻
Mrs Usman ce ✍🏻
💕SHALELAN BABA💕
(Romance)
Writing by Amnah El
5&6
Suna qarasawa gida ya tsaida keken, yakamata ta sakko suka shige ciki
Inna na zaune abakin wuta tana girkin dare cikin firgici tace subhanallah menake gani haka maigida? Meyasa meta?
Yana riqe da ita yace Marka babu lokacin amsa, yanzu de muje ki bude min dakinta ta shiga tahuta
Dasauri taje takama qyauren dakin sannan ta dage labulen tace shigo da ita Malam
Shiga sukayi dakin, abinda yabani mamaki shine duk da dakin qasa ne,Bai rasa kayan kallo da wata dundumemiyar katifa ba, agefe Kuma ga yar tsana nan ta wasan yara manya guda uku
Kan TV din Kuma Fina finai ne na cartoon dayawa akai
Banda wayarin din da aka ja mata a dakin Kamar wata yar kansila
Akan katifar ta kwanta, tace baba zanyi bacci yanzu
Yace a a ga magungunan da likita yace abaki, karbi Kisha saiki kwanta
Babu musu tasa hannu takarba tana runtse idonta ahaka Tasha maganin