yi min runton zubuni....,
Jawaher tsayawa tayi tana kallon ikon Allah anya kuwa wannan lafiyar sa qalau ganin yana bata mata lokaci tace '' kaga ɗan gaba kadan idan kasha kwana zan sauka zan biya ka kudin ka..,
miƙa mata hannu yayi yace '' in gani a ƙasa kune irin wa'yanda idan an dauke ku sai ku ce zaku je ku amso kudi a neme ku a rasa..,
nayi maka kama da matsaya ciya ta faɗa tana zube jakar ta kudi ta zaro zaro ido yayi ya koma a cikin napep yace '' Allah me iko hajiya dala fa na gani..?,
cillo mai dala dari tayi tace '' da hallacan jani mu tafi..,
fa sauri ya dauka yana juya ta sai da ya tabbatar ba jabi bace yace '' an gama idan garin abuja kike so ki zaga zan zagaya dake Hajiya..,
banza tayi mai tafiya suka fara yana juyowa yana kallon ta yace '' mun isa ...?,
kai take girgiza mai sai da suka zo wani guri me bakin gate tace '' anzo..,
sauka tayi kallon ta yayi yace '' hajiya bani da. chanji fa..,
fita tayi tai mai banza tura gate din nan tayi ta shiga katuwar haraba ce da motoci kala kala da sauri ta dawo Allah ya saka hana tsaye tace '' yanxu xan fito ka tsaya anan..zaka mai dani..,
to Hajiya an gama ya fada yana shin shina dollar da ta bashi..,
juyawa tayi ta ta fara tafiya shiga ciki tayi wajen kamar gurin shakatawa ne a jikin bangon wajen anyi zanen shisha da picture's din kayan maye stair case ta taka ta shiga gurin tamkar a ƙasar waje kake kowa harkar gabas sa yake ba wanda ya kulata mata ne birjik da samari suna ta sha'anin su ba ruwan wani da wani gaban teburin da ake siyar da abin da giya ta tsaya mutumin ya ci kito ga tattoo a jikin sa ATM ta mika mai pos ya miko mata tare da zura katin ta , password ɗin ta , ta saka ta miƙo mai kuɗin da zai cira ya cira ya miko mata buɗe fridge yayi ya miƙo mata da haka ya saba da ita yasan wacce take so a cikin leda ya saka mata karba tayi tana cewa thanks..
kai kurum ya gyaɗa yana bin ta da kallo har yau be taɓa ganin fuskar'ta ta ba amma ya akai mace kamar ta musulma tana shan giya ko uban gidan ta take siyawa duk yadda akai mace ce me riko da Addinin Musulunci..
wani ne a cikin matasan nan ya taso yace '' malama yau sai kin cire mana wannan abin naki kullum sai dai ki zo ki tafi wannan ai munafurci ne..,
gaban Jawaher ne ya fadi a hakali ta ɗago fuskar'ta tana kare mai kallo ba ƙaramin razana tayi ba liqab ɗin fuskantar ta ya fusge saka hannu tayi ta kare fuskarta da sauri yace '' queen..!,
ɗagowa tayi tana kallon sa a hankali ta furta hassimi..
miƙa mata liqab dinta yayi yana naushin iska cije lips ɗin sa yayi yana mata kallo tun da ga sama har ƙasa yace '' idan kere na yawa zabo na yawa wata ran zasu hadu a gidan tara..,
da sauri ta mai da liqab din ta , tace '' dan girman Allah hassimi kai min rai..,
tabe baki yayi yana kare mata kallo yace '' queen kin manta karatun mu na baya...? a gaban ki mutum nawa nakai lahira duk dan saboda sun ci amanata, shi ne ke kika aikata ko..? wato kin kile kin manta da yawa da farantin shinkafa duk tashancin ki da yawan tallanki wallahi ba idon da zaki buɗe min daga ke har shegiyar matar nan..ba ance dan ta kike aure ba..,
fitsari ne ya kusan kubbuce mata haɗa hannuwanta tayi tace '' dan Allah kai hakuri..,
kallon giyar da ta fado daga hannun ta duk ta fashe har ma'aikatan gurin sun zo gyara matsawa tayi shi kuwa juyawa yayi yace '' kin ci Sa'a ɗaya muna gurin da akwai security da yanzu sunan ki gawa..so kina da sauran lokaci Jawaher yar gidan magajiyar karuwai..,
da sauri ta fita tana harda kafafuwa gudu ta ke yi har ta fita tana ganin me napep ta shiga tace ''' dan girman Allah jani Ka bar nan gurin..,
shiga yayi yana mamaki yace '' hajiya lafiya kin shiga cikin kwanciyar hankali kin fito jikin ki na rawa..?,
Buga kujerar mashin din tayi tace '' dan girman Allah ka tafi mubar nan..,
tada mashin din sa yayi yana cewa hajiya ba wani abin kuwa kikai ba duk kin bi kin firgice....
banza tayi mai jikin ta yana rawa sai zare ido take ana zuwa inda zata sauka tace '' nan yayi sauke ni..,
da sauri yayi parking a guje ta fita tamkar zata tashi sama , ta kofar da tabi tanan ta shiga cire liqab din nan tayi tana sakin ajiyar zuciya duk da haka wai waye take tayi ragon azanci ma....
da bata ce ya duba mata ko ana bin ta ba shiga part din ta tayi ta kulle ko ina tana zare ido gani take kamar zai biyo ta...
zama tayi ana mai da numfashi ɗaukan wayar ta , tayi ita yanzu ba kiran inna ba mayyar kudi ce yanzu zata ce a kawo kudi zata buge bakin su amma bata da zabi dole tabi ta gurin inna saboda duk shu'umancin'ta inna ta fita number ta , ta shiga lalubowa ta danna mata kira har ta tsinke ba'a dauka ba jan tsaki tayi tana share gumi tare da ƙara danna mata kira a wannan karon an dauka inda aka ce keee jawa lafiya kike damuna da kira to wayar ta , tana hannu na shegiya kaska rabi me jini..
tsaki ta ja tace '' jujal kai da ita duk ɗaya daman hassimi yana kasar nan...?,
kut billahilazi tun da ya ferde cikin yar gidan malam ya ari kafar kare dan durin uwa amma yanzu ya dawo jiya ma sai da yazo gurin inna ke da tuni sai dai kiji bakin labari dan kuttumar uba so yayi ya antaya inna maleshiya me tukwane da nayi ƙoƙarin nayi mai hayya hayya naga ya fi ni cin mushe na matsa idan ma antaya ta lahira yayi ai son abin duniyar ta ne ya ja mata da kuma son zuciyar'ki kiri kiri kin ki yarda muzo gidan ki sai aike wato kina aure famli (family )din masu hannu da mai ko shi ne kike gudun asalin ki..,
ya fada cikin Muryar rikakkun yan daba..
dogon tsaki taja tace '' wallahi jujal ba'a taba ka da shirme tambaya ɗaya nayi maka , ka tsaya yi min wani sokon bayani me inna tace masa..?...,
kan bala'i inna suma tayi da taji huka a makoshi har gudawa tayi kai innar mu nason duniya da yawa..
wallahi jujal da ba dan ina tsoran halin ku ba gida zan siya muku to ina tsoran halin inna..
Wallahi kul karki soma ni dai zan kwaso kayana na dawo idan bakya son ci gaba da auren ki auren ki yayi karkon dabino to gayyato inna *KINSAN FA INNA UWAR BANZA CE...* ba yaren da take ganewa sama da yaren kudi kwanaki ta zama uwar adashi aka bata kudi wallahi jawa ina baki labari kudin nan tas ta cinye su saboda tsabar rainin hankali sai tace wai gara ta cinye su kuwa , suka kai ta chaji moshan kwanan ta biyar ana biyar din ne malam yaga Allah da annabi ya je suka ga girman sa , suka sallamo sa da sharadin duk wata zata kawo kudin to yasin ko kobo taki ta kai haba ai inna bala'i ce son kudin ta A to mauch (is to much ) inna is big kirimila ( crime ) is over over..
saboda takaici kashe wayar ta , tayi tana jan dogon tsaki da ace jujal zai gane ya dena wannan turancin na hauka... daya fi mai mutunci da suttura.... wallahi.
ta gumi tayi duk halin inna da ya fadi tasan sarai wannan karamin aikin ta ne rasa inda zata saka kan'ta tayi hassimi a garin abuja yana yawa tab wannan shi ake kira da tashin hankali ba'a saka maka rana...
KARUWAN CIKIN GIDA
Ga channel dina kuyi min subscribe Dan Allah wai ina masoya na suke.
https://www.youtube.com/@nasreenminallah
https://vm.tiktok.com/ZSBRtRQmN/
Domin samun update kuyi following dina
Book ¹
EPISODE ¹⁷
tashi tayi tana zagaye parlour yawa me ɗawafi..
ta rasa gano hanyar fita daga cikin matsalar nan inna ce mafitar..ta to itama tsoransa take ji amma tasan tsoran na ganin ido ne be kai har zuci ba inhar inna tasan tana da kudi tofa tas sai ta cinye su, sannan zata yi mata maganin matsalar ta..ummi a'a ummi kan'ta ta sani akwai babban kullin da yar yau ta kasa gano bakin zaren sa domin uwa ba zata iya yin abin da ummi tayi ba dukka inna ita , ta haife ta amma akwai banbanci hali tsakanin su ko yaya inna na nuna tausayi da jin kai na mahaifiya ummi fa da wata ƙatuwar gada take gina mai ta afka shi tare da shafa babin rayuwar sa , saboda wannan amfanin fa ta shigo da ita cikin rayuwar sa anya kuwa *UMMEE* ita ta haifi Jawad.. gaskiya akwai ayar tambaya tasan tana gama yi mata aiki to ita zata ginawa ramin da yafi na dan ta ta jefa ta ciki to tayi wa danta haka ma domin ta mallaki dukiyar sa balle ita Jawaher ya kamata ki san abin yi haka ta fada a fili shiga daki tayi ta fara bincike sai da ta sauke komai na cikin loka din ta tana nishi tana komai ta matsar da loka sai ka kura ido sosai sannan zaka gane a tsakan kanin tayar din dakin zaga gane akwai yar kofa da za a iya ɗaga shi daga shi tayi rami ne zuru ru a hankali ta leƙa cikin ramin tana haska fitilar wayar ta.
wani murmushi ta saki ganin har yanzu a jiyar ta , tana nan tashi tayi tana mai da numfashi gyara komai tayi ta koma ta zauna...
YOLA......
Uhmm ni dai Anni kice bazan koma ba nasan wallahi idan kikai magana zai yarda...
wani murmushi tayi da ita kaɗai tasan manufar sa ta ci gaba da dama furarta qala bata ce mata ba basma dariya ta fara har da rike ciki tace '' wallahi tausayi kike bani sai bin kan'su kike yi to ga shawara kice ba inda zaki wallahi..,
banza tayi mata mihibba tace '' tab yaya Jawad da bakar zuciya ya dinga tamole da ita a harabar gidan nan...
kwanciya tayi tana cewa yauwa sis faɗa mata dai gaskiya wannan gurguwar shawara ta bani haka kurum ya janyo ya ballamin kafafuwa.
Ramlah tace '' shikkenan ya rage mata fara shi..,
ANNI da take jin hirar tasu tace '' au daman bata siyar ba..?,
dukkan su , suka ce me ta siyar..?,
farashin nata..
cewar ANNI.
NAJLAH kallon ta , tayi tare da turo baki ta , tashi tace '' wallahi anni kin nuna min matsayi na wannan abin da kika bani bazan ci ba ,
ta karshe maganar tata tana dawo mata da kwanon gasassun yan shila da ta ajiye mata..
dariya tayi tace '' uhmm wannan kuma ke zai amfana bani ba da kin san amfanin sa a jikin mace da baki dawo min da shi ba..,
murguɗa baki tayi tace '' eh din bana ci kuma wallahi ko da naci kashin da kika ce karna tauna sai na tauna..,
karshen maganar tane ya makale ganin Jawad da sukai ido hudu da shi yana sanye da ash colour na manlace an mai dinki janfa da wando aikin jikin rigar monogram ne a gogon sa rolex ya kalla ya ɗago kan'sa idanuwan'sa , sanye cikin farin glasses yace '' ki shirya nan da zuwa uku zamu tafi..,
da sauri ta kalli lokaci karfe ɗaya da rabi.. idanuwan'ta ne ya ciko da kwallah ANNI tace '' gata nan na mata wannan taci ba zata ci ba akan nayi mata faɗa nace kai ne daidai da zamanin ta..,
wani kallo yayi mata da sai da hantar cikin ta , ta kada bama iya ita kadai ba har sauran bakin su ba rawa suka ce yaya barka da shigowa..
ba wacce ya kalla a cikin su tamkar ba zai amsa ba cikin soft voice din sa yace '' barka dai...,
tamkar sun ga mala'ika haka suka nutsu kallon najlah yayi ya zuba mata sexy eyes din sa, kasa ko da haɗa ido dashi tayi hakan da yayi ba karamin nutsuwata najlah tayi ba Allah yana gani tana tsoran yaya Jawad turo baki tayi tace '' to..,
daukan bowl din tayi domin ta gane inda abin nasa ya dosa ta fara ci da sauri ta , fito dashi kwallah har ta , taru a idon ta , tace '' wallahi ɗaci yake yi...,
ANNI tace '' oni indo Allah me iko kai wai kuncin da kake saka kanka baya damun ka ne ka kasa sakin fuska yaron nan kamar sun ga wani mala'ika kai Jawad bakai ba wallahi..kai kenan kullum cikin kunci..wani zubin da gaskiyar najlah gaka tsoho ga haɗe rai abin yayi maka yawa..,
ɗan murmushi yayi ya shafa saisayen da yayi hakan sai ya kara bayyana tarun ilimin sa da nutsuwar sa wa'yanda shekaru suka haifar mai da ita juyawa yayi yace '' ki same ni a part dina ki tawo har da abincin naki..,
kai *SA BAKA DARIYA SAI HAMMA* kar kaci ba na maza bane..
bece mata qala ba ya fice domin wannan maganar ba ƙaramin ciwon kai take saka shi ba , zuwan najlah yayi ma , yayi mamaki da har yana iya biye mata suyi magana shi magana bata dame shi ba zai iya wuni bece da kowa qala ba musamman ma idan babban case yazo yana bukatar nutsuwa zai koma gefe ne yayi abin da ya dace.
shiga part din da yayi direct bedroom ya nufa ajiye briefcase din sa yayi ya soma cire kayan sa daga shi sai boxer Najlah ta turo kan'ta cikin dakin tare da kwala mai kira domin har taji dad'i baya ciki idan yace me ya saka bata zo ba sai ta ce mai a tazo baya cikii.
jan baya tayi tare da saurin sakin bowl din ta saboda abin da ta gani da sauri ya riko shi Allah ya rufa asiri be fadi kasa ba ajiye wa yayi zata fita a guje ya danna wani remote kofar ta rufe still bata juyo ba tun da take bata taɓa ganin gaban babban mutum irin haka ba sai yau ya shiga uku.
jikin ta wani irin rawa yake daman haka yake girma..
Jawad kuwa takaici ne ya ishe shi ya daka mata tsawa yace '' ke bana son shashancin banza daman a bin da kike son gani kenan kuma kin gani amma baki ga banza ba me ya hana baki sallama ba da zaki shigo balle neman izini daman aure kike so ko..?,
ƙara gigicewa tayi ta kifa kanta a jikin kofa tana kuka tace '' dan girman Allah kai hakuri ni ban ga komai ba ,ni wallahi bana son aure kar ka faɗa musu..,
zama yayi yana zubawa ass dinta ido limshe ido yayi yana jin wani magnet na jan sa duk kukan da take yi qala be ce mata ba sai da tayi ya ishe ta , tayi shiru a lokacin yace '' keeee... zo..,
jikin ta , ne yayi sanyi ta juyo tana sunne kai wai a haka ma a cikin boxer tagani taji wannan tsoran ina ga tagan ta zahiri ya fadi haka a cikin zuciyar sa.
tamkar kazar da kwai ya fashewa a ciki haka ta iso gaban sa tace '' yaya gani..,
kinganni ko..?
yayi mata wannan tambayar yana kafe ta da idanuwa.
girgiza kai tayi tace '' ba abin da na gani...,
Oh amma kika razana..
zuburo baki taji kirjin ta na tsananta bugu har yana gano yadda kirjinta yake zama yana ƙasa abin ka da tubarkallah badai dukiyar fulani ba..
dan murmushi yayi yace '' cire hijabin nan na jikin ki..,
da sauri ta kalle sa tace '' yaya hijabi ne fa..,
ta fadi haka tana zaro idon ta..
yes na gani ko ce miki akai tuwo ne a cikin ido na..
kai ta girgiza tamkar wata ƙadan garuwa...
yace '' oya cire ko ranki ya ɓaci..,
jikin ta asanyaye ta cire riga da skirt ne a jikin ta wuyan up shoulder ne dan haka yana iya hango fararen breast din ta da suka yo sama.
kauda kai yayi yace '' zo nan ...,
tashi tayi jikin ta na wani irin yi mata sanyi tamkar an tsoma kaza a ruwa ta karasa gaban sa fisgota yayi ta fado ƙasa ya mai data kasan sa kuka ta saki tace '' dan girman Allah kai hakuri Allah ba abin da na gani..,
goma mata hancinsa yayi a kan lips din sa yace '' nima sai na rama..,
kau da kai tayi ta fara kuka tace '' dan Allah karka kalli komai..,
dariya abin ya ba shi yace '' saunawa kuma sai fa ba kalla banza kwaila....me kika ajiye a kirjin naki ko kuma boomboom ya faɗa yana shafa boomboom ɗin ta.
Saboda takaici bata san lokacin da ta rushe da kuka ba ganin numfashin ta ya fara up and down sakamakon hannun sa da ya saka a cikin rigar ta yana squeezing
Nipple din'ta.
da sauri ya ɗaga ta tare da buɗe fridge ruwa ya dauko batai mai gardama ba ta amsa tana sha tasha da yawa sosai sannan ta kauda kan'ta tana sauke ajiyar zuciya..
tamkar bashi ya gama yi mata haka ba ya haɗe rai fuskar nan ba walwala yace '' dauki, kici..,
sauka kasa tayi tana gyara zaman rigar'ta , dauka tayi ta soma ci dakyar tana kokarin amai haka taci shi sweet ya bata da sauri ta amsa tana jefawa a bakin ta saboda bakin ta ɗaci yake mata.
tashi tayi ta nufi hanyar toilet bece komai ba ya bi bayan ta da ido shiga toilet tayi tana wanke bakin ta still ba abin da ya canza ganin abubuwa tayi kala kala a hankali ta soma dauka tana karanta direction din su hannun ta , takai kan wata kyakkyawar kwalba dauka tayi karantawa tayi kamar haka a fili *CLODZYME MOUTH &THROAT SPRAY*
da sauri ta buɗe ta saka a hancin sa zuciyar'ta ce