ba lallai tasan mece ba ko dai sha tayi..?
bata da me bata wannan amsar haka ta , tafi tabar kayan da ta fito dasu zama tayi akan kujera tana tunani to yanzu me ya rage mata bata da wata dabara
bata sha'awar zuwa club saboda fuskar'ta ba boyayyiya bace.
gashi sunyi faɗa da eman balle ta kawo mata ji take idan bata sha ba , bata taɓa samun nutsuwa ba sosai ta lula duniyar tunani.
komawa daki tayi ta dauko wayar ta kiran Jawad tabi yana dauka ta fashe mai da kukan shagwaɓa tace '' wallahi nayi fushi yau fa na dawo ashe baka nan wallahi nayi maka tana din abubuwa da dama ina zuwa naga shiru shiru baka dawo ba jiki na duk yayi sanyi nayi missing din ka sosai..,
shiru yayi yana sauraren ta yace '' kiyi hakuri aiki ne ya taso yanzu haka ina Yola..,
da sauri ta tashi zaune tace '' Yola ina najlah..?,tare kuka tafi itama tun da na dawo banji koda motsin ta ba..?,
eh tare muku da ita gobe zamu dawo ta kusan fara zuwa lecture.
uhmm my mine wai can Yola babu makaranta ne naga kamar bata son zaman gidan nan my love be kamata a matsa mata ba ko dan a samu ta fito da sakamako me kyau..
ta faɗa tana addu'ar Allah ya saka ya amince da shawarar ta Allah ya gani bata kaunar ganin najlah gwara a kawo mata kowa da akawo mata wannan yarinyar.
Jawad yace '' Jawaher tambayar ki nayi kin fini sanin abin da ya dace da ita ne..,
daman sarai tasan za'a rina wai an saci zanin mahaukaciya domin Jawad yana da wuyar sha'ani ba ayi mai gwanin ta.
cikin kwantar da kan'ta tace '' Allah ya baka hakuri mijina ba haka nake nufi ba dama shawara na baka idan ka dauka fine idan kai rejecting fine bawai nace dole bane my love girman kujerar ka ..,
ta faɗa tana dariya.
okay yayi cewar Jawad
Jawaher tace '' yanzu yaushe zaka dawo..?,
Insha'Allahu gobe.
tamkar yana ganin ta , ta saki murmushi tace '' to Allah ya dawo da kai lafiya..
amin ya Allah yace sallama yayi mata ya kashe wayar sa bin wayar tayi da ido ranta duk a ɓace wato sai ya kara dawo da najlah insha'Allahu ba zata dawo ba haka kurum tazo tana saka mata ido a cikin sha'anin ta.
bakuwar number nan ta kirawo bugu ɗaya aka dauka tare da yi mata sallama amsawa tayi tana cewa am ban gane me kira ba idan ba damuwa zan iya sanin da wa nake magana...
wanda kuka haɗu a tiktok har nayi miki magana ta DM kika bani number ki, wancan satin kin dawo ne..?
dafa kan'ta tayi tace '' ooh wallahi na manta eh wallahi na dawo yakake..,
alhamdulilah wallahi na matsu ne kin dawo ki faɗa min address din ki duk inda kike zan zo ko ni ne zan baki address dina..?
dan shiru tayi tace '' zuwa jibi sai muyi maganar yanzu ina wani abu ne..,
dan Allah ki temaka wallahi tun da kika turo min video din ki na kasa samun sukuni ko kallo nake sai na ji na jiƙe ki temaka min..
shiru tayi tana saurarar sa ita bawai ki tayi ba gyaran da ta batar da kudin ta , tayi wa jawad ba shikkenan ya yashi aban za wani can ya mora tana cikin wannan tunanin ne taji yace '' kin yi shiru sweet heart baki ce komai ba..,
gaskiya yau bani da lokaci kamar yadda na fada maka a farko yanzu ma haka abin yake ina da wani uzuri amma tabbas jibi zamu haɗu idan Allah ya kai mu.
to ya na iya amma ban so haka ba naso na danɗani zumar ki...
murmushi tayi tace '' dayau da goben ai duk abu ɗaya ne..,
hakane sweet heart naso ace na jini akan ki kai wayyo Allah ranar sai na kusan suma saboda dad'i..
gyara zama Jawaher tayi tace '' indai nice abin da yafi suma ma zaka yi..,
yihuuuu ya saki wani ihu yace '' wallahi ni sheda ne kallo ɗaya nayi wa hantsar ki nasan ke kankana ce uwar ruwa.....,
jawaher tace '' dan ma baka ji abarka tana juyi a ciki ba..,
Allah ko ya ce mata haka..
Jawaher tace '' uhmm..,
yanzu beb turo min account number ki ladan jiyar dani dad'i da ke Kai yanzu zan baki tukuici...
zaro ido Jawaher tayi tace '' harda tukuici bayan ba ayi komai ba..,
waya faɗa miki ba ayi komai ba , domin kinga mutuniyar sai zubda ruwa take saboda jin muryar ki da nayi..,
karyar da wuya tayi kamar yana ganin ta tace "'to godiya nake ...,"
abubu haka tsakanin mu amma dollar account zaki bani..
wani dad'i jawaher taji wato ba ƙaramin kamu tayi ba , wannan yar hirar da suka yi shi ne har zai bata dollar kai ji tayi kan'ta ya kara girma gaskiya ita me sa'a ce , shi ya saka ko sau ɗaya ba zata taɓa yadda ta dena gyara kan'ta ba duk wanda ya dandana ta sau daya baya barin ta wanda be dandana ta ba so yake ya ji dadin yadda take..
sweet ya naga kin yi shiru ko dai na ɓata miki rai ne..
jawaher tace '' a'a baka batan rai ba hallaɓai..,
dariya yayi yace '' haka nake so baby na karki damu da tsofa na wallahi ras take har yanzu tana aiki yadda kika san ta dan shekaru 25..,
dan murmushi Jawaher tayi tace '' ba damuwa sai an jima ko..,
to nabar ki lafiya abar kaunata.
ya faɗa yana kashe wayar ciro ta tayi daga kunne ta , tana shiga cikin gallery din wayar ta password ta saka a inda tayi hide wasu picture shiga cikin wani folder tayi ta danna kan wani hoto kura mai ido tayi tsoho ne sosai dan akalla yayi shekaru 60 zuwa 70 years abin ka da kudi jikin sa be wani lalace ba ta gumi tayi tana kallon bakin sa da wani gurin ba haƙora Allah me iko shi kuma wannan me yake nema a duniya idan ba Allah yayi masa rahama ba shekarun sa sun ja.. kamata yayi ace ya rungumi carbi da karatun Alkur'ani...me girma to sai dai shi tsohon dan bakiri ne wasan da kuruciyar sa me ya aikata fita tayi tana jan ƙaramin tsaki ajiye wayar tayi tana tashi zaune da sauri ta dauki wayar tayi mai text messages din account number din ta ,
ta zauna ta shiga cikin WhatsApp din ta Kai tsaye ta shiga cikin group din su na diamond classis ladies ganin irin messages din da yake shugowa da alama yau akwai sabon update abin mamaki ga group din mayan matan da ba kataba tunanin suna wannan harka ba zaka gansu a ciki....
Sai mace takai ta kawo ake saka ta aci buɗe video da taga ana ta magana akan sa tayi tabe baki tayi ganin yadda suka haukace musamman ma masu yin lesbian a cikin gidan wata sabuwar bakuwa suka yi wai ita baby crystal iya kyau tana da nata kyawun tsaki ta ƙata ja tana cewa ko mene abin rudewa a jikin ta mmwwssss gani tayi anyi tagging dinta duba sakon tayi wannan baby din nan ce tace aunty admin me zan samu kallon dp din ki nayi naji kin tafi dani..
da sauri tace '' Allah ya tsari gatari da saran ciyawa me zan yi da yar uwata mace emojis ta saka na 🙄😲 duk randa kika shirya tana bata amsa ta fita daga cikin group din har zata kashe datar ta , taga dollar din da wannan mutumin ya sako mata zaro ido tayi dollar dubu biyu ce ji tayi kamar ta tashi ta , taka rawa dan dadi gaskiya ita me sa'a ce..
afili tace gaskiya malami na ya iya aiki ko da yaushe sai samin nasara nake duk abin da naso samu samu nake na mallaki jawad a lokacin da kowa yake min kallon bamu dace ba wata dariya ta saki har da shewa ba tare da tayi sallah ba ta kwanta ita kanta ta manta yaushara bonta da tayi sallah.
bacci ne ya kwashe ta.
Allah ka tsare mana imanin mu amin summa amin..
washe gari da safe taci kwalliya tamkar zata gasar sarauniyar kyau sai zabga kamshi take zama tayi a parlour ta ɗora kafa ɗaya kan ɗaya gaba ki ɗaya ma'aikatan gidan ta kirawo kafin kace mai kowa ya hallara mazan su da matan su, sai da ta gama shan kamshin Sannan ya ajiye wayar ta da take dananwa tace '' nata raku ne akan cewa duk wanda ya san ba zai iya aiki ba zai iya ajiye aikin sa..,kofa a bude take..
kowa kallon kowa yake anya kuwa matar nan kanta ɗaya yawa wacce ta sha kwaya suna bakin aikin su ta saka aka kira su amma take musu wannan zancen..
dafa kan'ta tayi daya ci uban nail tace '' yauwa wannan daman shine Abin da ya saka na tara ku kowa zai iya zama tafiya ke rose ki gyara min kitchen ki dora min break fast...,
rose ta rusuna tace '' Madam na gama komai kin manta nakai miki kinci ko wani za a ƙara dafa miki..?,
okay I forget sorry..
jikin su na rawa suka bar mata parlour suna mamakin Hajiyar tasu yau yawa wacce ta sha kwaya tafi ƙarfin kan'ta..
JAWAHEER kuwa bayan tafiyar su tashi tayi tana tan gadi shiga bedroom tayi zubewa tayi dakyar take iya gane inda take yau kwayar da tasha tana da yawa shi ya saka har take wasu abin da ya huce hankali..
kwanciya tayi tana numfashi tare da mike wa tana buga ƙafar'ta wani irin ihu taka saki sai kuma ta saki dariya tamkar mahaukaciya..sabuwar kamu..
dakyar ta tashi ji tayi dakin na juya mata dafa kan'ta tayi tana cewa dan girman Allah karka fado min ka tsaya zan fita a hankali ta faɗa tana nuna pop din dakin...
gani tayi *swarovski* a hankali ta fita tana dafe kan'ta a kofar dakin ta zube tana mai da numfashi kallon saman dakin tayi tana ganin kamar zai fado mata dakyar ta kara tashi da rarrafe ta hau sama ta shiga dakin ta tana mai da numfashi buɗe fridge tayi ta dauko wata allura a hannun'ta ta tsira Allah ne ya rufa asiri bata karya allurar ba a jikin ta tamkar ba jikin ta tsira ba haka ta caka ta tare da danna ta cikin naman hannun ta tana mai da numfashi...
da kallo tabi jinin da yake zuba a hannun ta..
lemon tsami ta dauki ta sha ta dade tana mai da numfashi Sannan ya fara dawowa hayyacin ta allurar ta cire tana yago tissue paper ta saka akan hannun ta gaskiya kwayar nan yau taku san toma mata asiri ya kai doctor ta bata me karfin haka ne bayan tasan bata shan irin wannan gwara wacce zata lula da ita gaji mare a hankali yanzu da jawad yana nan tace mai shikkenan kashin ta ya bushe daukan waya tayi ta kara a kunne ana dauka ta soma faɗa tace '' wannan wanne irin hulakanci ne yanzu da na rasa raina kinsan gram nawa kika bani...? dakyar na dawo dai-dai..
cikin tashin hankali Jawad yace '' innalillahi wainna ilaihir raji'un..,
da sauri ta zaro wayar akunne tana mustsuka idon ta da sai taga kamar number doctor ya kirawo ashe ta jawad ce ta shiga uku shikkenan kashin ta ya bushe da sauri ta kashe wayar ga baki ɗaya gaban ta ya shiga dukan uku uku to me zata ce mai innalillahi wainna ilaihir raji'un tashi tayi dakyar tana haɗa hanya ta shiga toilet cire kayanta tayi ta sakarwa kan'ta shower amma ina bata samu sauki ba sai ma wani zafi dakan ta ya ƙara dauka batare da ta saka towel ba ta fito jin sallamar zeey tayi dakyar ta iya amsawa ta zauna akan gado zeey shigowa tayi tana cewa Jawaher lafiya na ganki a haka..?,
ta faɗa tana zama tare da kamo hannun ta...
sister sannu da sauri ta ɗago kai wanne baby din nan ce to yaushe suka haɗu da zeey ko daman can zeey ta santa ne bata da me bata amsar nan daka kai tayi gaban ta na ci gaba da faduwa idan auren ta ya mutu ta shiga uku tambayar zeey tayi tana kwantar da kanta akan cinyar tare da shafa mata gadon baya kamar wata ƙaramar yarinya dakyar Jawaher ta iya cewa zeey na shiga uku ina cikin halin maye na kirawo Jawad kuma nayi barin zance wallahi waccen shegiyar ce ta bani kwayar da tafi karfin kaina ban lura ba nasha da yawa wallahi dakyar na dawo dai-dai shine na buga mata nace bata kyauta min ba ashe jawad ba kirawo wallahi sakina zai yi...
baby zama tayi tana riko hannunta tare da shafa mata shi a hankali tamkar ke shafa mata mai tace '' sorry sis insha'Allahu ba abin da zai faru ki dena damuwa....,
hannunta ta kwace tana zame wa a ƙasa tare da rushewa da kuka tace '' shikkenan na shiga uku wallahi idan gata nane duniyar nan ba wanda ya isa ya dawo dani Jawad yana da taurin kai..,
tashi baby tayi ta isa gaban picture din sa shafa fuskar'sa tayi tace ''masha Allah kyakkyawa dashi..,
chak jawaher ta tsaya da kuka nan danan idon ta yayi jajir kurawa baby ido tayi tana wuci mijin nata zata shafawa fuska lallai yau zata koya mata hankali a hankali ta jawo karbar turare duk irin tsadar turaren nan haka ta fasa shi dukkan su juyowa sukai suna kallon ta ganin ta zama tamkar wata mahaukaciya sai wuci take yi......
turka shi..... yanzu fa aka fara me kike jira biya 1k ki karanta labarin ki cikin kwanciyar hankali....
kiyi nishaɗi iya Nishadi kiji dad'i ki kore duk wata damuwa a ranki Hajiya ta duk a cikin 1k uhmm labarin nan bana yara bane na mayan hajjiyoyi ne wa'yanda suka amsa sunan su.. free pages ya kusan karewa hanzarta biya domin ki shiga paid group.
8141785374 amina Alhasan Muhammad opay.
Yan Niger 1000fcfah
My nita.
ku turo da shedar biya tanan 08141785374
dan girman Allah ban da kira ki Flashing idan kuma baki shirya ba kar ki min magana dan Allah turo receipt ki gani a cikin group..
KARUWAN CIKIN GIDA
Ga channel dina kuyi min subscribe Dan Allah wai ina masoya na suke.
https://www.youtube.com/@nasreenminallah
https://vm.tiktok.com/ZSBRtRQmN/
Domin samun update kuyi following dina
Book ¹
EPISODE ¹⁶
Kafin baby ta ankara sai jin saukar kwalba tayi akan ta , Allah ya rufa asiri ta kauce kaɗan ce ta sameta da sauri xeeey ta riko hannun Jawaher tace '' innanallahi wainna ilaihir raji'un jawa lafiya kuwa kike ko har yanzu a bin da kika sha be sake ki ba..?,
fincike hannun'ta tayi tace '' kalle ni da kyau ras nake ko baki ga abin da tayi min ba fuskar mijina ta shafa..,
da sauri baby ta kalle ta , tana mamaki anya kuwa kan matar nan qalau yake dan ta shafa picture sai ya zamo matsala a fusa ce tace '' wallahi idan abuja gatan ki ce yau sai kinyi kwanan gidan yari ban da ke tsabar dabbba ce daga shafa picture sai ki fara wuci kina wani zabure zabure wato ke ga giredin mahaukaciya ko..? yau zan nuna miki haukana ya fi naki ke haukan karya kike yi wallahi duk shaye shayen ki na taka ki naci uwar ki tunda har kinsha kwaya ta makar dake kinga kuwa ke yar shaye shayen karya ce...,
da sauri zeey ta riko baby tace '' Please baby calm down Dan Allah kiyi hakuri bata cikin nutsuwar ta , shi ya saka ta aikata miki haka..,
Oh bata cikin nutsuwar ta ko ..? yanzu zan dawo da ita cikin hankalin ta when she saw her in the prison that damned woman
buɗe baki xeey tayi za tayi magana da sauri ta shiga tsakani sakamakon marin da Jawaher ta zabgawa baby a fusa ce baby ta fita zeey kallon jawaher tayi tana cewa wannan wanne irin kishi ne Jawaher daga taɓa fuskar mijin ki sai ya zamo matsala ke kenan idan yaga a bin da kike kashe ki zai yi..?,
zama tayi tana dafa kan'ta duk gashin kan'ta ya har gitsai tace '' Please zeey hutu nake so bana son hayaniya taci Sa'a ba huka a kusa dani da sai na datsai mata hannu kinsan kowa yadda nake kishin miji na...? to idan baki sani ba bara na faɗa miki akan *MIJINA..* ba abin da bazan iya yi ba kuma ban yarda wata mace ta matso kusa dashi ba..,
tur kashi sai an jima..
ba tare da ta kalli inda take ba tace '' Please zuwa anjima kiyi mana order din wine zan tura miki kudin bana son fita saboda yan sa ido...,
ba inda zani ta faɗa tana fita tsaki taja tana tashi doguwar riga ta dauko ta saka tare da katon hijabi da liqab bakin glasses ta saka a saman liqab din ta.
ta dauki jakar ta , ta fito parlour wayar ta ce tayi ringing dogon tsaki taja tare da mai da ta cikin jaka.
fita tayi ta bayan gidan ko tsaya rufe kofar ta ba tayi ba ,
ta bayan gidan ta fita ba wanda yasan da ta fita sosai take sauri har ta fito bakin titi tsarar me mashin tayi ta hau kallon ta yayi ya yana cewa hajiya baki fadi inda zan kai ki..
dan jim tayi sannan tace '' kai ta tafiya idan munzo gurin zan nuna maka..,
cire P-cap din sa yayi yana kare mata kallo tun daga sama har ƙasa yace '' kai gaskiya akwai matsala kin dai san lamarin ƙasar nan ba gaskiya sauka duk hau dina ina tsoran zuwa gurin jami'an tsaro kar daga zuwa neman arziki da abin da zan rufawa kaina asiri na shiga uku taba kaɗai nake sha awani kaulin ance ma taba ba shaye shaye bace dan haka ras nake da hankali na hajiya fito fito tun kafin na jirgita napep din nan na juya ki a ƙasa da ki jawo min tsiya gwara ni na yi miki haka kurum zaki