x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 38 - SHIRYAYYAR ƘADDARA

  • 111001 words
  • 114000 words
  • Out of 140573 words

Category: Love Stories

Views 474

20 Jul 2025
Start ads
After Image Ads
biyu,jifa yayi da ita saman bed kamar ba shi ba.
idanunta ne suka sauka a kan short ɗin da ke jikin shi,saurin kauda kai tayi gabanta na wani irin faɗuwa,da sauri ta yunkura zata sauka daga saman bed din, sai dai kafin ta sauka tuni yayo kanta, gaba ɗaya ya faɗa kanta, zare ido ta shiga yi gabanta na wani irin duka, duƙo da fuskarshi yayi zuwa tata da nufin manne bakinshi da nata.
saurin kauda fuskarta tayi, kokawa ta shiga yi da shi don ta ƙwace kanta amma ta kasa.
duk da he is drunk karfin mace da namiji is not decem,without anything ya afka mata like animal,gaba daya rigar dake jikinta ya maida ta feses ya yi jifa da ita haka short ɗin dake jikin shi.
duka,cizo da yakushi babu wanda bata kai mashi tana faɗin I hate you amma duk a banza,kamar zai kashe ta yake faɗin “why are you angry,stop angry” ganin ba sarki sai Allah ne yasa ta fara bashi haƙuri tana haɗa shi da Allah amma ina kwata kwata bai san tana yi ba, baya ma tare da ita, banda kalmar i love you babu abinda ke fita daga bakin shi,tun tana da bakin bashi hakuri har bakinta ya mutu sai hawaye kawai dake bin cheek ɗinta.
sai da ta dawo ko numfashi da kyar take fitar da shi tukun ya kyaleta bayan yayi satisfy.
Can gefe ya koma yana sauke ajiyar zuciya cikin ƙanƙanin lokaci bacci yayi awan gaba da shi.
Ta kai tsawan 30 minutes a kwance ko ɗan yatsanta bata iya ɗagawa,ga wani abu da ya zo saitin mararta ya tsaya mata kamar dutse.
gaba ɗaya jin jikinta take kamar an watsa mata ɗanyen barkono tsabar baƙin ciki da takaicin kusantar ta da yayi,da kyar ta yi getting courage ta sauka daga saman bed ɗin.
da sauri ta durƙushe ƙasa saboda kulle matan da mararta yayi ga wani irin azabiben ciwo da take ji ƙasa ƙasa, da kyar da jan ƙafa ta fice daga ɗakin.
bedroom ɗin ta ta nufa, tana shiga hijab ɗinta da ke cikin wardrobe wacce tayi sallah ta ɗauka, zura hijab ɗin tayi a jikinta, da dafa bango ta fice daga ɗakin,lokacin da ta isa compound ɗai ɗaikun securitys ne ke kai kawo, da gudu ɗaya daga cikin su ya nufota yana tambayar lafiya da ƙyar ta iya furta mishi yayi ma driver magana, da gudu ya juya sai gashi tare da drivers har su uku,mota ta sa suka ɗauko, kyar ta ɗaga kafarta ta shiga mota.
cike da tashin hankali securitys ɗin su ke kallon inda ta tsaya,key driver yayi ma motar yana faɗin ina za su
gida tace mashi, ɗan juyowa driver yayi ya kalleta, cike da ladabi yace “amma madam a irin wannan yanayin da ki ke hospital ya kamata mu tafi” da ƙyar ta iya karfin halin ce mashi yayi abinda tace,toh kawai yace yana reverse su ka nufi gate motar securitys biyu na gaba biyu na baya su ka fice daga Villa ɗin.

*Queen Kainart*💫

Ringing din wayar ta ne ya tashe ta,firgigit ta farka tana faɗin innalillahi wa inna ilaihir raji'un saboda ringing ɗin wayar har cikin kwakwalwarta kasancewar wayar tana ajiye ne a saitin kunnenta.
da sauri ta tashi zaune tana kai hannunta ta kunna bedside lamp haske ya ɗan gauraye ɗakin,kallon agogon da ke manne jikin bango tayi wanda ke nuna karfe huɗu da arba'in da biyu na dare,kallon yumnah dake kwance gefen ta tana bacci tayi lokacin har kiran ya katse wani ya sake shigowa.
a hankali ta ɗauki wayar tana duba mai kiran nata privet number ta gani alamar mai kiran yayi hiding number ne.
Bin screen ɗin wayar da ido tayi tana mamakin waye wannan yake kiranta a irin wannan lokacin kuma da ɓoyayyar number,har kiran ya sake katsewa bata yi picking ba.
wani kiran ne ya sake shigowa wayar a karo na uku still da ɓoyayyen Number, shahada kawai tayi ta ɗaga tana ambatar bismillah.
shiru tayi tana sauraron me na cikin wayar zai faɗa, amma taji anyi shiru, jin anyi shirun ne yasa tayi ƙarfin halin cewa “Assalamu Alaikum” on the other side taji muryar da koda za tayi shekaru ɗari bata ji ta ba bazata ɓacemata ba ance “Nainarh!” wani irin duka kirjinta yayi har sai da ta dafe saitin zuciyar ta, janye wayar ta yi daga kunnenta tana kallon wayar don ta tabbatar da abunda ta ji gaskiya ne.
kallon wuyar take sosai ga alamar time nan yana tafiya na kira,da gaske dai abunda taji gaskiya ne,da sauri ta maida wayar a kunnen ta
“Y... ... ya... .. Abid” shi ne sunan da ta ambata cikin rawar murya, kallo ɗaya zaka mata ka hango ruɗani da tsoron da take a ciki
“na'am ƙanwata, kin yi mamakin jin murya ta ne?”
“ya Abid dama kana raye!?” ta faɗa tana zaro ido kamar wacce tayi ma sarki ƙarya
“ƙwarai Nainarh,ina nan a raye”
“amma ya Abid aka ce ka mutu,kuma mutane da yawa sun shaida mutuwarka??”
“haka ne Nainarh amma ina nan a raye”
“don allah ka faɗa man miye ya faru da kai akace ka mutu,kenan daddy na ma yana raye??”
“labari ne mai tsayi Nainarh”
“dady na fa,shima bai mutu ba kamar kai?”
“Allah kaɗai ya san gaskiya Nainarh”
yanayin fuskarta ne ya canza lokaci daya, hawaye har sun taru a idanunta fatan ta ace shima dadyn ta bai mutu ba kamar yayanta
“ina fata Nainarh duk wani bayani da ya kamata kinyi ma CM baki ɓoye mishi komai ba”
“waye cm kuma ya abid?” ta faɗa cikin rashin fahimtar wa yake nufi
“Colonel Major naeem nake nufi,ba ya gayyace ki gidansa ba har yayi miki tambayoyi ina fatan biki ɓoye mishi komai ba har flash ɗin da uncle ya baki kin basa??”
tunda ya fara magana tayi shock,ko motsi ta kasa yi,mamakin ta duk a ina yasan wannan “ina fatan kin basa Nainarh,hakan da zaki yi shi kaɗai zai taimake momyn ki dani kaina”
da kyar ta iya buɗe baki tace “amma ya Abid taya akai ka sani”
“ki ajiye wannan tambayar a gefe ba shine mai mahimmanci ba a yanzu, kin basa flash ɗin ko baki ba sa ba??” wani irin faɗuwa gabanta yayi,muryar tana rawa tace “wane flash,bansan akan wane flash kake magana ba??”
“Nainarh!” ya kira sunanta da ɗan ƙarfe “flash ɗin da dadyn ki ya baki, ko baki son a gano wanda suka kashe shi ne?”
kamar za ta yi kuka tace “wallahi ya Abid babu wani flash da dady ya bani”
“ki tuna Nainarh, ko dai kin jefa shi wani wuri kin manta?”
“wallahi ya Abid ka ji na rantse babu wani flash da dady ya bani,lokacin ma da suka kashe shi bana hayyacina”
“ai ba a wannan lokacin ya baki ba, ki sake tunawa Nainarh, rayuwarmu na cikin haɗari har da ke, bashi wannan flash ɗin shine kawai zai fitar damu daga halin da muke ciki”
“rayuwa ta fa kace ya Abid”
“kwarai kuwa Nainarh wanda suka kashe dadynki sun jima da sanin flash ɗin da suke nema yana hannunki, ki yi ƙoƙari ki tuna inda ki ka ajiye shi Nainarh, kullum cikin bibiyar rayuwar mu suke Nainarh, ki daure ki tuna in da kika ajiye shi,idan baya tare da ke ne ki sanar da ni in da yake zan je na dauko shi ko a ina ki ka ajiye shi”
hawayen da suka taru a idon ta ne suka shiga zubowa “na shiga uku ya Abid wallahi ka tsoratar dani,sau biyu ana turo man message ana man barazana akan flash wallahi babu wani flash a hannu na”
“You see! kinga abun da nake faɗa maki ko?, ki daure ki tuna inda kika ajiye shi” “taya zan tuna ya abid bayan ba'a bani ba”
“to shikenan na fahimta,ki daure ki sanar da CM an turo maki massege, amma kar ki sanar da shi komai game da dawowa ta kin ji”
“in sha Allahu bazan faɗa mashi ba, yanzu kai kana ina?,ina son ganin ka”
“gani na a yanzu ba zai yiwu ba Nainarh, kema ina son ki kula,motsinki kaɗan suke jira”
“shikenan in sha Allah, nagode amma idan ina son nayi magana da kai taya zan same ka?”
“karki damu zan dinga kiranki don naji a wani hali kike ciki,yanzu ki koma ki yi barci, kar ki sa damuwa a ranki kinji ko”
gyaɗa kai tayi kamar tana a gaban shi “goodnight take care,bye bye” ya faɗa yana rejecting call ɗin
zame wayar tayi daga kunnenta gaba ɗaya a tsorace take, to ita wane flash ake tahumarta bayan dadyn ta bai bata komai ba, kuma a ranar da suka shigo gidan duk wani flash na gidan sai da suka ƙone shi hatta laptop din su.
ta shafe tsawon mintuna 40 tana saƙawa da kwancewa kafin dai ta kwanta bayan ta kashe bed-side lamp, addu'a ta sake yi ta shafe jikinta gaba ɗaya, a tsorace take amma deep down tayi matukar farin ciki da dawowar yayanta,sai around 3 am bacci ɓarawo yayi awan gaba da ita.
barci bai yi nisa ba taji saukar hannun mutum a jikinta,wani irin bugawa zuciyarta tayi,suman kwance tayi ko motsi bata iya yi, jin hannun ya fara yawo a jikinta ne yasa bugun zuciyar ta ya tsananta, ba zato ban tsammani taji saukar hannun mutum a kirjinta bata san lokacin da ta kware baki zata fasa ƙara ba,saurin toshe mata baki aka yi,kokawar fizge hannun daga bakinta ta shiga yi amma ta kasa,bakin mutum taji saitin kunnen ta in a whisper taji muryar data sake jefata cikin tashin hankali
“kada ki tsorata ban zo da nufin cutar dake ba, naga kina cikin damuwa ne yasa nazo dan na ɗebe maki kewa,tun ranar da na fara tozali da ke gaba ɗaya na rasa sukuni na,na shiga halin tunanin zazzafar surar ki mai matukar ɗaukar hankali,ki amince man nayi miki alƙawarin zan mantar dake duk wata damuwarki,zan jiyar dake daɗin da ko ɗa namiji ba zai jiyar dake irin sa ba,ki amince da buƙatata Nainarh, a kullum da tunaninki nake kwana da shi nake tashi,you dominate my mind,I love you Nainarh”
A lokaci ɗaya wani irin tsoro da tashin hankali ne su ka mamayeta,tuni hawaye sun fara zarya a kumatunta.
kokawar yanda zata ƙwace kanta take amma ta kasa, hankalinta ne ya ƙara tashi lokacin da taji tana neman rabata da PJ dake jikinta.
bata sake shiga tashin hankali ba sai da taji saukar bakinta a nata,sosai hankalinta ya sake tashi,kokawa ta shiga yi da ita tana kai mata duka ta ko ina amma kamar tana dukan dutse,ba bu ma alamar ta san tana yi,ganin dai ba sarki sai Allah ne yasa ta shiga laluben yumnah amma taji wayam bata kan bed ɗin,tsoronta ne ya tsananta, gashi har ta so ma rabata da kayan jikinta.
Allah ne ya taimaketa ta samu Sa'a ta daddage ta galla mata cizo a tongue,da sauri ta saki bakinta tana fasa ƙarar azaba, da mugun sauri Nainarh ta zabura ta koma can gefe.
da sauri ta kai hannunta jikin switch,duk da tsoron da take ciki amma ko ba komai zata so tabbatar da zarginta.
ganin abun da Nainarh ke shirin yi ne yasa ta miƙewa,da gudu ta nufi ƙofar fita daga ɗakin,tana kaiwa tsakiyar ɗakin Nainarh na kunna bulbs haske ya gauraye ɗakin,
da kallo Nainarh tabi bayanta har ta fice daga ɗakin da gudu.
a jikin head board ta takure jikinta sai rawa yake kamar wacce sanyi ya yi ma mugun kamu,kifa kanta tayi saman laps tana fashewa da wani irin ku ka mai ban tausayi.
cikin muryar ku ka take faɗin
“mi yasa zaki man haka,dama tsawan zaman mu dake sha'awata ki ke yumnah,why, mi yasa,mi yasa yumnah!!” ta faɗa tana sake fashewa da wani ku kan.
ku ka take Sosai babu mai lallashinta, yumnah ta karya mata zuciya,tayi data sanin sanin yumnah a rayuwarta, a wannan lokacin tayi fatan ace a hannun dangin mahaifiyarta ta zauna ko na mahaifinta,gara mata azabar su da irin wannan ƙazantar.
har aka kira sallar fajr bata sake komawa bacci ba,har lokacin jikinta kyarma yake ga wani ciwan kai da zazzaɓi da ya rufeta lokaci guda.
da ƙyar ta samu tayi ƙarfin halin tashi ta nufi toilet ta ɗauro alwala ta fito, dressing room ɗin su ta nufa, carpet da hijab ta ɗauko,bedroom ɗin ta dawo,anan gefen bed ɗin ta shimfiɗa carpet ɗin tayi sallah.
ko da ta kammala sallah bata tashi a kan carpet ɗin ba anan bacci ɓarawo yayi awan gaba da ita.

*UNITED STATE❤*
*Las Vegas (Nevada)*

Kamar yanda Mrs Malika ta faɗa washe gari ta tafi, Nailarh har Airport ta rakata,da zata tafi harda kukanta.
tun a ranar Aunty Sophia ta fara mata Allurar a bisa tsarin da Dr daniel ya bada, Alluran na tsawan one month ne,after one one day,15 days kenan.
Tunda akayi discharging ɗinta daga hospital kullum ne sai
C E O ya turo mata da message sau uku a rana morning, evening and night,lokuta da dama shi ke tashinta daga bacci,tun abun nashi na ƙular da ita yanzu har ya koma bata mamaki da baya missing koda rana ɗaya ko lokaci,wasu lokutan kuma kiranta yake,tun bata picking har ta koma tana picking duk da ba wata maganar arziƙi su ke ba,masifa da buge mashi warning sun fi yawa a kalamanta.
duk time ɗin data tace zata ɗauki mataki akanshi, murmushi yake mata yace idan zata hukuntashi tayi mashi sassauci kar shima heartAttack ya kamashi,duk lokacin ɗaya furta mata hakan amsa ɗaya take bashi “zanfi jin daɗin haka,domin ka takura man”.
Yauma kamar kullum tana kwance a bedroom ɗin ta har 10 pass 11 bata farka daga bacci ba,tun ɗazu wayarta ke haske alamar shigowar message,sau biyu Aunty Sophia na shigowa dubata amma bata tashi ba.
kiran daya shigowa wayarta ne yayi sanadiyyar tashinta,a hankali ta buɗe idanunta masu ɗauke da bacci,ɗan tsaki taja tana tashi zaune,ta san babu wanda zaiyi mata wannan kiran at this time bayan shi.
jawo wayar tayi tana duba screen ɗin,kamar yanda tayi zargi shi ne,girgiza kai tayi tana jan wani tsakin.
picking call ɗin tayi haɗin da kara wayar a kunnenta,zazzaƙar muryarshi mai cike da natsuwace ta daki dodon kunnenta “sleeping baby,Are you still on the bed?”
“why are you disturbing me in this morning?”
“you start ko,why are you still on the bed,I take my breakfast but still I'm hungry,ashe beb ce ba tayi breakfast...” bai ƙarasa ba yayi shiru dalilin dariyar da yaji Nailarh nayi, kalaman shi ne su ka yi matuƙar bata dariya,shiru yayi yana sauraron dariyarta dama yayi hakan ne dan ya sata farin cikin,sai da tayi mai isarta tukun tayi shiru,ɗan ajiyar zuciya ya sauke “please wake up and take a shower and come have breakfast baby”
“I won't do it!” ta faɗa kai tsaye
“please cutie pie” ya faɗa cikin kwantar da murya
“I Can't” ta faɗa tana ɗan ɗaga murya haɗin da yin rejecting kiran,jefar da wayar tayi gefe tana furzar da iska mai zafi daga bakinta haɗi da zura hannunta cikin sumar kanta tana yamutsata.
turo ƙofar ɗakin Aunty Sophia tayi ta shigo tana turo food trolley,ɗago da kai Nailarh tayi tana kallonta,har bakin bed ɗin Aunty Sophia ta ƙaraso “baby kin tashi,hope you slept well?” kallonta Nailarh tayi harta zauna gefen bed ɗin without saying anything her,kallonta Aunty Sophia tayi ganin ta zuba mata ido “baby lafiya?”
“he disturbing me” ta faɗa tana ɓata fuska “baby ai duk laifinki ne,kin fasa hukuntashi ne”
“no kawai naga yayi regretting ne”
“saboda yayi regretting ne yasa ki ka ƙyaleshi yake disturbing ɗinki?”
“wani side na zuciyata ne ke cewa na yafe mashi tunda ba yana sane yayi ba” ɗan ajiyar zuciya Aunty Sophia ta sauke
“shikenan baby,bazan hana ki yafe mashi ba,dama yana da kyau mutum ya zamo mai yafiya” ɗan ya mutse fuska Nailarh tayi tana matsowa kusa da Aunty Sophia,kwantar da kanta tayi saman shoulder ta,shafa kanta Aunty Sophia tayi
“sorry,go and take a shower,ga breakfast nan da sauran injection ɗinki” ɓata fuska Nailarh tayi “wai yaushe ne injection ɗin nan zata ƙare?”
“two month ne baby”
“gaskiya am tired Aunty Sophie,wai ma ta mecece?”
“Dr Daniel zaki tambaya”
ɓata fuska Nailarh tayi,hannu ta zura ta jawo wayarta dake ringing, picking call ɗin tayi tana kara wayar a kunnenta, muryar momyn ta ce ta daki dodon kunnenta “baby ke da waye a waya ina kira ba kiyi picking ba?”
shiru Nailarh tayi ba tare da tace mata komai ba “magana nake baby?”
“momy yaushe za ki dawo?”
“next month” Malika ta faɗa
“zan kuwa biyo ki ne” Nailarh ta faɗa tana rejecting kiran
“baby Please wakeup and take a shower” Aunty Sophia ta faɗa “zaki man ne?” wani kallo Aunty Sophia tayi mata “dama ni nake maki?”
“to ai kin hana masu yi man suyi man”
“saboda ina so ki zama cikakkiyar budurwa ba yarinya ba,ko kina so CEO ya cigaba da rainaki?”
taɓe baki Nailarh tayi without saying anything to her,tashi tayi ta nufi bathroom da kallo kawai Aunty Sophia ta bita tana sakin murmushi,tunda suka dawo daga hospital ta hana su lolarh yi mata wanka,da Nailarh tace wani abu sai ta fake mata da kar CEO ya rainata.
tashi tayi daga saman bed ɗin ta gyara mata,har ta kammala Nailarh bata fito ba,wayarta ta ɗauka a dalilin shigowar message da taji.
messages ta gani daga Number da yawa wasu Nailarh ta buɗe wasu na unread,ta sama ta shiga karanta message ɗin ba tare da ta shiga ciki ba, murmushi ta saki lokacin data kammala karanta message ɗin
“i don't know who are U,ban san mi ka ke so a tare da Nailarh ta ba”
saurin ajiye wayar tayi jin alamar Nailarh zata fito,tashi tayi da sauri ta nufi Nailarh tana faɗin “baby have you done?” ta faɗa tana jan hannun Nailarh dake sanye da bathrobe zuwa dressing room ɗinta,da kanta ta shiga shiryata,tunda su ka dawo daga hospital ita ke mata komai.
bedroom ɗin su ka dawo bayan ta kammala shiryata,good trolley data shigo da shi ta jawo,sarving ɗinta tayi,da kanta ta shiga bata abincin harta kammala.
Injection ta haɗa tayi mata,harda yar ƙwallarta da tayi mata,tattara kayan Aunty Sophia tayi tana faɗin “anjima nake son muje Orphanage, nurse laurah tace man yaranki na ta tambayar kina ina”
“Ayyah,shaf na manta da su”
“anjima sai muje”
“okay Nailarh ta faɗa ficewa Aunty Sophia tayi.
*tun ranar da su ka amso kaya a port,kusan kullum ne sai taje ta duba jikin yaran,dawowar Momyn ta yasa ta rage zuwa saboda Momyn tata ta nuna bata son tana zuwa*

*ABUJA NIGERIA*💫

har yanzu kwance take saman carpert ɗin da tayi sallah,turo ƙofar ɗakin
End Ads