ya kama masu ɗaki dansu huta su jidadinsu ɗan rusunawa ya sakeyi tare da cewa "I'm am sorry Sir bamu da normal drinks saidai Wanda akayi mix ɗinsa sai kuma alcohol and wine non alcoholic 'NABEEL ko jin mutumin ya anbata masa alcohol ne yasa shi saurin dago kai ya kalleshi saboda shi tunda yake aduniya bai taba shan alcohol ba kai Allah ma yatsare shi dashan giya duniya da lahira cikin sauri ya girgiza kansa tare da kama labbansa a cikin bakinsa ya Ɗan ciza, cikin muryarsa da bata fita sosai ba cikin sanyi da kasa da murya NABEEL yace"kabani wine amma non alcoholic "okay sir inji cewar ma'aikacin yana mai juyawa
cikin sauri ya tafi Dan kawowa NABEEL ɗin wine kamar yadda ya bukatar bajimawa kuwa mutumin ya dawo hannunsa ɗauke da kwalbar wine da kuma Wani glass cup ajiye kwalbarn yayi agaban NABEEL d'in 'tare da juyawa yakoma bakin aikinsa, NABEEL kuwa ɗaukan kwalbar wine din yayi batare kuma da ya duba ko wine din neko non alcoholic bane, yaballe murfin ya zuba wine d'in a cikin cup bai ku ma damu da yawan wine d'in da ya zuba acikin cup din ba sai da ya cika cup din dam sannan ya kafa kofin a bakinsa ya fara sha bai kuma cire cup din daga baƙinsa ba har saida yaga ya shanye gaba daya win din dake cikin kofin, Ahankali ya ɗauki wayarsa dake aje a Saman table din tare da kunnata kifa kansa akan table din dake gabansa yayi, hade da turawa hoton FAREEDAH dake mamaye akan screen d'in wayar idanu, idanuwansa da suka sauka a kan kyawawan lips d'inta yadan lumshe, tare da fesar da wani irin numfashi me sanyi FAREEDAH
INA MATUƘAR SONKI! BA ZAN IYA KWATANTA MAKI IRIN MATUƘAR KAUNAR DA SONKI DA NAKE MAKI A CIKIN ZUCIYA TABA KAUNAR KIDA SONKI YANA YAWO A JIJIYOYIN JININ JIKINA,I CAN DO WITHOUT YOU ,YOU ARE MY HAPPINESS Ahankali NABEEL ya fad'a ta hanyar motsa pink lips ɗinsa
Kwanta da kansa akan table din yayi saide Kuma wani abu mamaki ko mintuna 20 ba acikin da shan wine d'in nasa ba ya ji kansa
Na dan juyawa yayin da idanuwansa ke sake marairaicewa, tamkar Wanda yake jin bacci Haƙa yanayinsa ya dawo musamma ma idanuwansa da suka soma juyewa, haɗi da chanja launi, take kuma cikin mintuna kadan yasake jin duniya tana nema juya masa ganin da yayi cewa da gaske yana neman fita acikin hayyacinsa ne haƙanyasa shi mik'ewa tsaye, tare da ɗauka wayarsa, wallet d'insa dake cikin aljihunsa ya ciro tare da budewa batare da kuma ya dubaba yaciro fararen yan one one thousand ya ajiye musu asaman table d'in,
Ahankali cikin yanayin da yake jin kansa ya fice daga cikin babban parlourn,koda ya fito tsakiyar compound d'in, kansa yadan buga, saboda yanda yake wani jin jiri na nema kai shi ƙasa, a cikin zuciyarsa yake tambayar kansa shin ma Meye kawosa wajen nan? ,gashi sanadiyyar tashin hankali da yake ciki haƙan yasa shi zuwa nan wajen sannan kuma yasa shi shan abunda yake nemar dagula masa lissafi duk laifin kine Mommy kece sila Allah ya isa tsakanin na dake Mommah, cikin dan cijewa ya nufa inda ya ajiye motarsa yana zuwa kuwa ya bude murfin motar nasa ya shiga, ya tada motar sa, da wani irin mugun speed kuwa ya cillah motar kan titi gudu yake yi sosai akan titi
Kai tsaye ya nufi gidan sa, yana isowa gaban makeken Gate din Gidan sa ne haƙan yasa Shi soma Danna wani irin uban horn, yayinda kuma karar horn d'insa kadai zaka ji ka fahinci cewa baya cikin hayyacinsa, da gudu gate man ya fito daga dakinsa ya k'araso, tare da zuwa jikin kofar gate d'in cikin sauri ya wangle masa gate d'in NABEEL kuwa da yakejin kansa asama da wani irin gudu ya shiga cikin tsakiyar compound d'in direct ko Gama de-de ta parking din nasa da kyau kuwa baiyiba ,ya bude murfin motar nasa ya fito, kallo daya zaka masa kasan cewa baya cikin hayyacinsa, maida murfin motar nasa yayi ya rufe,Cikin wani irin taku dake nuna zallah kwarjininsa ya nufi hanyar da zai Sada sa da babban parlour gidansa ahankali ya shige cikin tsakiyar parlour din sa,a Saman two-seater ya zauna hanuwansa biyu yasa ya Kama kansa dake wani irin ciwo, hakanan yake jin kunci da damuwa acikin ransa, lokcin ɗaya. yatambaye kansa, wai ma shin meyasa Ma'aikacin hotel din ya yaudaresa ta hanyar basa wine me alcohol acikin??? Shima bai saniba a
Ahankali ya dago idanuwansa da suka yi jajur ya saukesu akan hadadden Zane photon FAREEDAH wada ya manna ajikin bangon parloursu ,tashi tsaye yayi tare da karasawa wajen da zanen photo Nata yake like Ahankali ya daura hanuwansa akan picture tare da sakin smillig batare da ya yashirye ba"sugar baby
I love you ya furta ba adadi,Zanci gaba da sonki har bada,You are My Everything,My life,my soul mate,My...my....my....my....You are mine Dear I cant do without you My lovely wife....
TABBAS Ni NABEEL ina masifar tausaya wa kaina acikin halin damuwa da tashin hankalin da nike ciki Allah ka bani ikon cinye wannan jarabawarka lafiya, lallai hakika Allah ka aiko min da babban jarabawa rayuwa Allah Kasa in cinye wannan jarabawa rayuwa lafiya Allah ya kawo min mafita cikin lamuran ka,,,
________*FAREEDAHH*______
_____*Bayan sati biyu*_______
BANGAREN GIDAN SU FAREEDAH kuwa
Gida ne mai d'auke da d'akuna uku sai kitchen dake daga bangaren dama sai kewaye dake daga can karshen gidan sai tsakar gida mai dan yalwa, gidan dai kallo daya zakamashi kasan na masu ɗan rufin asiri ne
azahar suna zaune atsakar gida cikin yar qaramar rumfarsu
Zaune mahaifin FAREEDAH da mahaifiyar ta suke a samar tabarma
Kallon mahaifiyar FAREEDAH mahaifin FAREEDAH yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "
Wai Rabi
"Na'am Malam Maman FAREEDAH ta amsa tana mai kallon mijin nata"cikin sanyin Muryar mahaifin FAREEDAH Yace" wai wace irin tafiya ne wannan NABEEL ɗin yayi wanda bazai bar FAREEDAH agidan ba sai ya turo ta nan Gidan ? "cikin sanyin Muryar da mamakin abun mahaifiyar FAREEDAH ta buɗe bakinta tace"nima haka nagani kuma ni kasan abunda ke bani mamaki ,FAREEDAH tunda tazo Gidan nan bata wani kazar-kazar shine nace ko dai akwai wani abun ne?
"hakane inji cewar Malam sannan ya cigaba da cewar" to amma kuma ai in baki manta ba yaran nan sun shaku da junarsu kuma suna zaman lafiya da junarsu "amma duk da Haka dai yakamata dai a sake tambayan ta ,inji cewar Mama"yanzu Ina take? "Tana cikin kitchen "kira min ita "cikin daga murya Rabi ta shiga kwalawa yarta FAREEDAH kira "FAREEDAH! FAREEDAHh!!"Na'am FAREEDAH ta amsa kiran da Mamanta tai mata "cikin kulawa Mama ta furta"kizo ana kiranki "
Cikin sauri FAREEDAH ta fito daga cikin kitchen kai tsaye inda suke zaune ta nufa cikin sauri ta ƙaraso gurin su a inda suke zaune tare da rusunawa kallon su tayi kafin cikin sanyin Muryar FAREEDAH ta buɗe bakinta tace"gani Baba "Cikin kulawa Malam ya buɗe baƙin sa yace"FAREEDAHh wai me ke faruwa ne bana son ki boye min komai ki gaya abunda yake faruwa? , Malam ya ƙarasa tambayarta yana mai dubanta "Baba abunda na fad'a maka dazun shine babu abunda ya yafaru,tana cikin magana kenan sai kawai kukan tsananin tashin hankali da damuwa ya subce mata ,..... cikin sheshekar kuka FAREEDAH ta cigaba da cewar "Baba babu abunda ya faru Tana gama magana ta Mike cikin kuka ta nufi hanyar d'akin ta Tare Da shigewa cikin d'akin ta"kallon Malam Mama tayi tare da faɗin
"ka gani ko Malam! in harda akwai wani bakon Abu gameda FAREEDAH ni Ina ganewa " sauke ajiyar zuciya Malam yayi Tare Da faɗin"hakane To kyale ta bari zanzo in kira ta mu keɓance dani da ita insha Allah zata gayamin koma menene ke faruwa"Allah yasa "AMIN YAH Rabbill IZZATI Wai Ina kanin nata ?"Abubakar? "eh "Ina ji yana dakinsa "to maza kirawomin shi yazo ya tayanin rubuta wannan rubutu a jikin allo ",OKAY To inji cewar Mama tana mai mike wa tsaye kana ta nufi
hanyar zaure gidan
*_GIDAN HAJIA NAFISAT_*
A kwance Ahmed yake a cikin bed room d'insa ,da misalin ƙarfe goma shaɗaya na dare Sai famar wani uban juyi yake domin kuwa yana mugun tabawa kanshi damuwa so yaƙe kawai ya Kuma jinshi a cikin jikinta
yana hango kirarjikin ta wani irin tashi da harbawa yaji sandar Shi nayi yayi wani irin nishi tare da dafe ta gam
Yana Kara tuna kirjinta ɗin nan masu cika da ɗan tauri alamar sai sunji training zasuyi laushi, ya runtse ido yana danna kanshi a pillow, tare da kwance belt din gajeren wandon da bai cire ba yayi freeing d'in jikinshi domin duk .da sanyi AC dake cikin dakin Shi zafi yake ji,,zuwa can Janyo wayarshi yayi tare da nema contact d'inta yayi dialing, lokacin itama Tana kwance tana juyi ji take kamar taje part d'insa, sabida shi is feeling his hands all over her body.
Idan ta tuna yanda yake romancing d'inta Sai tsigar jikinta ta mike har wani irin ruwa taji sunabin kasanta jin karar wayarta yasa tayi saurin picking Tare da manna wayan a kunne ta domin zuciya ta tabbata shine ya kirata, tasan yanda takasa bacci Shima Haka take a wurin shi "Muguwar ajiyar zuciya ya sauke jin murya ta tace hello "baby 'yafada can kasan makoshinshi.Sannn ya cigaba da cewar"me ya hanaki bacci? "Kai nE, ta fad'a Kai tsaye "to me nayi da zan hanaki bacci baby?"turo
Baki tayi cike da shagwaba ta Fara yimai magana, "am feeling ur hand all over me, " me too baby duk da dazun muka rabu but am hungry again.i want you very badly, "come ta fad'a Kai tsaye nima ba zan iya sleep ba i need you sweet Ahmed and I want to sleep in your chest my sweet baby "ahh ya Saki y'ar Kara domin ji yayi ya kwadaita yana mai jin ina ma boob's d'inta a nashi kirjin
"baby idan fa nazo boob's d'in nan zansha sosai har sai sunyi laushi sannan kuma zan buga kwallo har sau biyar "alright to "mik'ewa yayi ya fito daga cikin bed room d'insa, direct part d'in hajiya nafisat ya nufa, yana shigowa ya nufi parlourn ,dan ko da ya shigo cikin tsakiyar parlour yayi Sa'a Mommah bata nan ta tafi kwana direct dakin NABEELAH ya nufa, NABEELAH ko tana ganin shi tana ganin shigowarsa ta sauke ajiyar zuciya, yana Gama k'arasowa direct kan bed d'inta ya hau ,sannan ya haye samata bakinsa ya dora kan nata yana tsotsa sosai ita kuma Tana shafar kansa , sun jima suna romancing din junarsu kafin suka gajiyar da junarsu, kowanne su ya samu gamsuwa sannan suka zube suna mayarda numfashi kwanta tayi ajikinsa kafin kasani tunni bacci
ya sace ta
*_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_*
#COMMENT'S DOMIN ALLAH !
#SHARE FISABILLAH!!
#THANKS FAN'S !
*AISHA FULANI GAL CE*
[7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹
*PAGE NAKI NE ƘAWATA UMMU ADIYYAH THANKS FOR KULAWAR KI AGARE NI ALLAH YA BAR KAUNA ALKHAIRIN ALLAH YA KAI MAKI A DUK INDA KIKE INA MAKI SON FISSABILLILLAHI*
*🌺 CHAPTER 13-14🌺*
________Bayan KWANA BIYU
Zaune FAREEDAH take asaman ƴar karamar katifa acikin d'akin ta ,ta zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani take ,duk damuwar duniya ta ishe ta motsi kadan tah share kwallar hawaye dake zuba a idanuwanta, zuwa can sai ga Asma kawarta tashigo..
Asma'u ce ta shigo
tare da furta"
Assalamu alaikum
"AMIN WLKSLM FAREEDAH ce ta daga kai takalleta tare da amsa mata da faɗin haƙa sannan cikin sanyin
muryarta cigaba da cewar
"Sannu da zuwa ƙawata
"Yawwa bestynah inji cewar Asma tana mai k'arasowa inda FAREEDAH take zaune sannan ita ma ta samu guri ta zauna ahankali
akusa da FAREEDAH
"Asma daga wajen aiki kike Haƙa ne?FAREEDAH tayi maganar idanunta
akan Asma'u
"Eh wallhy
Inji cewar Asma'u ,kallon FAREEDAH Asma'u tayi sannan ta cigaba da cewar"kinga lokacin da kika kiran ni muna wajen aiki ne ankawo muna wata-mata menakuda ne in gaya miki to sai ma daga baya naga har da text d'inki ma shiyasa nace to bara na k'araso gaba-daya
"Gaskiya ne inji cewar FAREEDAH "cikin mamaki Asma'u ta dubi FAREEDAH Tare da faɗin"amma ni FAREEDAH abun nan ya bani mamaki ace NABEEL da kansa zai rubuta miki takaddan saki har saki uku kai abun da mamaki ,,cikin sanyin Muryar FAREEDAH tace"Asma'u gudu da me ruwa baya maganin d'auda matuƙar inba ruwan ka ɗiba kayi wanka da shi ba.Asma'u Nabeel Mijina bai da mafita wajen mahaifiyarsa inba sakin nan yayi ba sakin shine mafita agare shi ,ni kinga ma tunda ya bani takaddan ma na ajiye ta, ban ma bude naga meye ma aciki ba FAREEDAH ta ƙarasa maganar ta tare da dauko takaddan akarkashin filonta ,,,,,,,
Cikin sauri Asma'u ta furta
"kina nufi baki nunawa su mama ba?
"HMMM inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar" inma na gaya masu gaskiya kenan ba "Ai ke kuwa ba'a Haƙa domin iyaye sun wuce wasa ,kamata yayi ai sai ki gaya masu,, Cikin sauri FAREEDAH tace"tunda gaki sai ki taya ni gaya masu , cikin kulawa Asma'u tace"indan wannan ne ki kwantar da hankalin ki ni nayi miki alkawarin zanje in shaida musu duk abunda.ake ciki, amma yanzu ina takadda take!?
FAREEDAH tace" gashi ni tunda ya bani ita kullum sai dai na tasata agabana na zura mata na mujiya kwata kwata nakasa buɗewa dan da zarar na daukota zan buɗe in karanta sai in kasa,ɗaukar takaddan FAREEDAH tayi ƙana ta mikawa Asma'u
,'Karban paper Asma'u tayi ahannu FAREEDAH kana cikin fad'iwar gaba ta fara karantawa kamar haka
👇🏻👇🏻
FAREEDAH Alkawari k'ayane na d'au gammo na ɗauka, FAREEDAH NABEEL d'inki ya riga ya zabarwa zuciyarsa abokiyar rayuwa har abadah FAREEDAH kece ta farko.kece ta karshe.ina lele marhabun dake daga nan har izuwa jumma'ar da batada asabar ..
FAREEDAH kisani NABEEL ɗinki yana yin maki so kamar yadda makaho yake son ido .dan haƙa karki damu da ni nasan babu mai iyah raba hanta da jini sai Wanda ya halilllce su.kuma kema kin san cewa kifi ba zai rayu ba Sai da ruwa, saboda haƙa Ni NABEEL SULEIMAN Ina nan amatsayin mijin ki daga nan har illa masha Allah ,sannan kuma ina son kin kwantar da hankalinki ki dai na saka damuwa acikin ranki.."hhhhh dariya farin ciki da daɗi ne ..ya subce wa FAREEDAH bata masan lokacin da ta furta" wayyo daɗi kashe ni ,dole ne na debo shoki ,mikewa tsaye FAREEDAH tayi sannan cikin murna da farin ciki ta fara daka rawa tare da debo shoki gami da watswa ƙawarta Asma'u💃🏻 rungume Asma'u FAREEDAH tayi Kafin cikin farin ciki tace "ƙawata Nagode Nagode Nagode matuƙa ina matuƙar godiya Allah ya bar mu tare Allah ya bar kauna ina sonki ƙawata wayyo daɗi yau jina nike kamar ina a aljanna'',"ita ma Asma'u ɗin ta fashe da dariya haha haha haha Gami da rumgumo aminiyar ta sannan Cikin dariya farin ciki Asma'u ta ce " to FAREEDAH Gaskiya ne hausawa nacewa lokaci da tsintsu ke gudu kuma ita ko agwagwa nemar sa take, takarasa Magana tana mai zare jikinta daga na FAREEDAH "hmm inji cewar FAREEDAH sannan ta cigaba da cewar'" to ai sai taje can tai ta nemarsa can, dan nida mijina NABEEL nan gani nan bari , insha Allahu Ni da miji na mutu ka raba ,Sbd haƙa ba wata shegiyar surukar da ta isa ta raba sai Allah ,wayyo daɗi kashe ni,oh Ikon Allah kenan, Ashe dai miji na bai sake Ni ba !kai amma Hajiya NAFISAT Allah ya isa tsakani na dake , insha Allahu wannan kunci da tashin hankali da damuwa da kikasa na shiga na tsawon lokaci ta sanadiyyar ki insha Allahu sai Allah ya saka min shedaniya maiya ƙawai "cikin sanyin Murya Asma'u tace"FAREEDAH kenan ai insha Allahu ke kaɗai ce ta NABEEL Bugu da kari kuma dake da mijinki nan gani nan bari ba..sannan kuma no More.kishiya in your house, Insha Allahu gidan mijinki naki neke kaɗai babu wacce ta isa ta shigo maki gida wai amatsayin kishiya
Dan nasan kinbi kishiya da gudi ba wando
Hahaha FAREEDA ta kyalkyale da Dariya kafin tace "Ban son zolaya fa aminiya "duk suka fashe da dariya haha haha haha, cikin' dariya FAREEDAH ta juya ta nufi hanyar fita daga cikin dakin tana mai faɗin ƙawata bari in ƙawo mana ruwa da abinci
*WASHE GARI*
Da misalin ƙarfe goma sha ɗaya na safe zaune Baban FAREEDAH yake acikin dakinsa tare da NABEEL da Sadeeq wato abokin NABEEL
Bayan sun gama gaggaisawa
Kallon su mahaifin yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "to Alhamdu'lillahy ah .NABEEL nayi farin cikin zuwarku da kai da abokinka. kuma duk abunda ke faruwa naji kuma nasan komai dun Haƙa ni ba zan ce ka rabu da matarka FAREEDAH ba tunda matarka tana sonka kai ma kana sonta yawwa, "duban mahaifin FAREEDAH Sadeeq yayi Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace "ai damar fatarmu kenan.sai dai muna rokon addu'a adaga gare ka Malam, kamar yadda dai ka saba "Haƙane to Alhamdulillah inji cewar Malam, sannan ya cigaba da cewar" addu'a dai mu nan muna kai kuma insha Allah zamu cigaba dayi tunda dai kamar yanda na gaya ma ku ne a baya matarsa tana sonsa shima yana son ta, matsala dai na mahaifiyarsa ce kuma mu muna gudun abunda zai je ya