kinje Abujanan ... shashaskawai wace ...batasan ...ciwon kanta ba ...maza kifitar min acikin falon kije kiFara shirin tafiya tomorrow AHMED ya ƙara sa maganar sa cikin tsananin ɓacin rai , cikin ihu NABEELAH ta buɗe baƙin ta tace "niKuma NABEELAH nace babu inda zani Dan babu wani Dan iskan... daya...isa yasa ni nayi tafiya dole ..haba dole ne nace dole ne, ko ana tafiya dole ne?? "Haba AHMED kuwa cikin tsananin ɓacin rai AHMED ya daga hannunsa ba bai tsaya wata-wata ba ya sauke ma NABEELAH Mari jikake tasssssss amatukar firgice NABEELAH ta dafe gefen fuskarta inda taji saukar mari Sannan cikin zubar da hawayen NABEELAH tace"...
Yaya AHMED ni ka mara,? kai kai kai kam babban bala'i. AHMED.yau ni NABEELAH ka mara?ai kuwa batason lokacin da kuka ya subce mata ba, cikin sheshekar kuka NABEELAH ta buɗe baƙi ta ɗora da cewar "AHM.......ina AHMED bai bari ta k'arasa fad'in abun da take son fad'a ba tunni ya had'e bakinsu guri guda, saboda kunnuwansa ,baza su iya daukan zaginsa ko bak'ar maganar da zasu fito daga bakinta ba, a hankalin ya ɗaura bakinsa a Saman Nata, cikin wani irin yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta yafara kissing d'inta, da salonsa me rikitar da lafiyayyiyar mace, hahaha ai kuwa auntynerh tunni ta
ta nemi kukanta tarasu, saboda an shiga duniyar masoya duniyar daɗi Malam kafin kasani Tuni itama NABEELAH ta shiga mayar masa da martani, ,daukarta AHMED yayi cak ya nufi hanyar bed room d'insa,da ita, Sai saman makeken gadon sa ya kwantar da ita, cikin sauri NABEELAH ta cire rigar jikinta harda breziya shigewa tayi cikin jikinsa, tana ya mutsa masa tunani,sake kama bakinsa tayi ta tura masa harshenta tana sucking haɗiye yawonsa, sosai suke tsotsa lallausar harshen junarsu ita ko tana shafa masa kan'sa,Ahankali ta Fara ɓalle masa maballin rigarsa harda zare ko cire masa rigar jikinsa tayi ,takama kan nipple d'insa ta tana tsotsa,zuwa can kuma Ahankali tafara shafa kwaantaccen sumar daya yaƙe kwance akirjinsa lumshe i'don sa yayi sosai hankali yafara ficewa daga hayyacinsa boob's d'inta ya kama cikin zafizafi yakai bakinsa yana tsotsa da sauri da sauri nan, jikinsa ya Fara rawa tsabar jaraba dake cinsu, zazzafar romancing suke aikawa da junarsu,
*BAYAN SATI ƊAYA*
*GIDAN DOCTOR ADAMS*
Zaune DR ADAM yaƙe acikin parlournsa tare da AHMED kallon AHMED doctor Adams yayi kafin cikin tsantsan farin ciki doctor.Adams yace "AHMED INSHA ALLAHU. bazamu taba samu matsalaba gameda ciki da NABEELAH take ɗauke dashi domin naje na ajiye ta acan *Abuja* gurin kakata, kuma acan zata zauna in ALLAH yayarda har lokacin haifuwar ta yayi harta haifu, kuma idan tahaifu in Allah yayarda,akwai wasu maguguna da zan bata Wanda zasusa jikinta yayi kyau Wanda jikin ba zai-taba nuna alamarta ma taba haifuwa baya doctor Adams ya ƙare maganar sa cikin washe baki ,,,dago kansa AHMED yayi yakalli doctor Adams tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya AHMED yayi kafin cikin nutsuwa da sanyin murya
AHMED yace "nagode sosai doctor da rufa min asirin da kayi Allah ya saka da aljanna ,murmushi doctor Adams yayi kafin cikin smiling doctor yace "AHMED kenan, AHMED sai dai akwai wata magana mai mahimmanci. Wanda nasan bakasan taba , kuma zanso in. gaya maka ita, don kasani ,saidai bansani ba ko zaka amince da uzuri na, ??" Gaban AHMED ya tsitsinke yafadi ƙasa ya ragargaje Cikin faɗuwar gaba AHMED ya buɗe baƙin sa yace"zanso sanin sirin.koma menene daga bakinka ??? AHMED yaje fo masa tambayar
Gyara zama to yayi kafin cikin tsantsan damuwa doctor Adams yace"AHMED wato a dalilin NABEELAH na shafe shekara da shekaru banyi aureba,wato muyi soyayya,kokuma in ce naso NABEELAH son da bantaba son wata ƴa mace irin wannan son da nunawa mata ba, kuma har yanzu da naƙe gayamaka wannan magana doctor Adams ya karasa maganar sa cikin zubar da hawaye ,Cikin sauri AHMED ya furta
"har yanzu ban fahince inda magana ka ta dosa ba ,ban fahince ka ba ??? cikin zubar da haway doctor Adams yace" muyi soyayya mai'karfi da NABEELAH lokacin tana kaduba,sai dai kash bantaɓa samu nasaran *so* da *kauna* daga cikin zuciyarta ba, dogon numfashi yaja sannanya sauke ajiyar zuciya. Tare da cigaba da cewar. "ko gidan su naje gurin ta zance bata taɓa ma fitowa belle ta samu lokacin tsayawa dani ba" har yanzu kana sonta acikin zuciyarka ,kana son NABEELAH??? AHMED ya aje fo ma doctor Adams tambaya tare da kafeshi da idanuwa haƙa zalika yana jin yanda gaban sa ke fad'uwa, Cikin sanyin murya doctor Adams yace" AHMED lokacin da naje duba jikin NABEELAH da bata da lafiya dana kalleta sai soyayyarta da kaunarta da sha'awar ta ya dawo cikin zuciya ta ,Wanda har yanzu da nake gaya maka doctor ya ƙare maganar sa cikin rauni da raɗaɗi "to mekake bukata agareni na maganar shawara?? AHMED sake jeho masa tambaya cikin zafi da ɓacin rai "AHMED NABEELAH tana ɗauke da ciki Wanda ko yau aka ce ta haifu ,zan so Haƙan,misali ace tahaifu ashirye nake da in koma nemar so da kauna daga cikin zuciyarta,sai dai bansan ya kai da ita ya zaku ɗauki abun ,sai dai , bansani ko zaka amince ,?? Cikin fushi da ɓacin rai AHMED yace"in dai daga gareni baka da wata matsala, sannan kuma nasan INSHA ALLAHU NABEELAH bazaka ƙara samun ta da butulcin da tai maka abaya ba "I am so much happy AHMED indan kayi min Haƙa zanji daɗi Kuma zan yi Alfahari dakai amatsayin ka na kanina thank you so much "mik'ewa tsaye AHMED yayi cikin ɓacin rai ya furta Ni zan tafi, cikin sauri doctor yace "har zaka wuce?? "eh "OK to thanks
my dia brother AHMED baice da'ishi ƙalaba yafice da ga cikin gidan gaba ɗaya
Bayan hour ɗaya
Zaune AHMED yaƙe asaman kujera a cikin parlour Hajiya Nafisat yayi tagumi da ka ganshi kasan yana cikin tsananin tashin hankali yayin da ya nutsu cikin duniyar tunani cikin ransa yace "amma kuwa wannan maganan
ta doctor Adam's kuwa Akwai ban mamaki,to an fada masa ni banason NABEELAH ne? idan har banason NABEELAH maizai janyo wata alaka tashiga tsakanin mu, to wai ma maiyasa NABEELAH har ta bashi kofa ayanzu to meyasa ni ma na amince da bukatar sa,Kai AHMED ƙaɗa fa ƙama wanda yayi maka ALKHAIRI da mumunah AHMED yakamata kasan cewa doctor yayi maka duk kan wani Abuda kake bukata ,,,Mommah ce ta fito daga cikin kitchen kai tsaye cikin sauri ta karasa inda AHMED yaƙe zaune ya zabga wata uwar tagumi ,cikin tashin hankali Mommy ya kalli ɗanta kafin cikin daga murya Mommy ta buɗe baƙin ta tace
"AHMED tunanin mekake yi haƙa? ?
Firgigit AHMED yayi ya dawo cikin hayyacinsa yasaki wata nannauyar ajiyar zuciya, kafin cikin sanyin murya AHMED yace
"wallahy mommah tunanin NABEELAH naƙe yi" murmushi Mommah ta yi kafin cikin fara'a Mommy ta buɗe baƙin ta tace" *ALLAH SARKI* ai ko d'azun muyi waya da ita da doctor Adam's, amma insha Allahu da alamun samun sauki,domin doctor Adam's yagaya min cewa akwai alamun samun sauki, so ka kwantar da hankalinka ka daina saka damuwa acikin ranka"smillig AHMED yayi Kafin cikin smiling yace " daman muyi waya da yaya NABEEL yacemin yana shirye shiryen dawowa sai wasu manya mutane suka tsayar dashi wai sunaso yayi aiki acan amma shi yace ya fison ya dawo nan karkashin company daddy mu insha ALLAH next week yace zai dawo" ai kasan NABEEL da tuntuni ma yabar ƙasan dalili kawai dan baitafi da matarsa bane kuma kai ma kasan dalilin rashin zuwansa da matarsa Saboda cikin nan ne da take tare da, ina nufin cikin da FAREEDAH take ɗauke dashi, shiyasa,da tunni ya bar kasan kwata kwata,ko shakka babu saboda ita zai dawo"haƙane Mommah Inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar"Mommah inje inyi sallah karfe biyu! "cikin daka masa tsawa Mommy tace "yanzu kai damar tunda zun kana zaune bakayi sallah ba.meyehaka dan Allah kaje kayi sallah "mik'ewa tsaye AHMED yayi sannan ya nufi hanyar fita daga cikin falon tare da ficewa daga gidan yanufi masallaci,
"shashakwai.haba kazo kazauna ba tare da tayi ibada ba,kai ALLAH ya wadar naka ya lalace
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹
*FAREEDAH NABEEL*
🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹
_STORY,WRITTEN_.
BY
*A'ISHA FULANI GAL*
*🌺 CHAPTER 31-35🌺*
*DEDICATED TO :- XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*)
*🌺 CHAPTER 31-35🌺*
MY DEAR DADDY
MAY YOUR SOUL REST IN PERFECT PEACE
DAD ALLAH YAJI KAN KA DA RAHAMA Daddy ALLAH YASA CAN TAFI MAKA NAN,,,,,,, ALLAH YASA ALJANNA FIRDAUSI MAKOMACE AGAREKA
NO🤦🏻♀️ EDITING 🤦🏻♀️
BALOKACI EDITING
misalin ƙarfe biyar na yamma, tsaye FAREEDAH take a tsakiyar parlourn su daga ganin alamunta waya take yi, wayace a kare akunnenta,cikin nutsuwa FAREEDAH
take magana,
"Dani da babynka muyi rashin ganin ka muna kewar Ka sosai tana magana tana shafa cikin da ke jikinta
wanda cikin jikin FAREEDAH ya ɗan fara tasawa kad'an,
Cikin fara'a FAREEDAH ta cigaba da cewar
"a muna lafiya, baby ka ma shima yana missing d'in daddysa ,haha haha Allah ko to Ubangiji Allah ya dawo mana dakai Cikin koshin lafiya
"Assalamu alaikum! Mommah ce tashigo falon tare da furta sallama kai tsaye gurin FAREEDAH ta ƙaraso a inda take
tsaye ta karaso
"Amin Wlkslm FAREEDAH ta amsa da faɗin haƙa idonta akan Mommy sannan cikin kulawa FAREEDAH ya cigaba da cewar
"to ga Hajiya MOMMAH ma tashigo bari in bata ,,,"A,bangaren NABEEL kuwa yace"ok to bata wayan mugaisa da ita cikin sauri FAREEDAH ta mik'awa Mommah wayar tayi,tare da faɗin "NABEEL ne "ai kuwa da sauri Mommah ta amsa wayar ta kai kunneta tare da mannawa kafin cikin tsantsan farin ciki da washe baƙi Mommy tace "assalamu alaikum! "Yawwa Ina gajiya ?ya kuke acan ??to Masha Allah lafiya lau? kowa lafiya kowa lafiya? Au to Allah ya tabbatar mana da alkairi ALLAH ya dawo dakai cikin koshin lafiya"Amin AMIN Ya rabbil A'alamin" Haha haha ba damuwa? Allah ya tsare hanya"yawwa ga ta, to to gata, mik'awa FAREEDAH wayar tayi ,amsa wayar FAREEDAH ta yi ahannun Mommy kafin cikin murmushin FAREEDAH ta kai wayarn kunneta tare da furta "to shikenan sai anjimar missing you more, take care of your safe Okay bye bie, alright ok sai muyi magana, sannan ta katse wayan durkusa. har kasa FAREEDAH tare da faɗin"Mommah sannu dazuwa. Hajiya Mommah,cikin sauri mommah tace "tashi tashi ki zauna.zauna, mik'ewa FAREEDAH tayi sannan ta samu guri ta zauna asaman kujera 3-seater" Ahankali Ahankali Inji cewar Mommy cikin kulawa tana mai samun gurin ta zauna asaman kujera two-seater, kallon FAREEDAH Mommah tayi sannan cikin kulawa Mommy ta cigaba da cewar "yawwa ɗiyata ya kike! "Alhamdu'lillahy Mommah FAREEDAH ta amsa ,cikin fara'a Mommy tace"kuna nan lafiya dai ko ??"lafiya lau ,'';Mommah tace" FAREEDAH Ina fatan asibity nan ana dai bashi kulawa ko?? "cikin smiling FAREEDAH tace "Mommah Ina kulawa kuma dun magani da yakamata inyi anfani dashi Ina anfani dashi, sake tambayar ta Mommah tayi ta hanyar faɗin"dan Allah kina dai ba jikana kulawa dai ko kina dai bashi kulawa ko??,gyara zama FAREEDAH ta yi sannan tace" "hmmm Mommah Ina kulawa dashi, yadda ya kamata, cikin sauri Mommah furta "to ko za'a kira doctor Adam's,ko zakije. gurin.doctor Adam's ne ,saboda naga doctormu ne na gida zaifi bada kulawa sosai nake gani "cikin mamakin FAREEDAH ta ce"Mommah babu wani matsala kuma.kinga.Asma'u kawata ce tana bani kulawa yadda daidai gwargwado, "Haƙan dai yayi ko?? Mommah ta jeho mata tambaya',,FAREEDAH tace"ai kafin NABEEL yatafi mu gama magana da shi cewa Asma'u zatazo ta dinga kula damu inji cewar FAREEDAH" To ba komai tunda kince haƙa,mu dai fatan mu sai dai muyi addu'a Allah ya sauke ki lafiya ,amma yanzu bakya jin dai komi ko??? "aa Alhamdulillah "sannu Allah yabaki lafiya,ki zauna da kyau,dan sauke kafanki da kyau soboda kar ki ta kurawa baby ,,Mike kafafunta FAREEDAH tayi tare da gyara zama dakyau"ki gyara ki Mike yawwa ɗan kwanta to Inji cewar Mommy cikin tsantsan kulawa "kwantawa FAREEDAH tayi asaman 3seater "ko kefa ya kika ji Inji cewar Mommy "murmushin kurum FAREEDAH tayi batare da tace da ita komai ba "Mommah ta cigaba da cewar "amma dazun ki takura wa jikana ,,ai sai ki danne mai hanci ,mik'ewa tsaye Mommy tayi ta ɗora da faɗin "to Bari in tafi "mik'ewa tsaye FAREEDAH tayi tare da faɗin barin in taka maki "cikin sauri Mommah tace "no no ki zauna yi zaman ki yi zaman ki yi kwanciyar ki karki tashi, zauna kawai zan turo idi driver yanzu yataho yakawo miki da ferfesun kisha fa banason kina zama da yinwa
Cikin nutsuwa Mommy ta bude zip d'in wata y'ar ƙaramar purse d'inta,kuɗi ta ciro acikin jakar ta bandir ɗin ƴan dubu dubu ɗauri ɗaya tare da mika mata ,cikin girmamawa FAREEDAH ta amsa Tare Da faɗin "Nagode Hajiya Allah ya saka da aljanna Allah ya kara arziki da lafiya da tsawon rai mai albarka"amin cewa Mommah sannan ta cigaba da cewar
Sai nakira ki a waya Tana Gama Karasa maganar ta fice daga gidan gabaki ɗaya
Washe gari
Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da Asma'u yayin da Asma'u take a agefen FAREEDAH,Dariya suke alamar suna cikin tsantsar farin ciki da annashuwa,
"Assalamu alaikum SadeeQ ne ya shigo falon Tare Da furta sallama
"AMIN WLKSLM FAREEDAH ta amsa da faɗin haka yayin da shi kuwa janye SadeeQ yaƙe da trolley, kai tsaye gurin su FAREEDAH ya ƙaraso a inda suke zaune, cikin nutsuwa ya d'aura akwatin a Saman center table, samu waje SadeeQ yayi ya zauna a saman lumsheshiyar two-seater ,tare da sauke idanuwansa akan su sannan yace "Masha Allah. sai surutuku nake taji na dauka haifuwar ce ta ISO ai.? SadeeQ yayi magana idanuwansa akan su"haha haha haha haha haha su FAREEDAH suka fashe da dariya cikin dariya Asma'u tace"kai kai Kai,in Banda abun ka SadeeQ a Ina kataba ganin an haifi ciki wata huɗu !, Asma'u ta tayi magana idonta akan sa, cikin sauri SadeeQ ya furta"saunawa kuwa nagani bari kiji,ai ni nan da kika ganin na kosa d'an nan yayi ya fito saboda na samu aboki,,Asma'u ta ce"haba SadeeQ ai wannan cikin na FAREEDAH da saura, kwalelen ka yaro🤣🤪,"kallon shi FAREEDAH tayi kafin cikin kulawa FAREEDAH tace "kun yi yawa da abokin ka? "aa FAREEDAH miji nan naki babu Wanda yakewa waya sai ke, Dan ni har na Fara gajiya da kiran shi Gaskiya, SadeeQ ya ƙare maganar sa cikin ɓacin rai"smillig FAREEDAH tayi Cikin smiling FAREEDAH tace "to laifi ne?? "aa baza'aji daga. gareni ba Inji cewar SadeeQ"Asma'u tace "Au SadeeQ ni kam mai make cikin wannan akwatin ne ??"SadeeQ yace "wannan akwatin ne nakawo ma ku. na kayan babyns "kayan baby, su FAREEDAH suka had'a bakin gurin cewa "kayan baby ?"aaaaa Masha Allah inji cewar FAREEDAH,"asmace ta Mike tsaye tace "Aaaah bari in duba, buɗe.zip d'in akwatin tayi tare da cigaba da cewar "
Ƙawata bara mu. duba, "ita ko FAREEDAH sai famar washe baƙi take cikin smillig FAREEDAH tace " Iko Allah, wannan da d'aukan. zumudi.kake
"Asma'u tace "wannan ai kafi uban nasa zumudi,
"Haha haha haha duk suka fashe da dariya "asmace. ta fara fifito da kayan daga cikin akwati tana mai faɗin "wai Wai Wai Masha Allah nice one's Allah yasa albarka .baban baby Kai Kai Kai. Masha. Allah *MUNA GODIYA* SOSAI,"muna matuƙar godiya Allah ya kara arziki Inji cewar FAREEDAH
*BAYAN WATA BIYAR DA YAN KWANAKI*
*Bayan wata biyar da yan kwanaki*
GIDAN HAJIA. NAFISAT ,
da misalin karfe goma sha daya na safe akwance AHMED yake. asaman makeken gadon sa acikin bed room ɗin sa,sai fama juyi AHMED yaƙe domin ya mugun tabawa kansa damuwa da kewar NABEELAH sosai,so yaƙe kawai ya ji'shi acikin jikinta Sai dai Ina tayi masa Nisa yana tuna kirar kirjinta, haha haha haha 🤣wani irin tashi da harbawa yaji sandar girmashi nayi ne yasashi yayi wani i'rin nishi tare da dafe sandar girmashi gam cikin ransa yace "wayyo marana,runtse ido yayi tare da danna kanshi apillow, cikin sauri ya soma kwance belt d'in gajeren wandon jikinsa da bai cire ba yayi freeing din jikinshi domin kuwa duk da sanyi AC daƙe cikin bed room d'insa shi fa Allah ya gani wani zafi yake ji,Allah sarki,iyayen jaraba
Yana cikin haƙa ne, ya ji karar wayarsa yasa cikin sauri ya lulubi wayarsa yayi tare da picking,tare da mannawa akunnesa domin zuciya sa na tabbatar masa da ita