x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 6 - FAREEDAH NABEEL

  • 15001 words
  • 18000 words
  • Out of 55656 words

Category: Love Stories

Views 1076

18 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
tare Kuma da feshe jikinta da body spray d'inta me dad'in kamshi, direct ta nufi wajen drawern d'inta Riga da sket din material me colour black ta ciro Wanda aka kawata gaba daya jikinsa da ado white stone's work, a nutsu ta sanya kayan da yayi mutukar amsa jikinta, Dan kuwa bakaramin kyau material d'in yayi mata ba, yanayin yanda kayan ya lafe ajikinta ne yasa cikakkun hips d'inta suka bayyana, dogon sumar ta dake bin bayanta ta tubke da wani babban ribbon, flat shoes masu kalan fari akafanta ta zura, sannan ta murda handle d'in kofar ta fita,ta ƙarasa shigowa cikin tsakiyar falon d'in idanuwanta suka sauka akan sa,,,,Zaune yake a Saman dinning table, yana cin abinci breakfast ɗin sa , Wanda shigowarta cikin parlourn yayi de-de da dogo kansa da yayi, take kuwa ya sauke idanuwansa a kanta ,wani irin kyau da yaga tayi masa,hakan yasa shi tunowa da dare jiya gami da abunda tai masa hakan yasa Shi Dan lumshe idanuwansa tare da sauke ajiyar zuciya,sannan kuma ya Dan ciza labbensa na saka tare da furta " yarinyar zata sani in aikata abinda banyi niya ba.

NABEELAH kuwa ganinsa da tayi ne a dining area haƙan yasa ta saukar da kanta kasa, tare da K'arasowa kan dinning table din ahankali
Tana shirin zama kenan domi kuwa har ta jayo kujeran zama Kamar Daga sama taji ankira sunar ta.

AHMED ne ya ce "NABEELAH! yana mai kallon ta "na'am ta amsa masa "Dan Allah zo mana "asanyaye ta k'araso wajen sa sai dai har yanzu kanta yana kallon ƙasa "Zuba mata kyawawan idanuwansa yayi yana kallon kyakkyawar surar jikinta yana mai sakin murmushi kafin daga bisani Cikin Dadda'dan Muryar sa mai cike da kasaita ya buɗe bakinsa yace
"Jiya daddare mai ya kai ki part Ɗina? Shiru tayi masa taki amsa masa tambayar da yayi mata "tsawa ya daka mata yana mai cigaba da faɗin "nace meya kai ki bangaren na jiya daddare ??"daga kanta tayi ta kallesa kafin cikin shagwaba ta turo bakinta gaba sannan ta buɗe baƙinta tace "dama ...daman .....mafarkin na yi akan cewa da kai da Mommah yan fashi sun shigo mana gida sun kashe ku ,shine ne shine ne Nikuma na kasa jurewa , sbd tsoro nakeji kada mafarkin nawa ya zamanto Gaskiya, Shi yasa na...bai Bari ta ƙarasa faɗin abund take son faɗa ba yayi sauri katseta ta hanyar faɗin
"karya kike yarinya, kawai dai ki ce . ɗan kyakkyawar auterh Mommah ɗin da kika gani ne hakan yasa kika kasa rumtsawa. kika kace Bari ki zo ki gan shi ko haƙan zai sa hankalinki ya kwanta,,yan MATA anga kyakkyawar yaro anƙasa barci dare ko!, anyway sakon da kika zo isarwa ta samu shiga saura ni Kuma na k'arasa aikin da kika fara"ita dai shiru tayi, yayinda kanta yake kallon kasa , sannan kuma sai famar wasa da yan yatsunta take ,yayinda shi Kuma ya zuba mata sexy eyes d'insa yana kallon ta ji yaƙe kamar ya hadiye ta kowa ya huta.Mommah ce ta fito daga cikin kitchen, cikin sauri ƙaraso wajensu a inda suke .dubansu tayi da kyau tukkun kafin cikin
Daga murya tace...

" AHMED lafiya?..
Yaya na gan ku cikin wannan Halin ?? "smiling AHMED yayi tukkun Kafin Cikin Dadda'dan Muryar sa mai cike da kasaita ya buɗe bakinsa yace "lafiya kalau Mommah, dama cewa nayi ya kamata in fara koya mata karatu "cikin smiling Mommah tace "har kasa na ji daɗi ɗan Auterh nerh, to shikenan Ka ga ɗan filin can ya ishe ku .ku zauna kuna karatun d'inku ,kaga ba Hayaniya, "hmmmm inji cewar AHMED sannan ya cigaba da cewar" Ina gani Mommah idan akwai in da ya dace to bai wuce bangarena ba, kinga nan babu abunda zai zo dame mu da Hayaniya "to Masha Allah haƙan yayi kyau inji cewar Mommah tana mai sakin murmushi sannan ta cigaba da cewar"NABEELAH kinga kin samu yaya me kishin ki koh? ""cikin smiling NABEELAH tace "to amma Mommah ki gaya mashi banda duka in nayi kuskure ! " Mommah tace "aa yaya in kinyi kuskure ba za'a dak'e kiba!,ko yaƙe Auterh nerh kai kaji karka d'aketa,...
"AHMED yace "to Hajiya Mommah , kallon NABEELAH yayi Tare Da cigaba faɗin"NABEELAH zuwa anjima sai ki sameni a bangarenah in yaso sai in fara koya miki karatun ko! "alright to insha Allah sai na zo"yawwa Allah yayi maku albarka inji cewar AHMED ,"Amin ya Rabbill A'alamin inji cewar AHMED yana mai miƙewa tsaye sannan ya cigaba da cewar"Mommah Ni na wuce GIDAN yaya NABEEL sai na dawo "mtswww Mommah taja masa tsaki Tare Da nufa hanyar upstairs gami da haurawa saman , murmushi kurum Ahmed yayi kana ya nufi hanyar fita
daga cikin parlourn

*DA DADDARE*
Da misalin karfe goma da minti ashirin na dare, ,...
AHMED ne na hango Cikin d'akin sa ,Zaune Ahmed yake asaman bed d'insa, a cikin bedroom d'insa ,zuwa can Sai ga NABEELAH ta shigo Cikin ɗakin ,da sallama dauke a bakinta, NABEELAH ta turo kofar bedroom d'insa, tare da shigo cikin bed room d'insa Kai tsaye inda AHMED yaƙe zaune ta nufa "AHMED ko yana ganin shigowarta Hakan yasa ya sauke sassanyar ajiyar zuciya Cikin tsananin sha'awarta da yaƙe cinsa ya Ɗan lashi lips d'insa, tabbas yau tarkonsa yayi babban kamu ,tun jiya daddare da tashigo masa dakinsa yake jin wata mahaukaciyar feeling d'inta ,,,burinsa kawai k'arasa aikin da ta Fara anan ya Gama tsara ta yadda zai shigeta a darenan suji dad'in junarsu, yana cikin magana zuci baisan lokacin ta k'araso wurinsa ba "sai kawai ji yayi Tana cewa "yaya gani Na zo "kallon ta yayi kafin cikin sanyin Muryar da tsantsan sha'awar ta AHMED ya buɗe bakinsa yace "NABEELAH Help me please Ina cikin wani yanayi NABEELAH tun Jiya daddare dakika fita daga cikin d'akin na na ƙasa rimtsawa dan Allah ki taimaka min sha'awar ki zata ƙarasa ɗan ki , NABEELAH kece kika tsokano min sha'awa ta da abinda yake damuna, NABEELAH feelings yana neman kasheni ,,,,......
"yaya AH..."in bai Bari ta k'arasa faɗar Abin da take son faɗa ba, ya hade bakinsu guri guda, a matuƙar haukace ya Bakinsa ya ɗora saman Nata cikin wani yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta ya Fara kissing d'inta da salonsa me rikitar lafiyyayen mace, aikuwa ya rikita lissafin NABEELAH gashi ita bakuwa ce a harkar bataba Samun irin wannan kusancin da ɗa namiji ba balle har ya Kai ga tsotsa lallausar harshen juna, duk sai ta daburce ta rasa mema zata yi masa,ya jima yana kissing d'inta batare da gajiyawa ba zuwa can Kuma ya Fara balle maballin rigarsa , ya zame duk wani kayan jikinsa ,yayinda ita mata ya cire mata duk wani kaya jikinta ya cire su tare da jifa dasu ƙasa,Ahankali ya dauke ta cak ya kwantar da ita a Samar bed d'insa, boob's d'inta ya damka da hannunsa tare da Dora bakinsa akai,a tare suka sauke ajiyar zuciya Ahankali ya Fara tsotsar boob's d'inta yana mai lumshe idanuwansa ,yau dukansu sun shiga sabuwar duniya ,Wanda da ko a mafarki ba su taba tunanin zuwanta nan kusaba, ..._*IDAN banga RUWAN COMMENTS NAKU BA ZAKU JINI SHIRU KUMA bansan guntun comment dogon sharhi nakeso*_



*_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_*


#COMMENT'S DOMIN ALLAH !
#SHARE FISABILLAH!!
#THANKS FAN'S !!!


*Nice dai TAKU HAR KULLUM B'INGEL FULBE INA MATUƘAR ALFAHARI da ku MASOYANA ALLAH YA BAR KAUNA*


*AISHA FULANI GAL CE*
[7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹

*FAREEDAH NABEEL*

🌹
💖💖💖💖💖💖💖💖
💗💗💗💗
💖💖
🌹



By
*A'ISHA FULANI GAL*




*🌺 CHAPTER 9-10🌺*





*DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA*


*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = N300. 1GB = N300
2GB = N600. 2GB = N600
3GB = N900. 3GB = N900
4GB = N1200. 4GB = N1200
5GB = N1500. 5GB = N1500
*GLO* . *9MOBILE*
1.5GB = N500.
2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100
4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400
5.8GB = N2100. 3GB = N1650
7.7GB = N2700. 4GB = N2100
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
For more information call or whatsapp me
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
🪀08066268951


*🌺 CHAPTER 9-10🌺*


....tureshi ta farayi tana dukan bayansa Tana faɗin "wayyo zafi AHMED kabari Haka karka shiga! idan ka cigaba da matsala dan mutuwa zanyi ni dai zafi nake ji na kuma gaji .....ka ...ka barni Haka haɗe bakinsu yayi waje guda yana tsotsa da salonsa na janye zuciya kana kuma yana cigaba da kokarin zura gugarsa arijiya

gabadaya baya cikin hayyacinsa, sai wani gurnani yake kamar mayunwacin matashin ZAKI , ita kuma sai kokarin tureshi takeyi tana masa magiya, amma abinka ga wanda yayi nisa bazaiji kiraba , haka kuma kokarin tureshi datake yacitura domin kokusa karfinsu ba dayaba

hakadai har AHMED yayi galaba akanta yasamu nasarar jefa kwallo araga

duk da ba wani dadewa yayi ba amma tajishi kwance sharaf a jikinta, kafin yayi release,
yana sharce gumi

Ahankali tunanin abunda suka aikata ya darsu a zuciyarsa take yaji wani tsoro ya ratsashi, ya janye jikinsa daga nata Ahankali ya koma gefe ya juya mata baya zuciyarsa. najin babu daɗi, baitaba tunanin wannan lokcin zaizo masa a de-de wannan gabar ba tabbas akwai gundumemiyar matsala haduwar farko wannan gingimemen abun da ya shiga tsakanin su gaba Kuma sai ALLAH wasu hawaye ne masu dumi suka zubo masa yaja zuciya de-de lokacin da ta matso ta hade kirjinta da bayansa Tana mai shafa masa boob's d'inta Cikin nutsuwa ta buɗe bakinta tace "Meye kakewa kuka Ahmed? Kana nadama ne na kasancewar mu tare a wannan lokaci, ni kam bantaba nadama ba kuma ba zanyi ba indai da Kai ne please karka ji komai muna tare kaji ko!tayi furucin Nata na karshe da sigar rarrashi haɗe da shashafa masa bayan sa, Haka yasashi juyowa yana mai haurawa samanta ya Kama boob's ɗin ta da hannunsa cikin sanyin Muryar ya bude baƙinsa yace
"NABEELAH
zaki aureni ?
naji daɗin gurin nan bazan iya hakura dashi ba,kuma banason nisanmu yayi yawan da idan munzo tuba zamu samu matsala ,bantaba aikata wannan abin ba,please zaki aureni? "maimakon yaga ta dauki maganarsa seriouse sai yaji tayi smillig sannan ta Mike tsaye ta dubesa kafin cikin kulawa tace "AHMED kenan karfa ka manta kaifa da bakinka kace aikin Dana Fara ne, shine kai kuma kake son k'arasawa,ai bai Kamata ace tun ba muje ko Ina ba ace har ka karaya, haba mana tun yanzu ace har ka karaya tun bamu je ko ina ba haba mana Malam Umaru kar ka bada maza mana, saboda Haka indai wasa ne dani da kai yaya AHMED yanzu muka soma,Yanzu labarin Asalin zai fara ,Yanzu za'a fara wasan , yaƙin Yanzu zai soma , Labarin bai ƙare ba yaya AHMED so idan zaka iya tafiya dani kazo mu tafi muyi rayuwar mu, dan ni nan da ka ganni ban tashi yin aure yanzu ba karatu na zan cigaba da yi,tana kaiwa nan tayi shigewarta bathroom ta Fara tsabtace jikinta, cike da shaukinsa Dan bakaramin dad'insa ta jiba, smillig ta rika sakewa harta Gama gasa jikinta da ruwan zafi, sannan ta fito daure da towel d'insa, ta kwanta a gefensa, Dan kafin ta fito daga cikin bathroom, ta samu har ya sake wani sabon zanin gado, inda shi Kuma har yanzu yake bin ta da kallo yana cewa acikin ransa KADAFA YARINYAR NAN TAIMIN INGIZA MAI KANTU RUWA, sannan ya mik'e kai tsaye yawuce ya shiga toilet.

WASHE GARI da misalin ƙarfe goma na safe
*SULEIMAN SALIHU COMPANY NIGERIA LIMITED,* wata MA'AIKACIYAR NABEEL ne na hango tana tsaye agabon Office ɗin NABEEL
kafin daga bisani Kuma Neesah ta shiga zagaye gaban Office dinsa cikin fad'uwar gaba sabida tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa agabon Office ɗin NABEEL kana tana mai kallon Kofar Office ɗin...
Alhaji MALEEK ne ya nufo inda Neesah take tsaye,ganin Alhajin ne yasa NEESAH tayi sauri ta k'arasowa garesa,tun kan ta gama k'arasowa Alhajin ya kalleta Tare faɗin "Neesah lafiya?,......lafiya. NEESAH ya na gan ki kamar hankalinki duk atashe ?......

"Cikin tashin hankali itama NEESAH ɗin ta kallesa kafin ta buɗe bakinta tace" wallah lafiya dai .ba lafiya ba".

Meya faru?? inji cewar Alhajin yana mai tambayarta

"Wallahi NABEEL ne kwana nan duk bakin da suke ta zuwa wajen sa, bai ma sake ba ballantana yaje ya gansu, gashi wayan nan bakin na yau dasu kazo important ne agare shi , amma har yanzu bai samu ma zuwa ya gansu ba... banSan me ke damun Shi ba,ta ƙarasa maganar ta Cikin zubar da hawaye.

"Yana ciki? "Inji Alhaji Malik

"Eh yana cikin .
inji cewar NEESAH

"To barin in shiga in gan shi

"Okay "

Alhaji Malik direct office ɗin NABEEL ya nufa Alhaji sallama ɗauke a bakinsa ya tura kofar office din NABEEL Tare Da shiga cikin office ɗin inda Ya tadda NABEEL Yana zaune a saman kujerah kana kuma ya zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani yake daga ganin alamu yana cikin tsananin tashin hankali da tsantsan damuwa mai tarin yawa 'NABEEL ko yana ganin shigowar Alhaji cikin office D'insa, yayi saurin M'ikewa tsaye kallon Alhaji Malik NABEEL yayi kafin cikin sanyin Muryar NABEEL ya buɗe bakinsa yace
"Good morning Alhaji...

"Morning too my son
Inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar

"NABEEL!"

"Na'am NABEEL ya amsa

"Me ya faru na ganka a cikin damuwa , ance mutane sun zo ganinka ma kaki yarda su gan ka "Cikin sanyin Murya NABEEL Ya buɗe bakinsa yace" wallah Alhaji
Mommah ce Duk ta takura min wai lalle-lalle sai na saki FAREEDAH ,Kuma sati Uku ta bani gashi yau saura kwana ɗaya, Kuma tace lalle sai na sake ta na sake aure, na auri Azmerh yarinyar da kwata kwata bata da kamun Kai, ...Narasa Irin wannan dalilin me Mommah take nufi yakarasa magana cikin tsananin damuwa.
"Cikin kulawa Alhaji Malik yace"Wai meyasa mahaifiyar ku take yin Haka ne ne , ,kwana da kwanaki ta matsu akan magana rashin haifuwan nan ya kamata tayi hakuri ta daina d'aukan irin wannan kudiri cikin zuciyarta, ka bari zan gan ta ,domin kuwa yakamata dai in yi magana da ita yau ɗin nan ,ka kwantar da hankalin ka kadaina saka damuwa
acikin zuciyarka ,'.

*GIDAN HAJIA NAFISA*
Mommah ne Zaune a cikin parlour Samar two-seater, tare da NABEELAH da Ahmed suna hiran su cikin nishadi yayinda AHMED d'in yake ba su labarin school d'insu, kallon sa Mommah tayi kafin cikin smillig Mommah tace "Auta nerh kai dai tunda ka dawo Nigeria aikin kenan kullum ciki bamu labari school d'inku Kake,baka gajiya suna cikin hiransu sukaji slm...

Alhaji Malik ne ya shigo
tare da furta"
Assalamu alaikum

"Mommah tace ta Daga kai takallesa Tare Da amsa masa "Ameen Wlkslm inji cewar Mommah sannan Cikin fara'a ta cigaba da cewar"aaa Alhaji Malik sannu da zuwa "Alhaji Malik ne ya ƙaraso inda da suke zauna sannan Cikin kulawa ya buɗe bakin sa yace "yawwa" AHMED budesa Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace"sannu da zuwa Alhaji "Cikin kulawa shima Alhaji ɗin Yace "AHMED NABEELAH sannunku !"yawwa Alhaji Good morning da fatan ka tashi'lafiya ?
"Alhamdu'lillahy
my children
"Hajiya! Cikin kuwala Alhaji Malik ya kira sunan Mommah" Cikin nutsuwa ta amsa da "na'am tana mai kallon sa sannan ta cigaba da cewar"
bismillah zauna mana sannu da zuwa Alhaji "zama Alhaji Malik yayi asaman kujera Yana Mai kallon ta Kafin Cikin fara'a yace "yawwa Hajiya Nafisat Barka da safiya !"da fatan ka tashi'lafiya! ya aiki?
ya office?.

"Alhamdu'lillahy,............
Sannan ya cigaba da cewar"
Hajiya abunda ke tafe da ni dama nace bari inyi takakkiya inzo in same ki
Mommah tadago kai tadubeshi sannan tace "eh Ina jinka

"Ah akan maganar wannan yaron ne NABEEL da iyalinsa, kawai Haƙa dai ana zaman.lami'lafiya ba a san Hawa ba bare sauka kawai ... Haƙa abu ya zo ya yamutse ya lalace ,
sai naga ya kamata inzo in same ki saboda wancen Kudirin da kike bukata acikin zuciyarki ba halattace bane kumayin hakan bakaramin shishshigi bane cikin lamarin ubangiji, yakamata ki janye kibar ma wannan yaro uzurinsa, ya ƙarasa maganar sa Cikin bada umarni

"Girgiza kai MOM tayi Tare Da furta"Malik kenan

Alhaji yadago kai cike da mamaki sannan yadubeta yace "ah Hajiya Malik ma kawai Haka gatsau ?

"To dan nace Malik meye ?
End Ads