kamala girkin fa!
Nagode aunty zannisa gida rana tayi..
"Ba wani nan dama haka kike idan kinzo gidan mutane kamar saman ƙaya kike ko don bamu da air conditioner ne"
Amma farida ban ji dadin wanan magana ba koda yake bana ganin laifin ki sai mun haɗu a Sokoto zan warware maki tsakanin zare da abawa.
Har bakin gare ta raka ta,wata jibgegiyar TOYOTA new model ki jiran fitowar ta"ke Fatima ina kuma kika samo wanan?
Wani sabon CORPER ne farida idan kika ganshi yayi jika ta goma dani wai shi Nan sex yake son Yi Dani at any cost!
Uhmmm maza mutanen mu,Allah ya tsare Fatima,plz take good care of yourself for me.
I will in shaa Allah,suka rabo.
Ranar Wednesday shine ranar da ya kamata suyi resuming aiki amma fafur Fatima taƙi fita aiki,bayan farida ta basu tsarabar Fatima taci gaba da aikin ta har suka tashi ta biya gidan su Fatima wanda babu kowa sai mai gadi saboda mummyn su ta kwashe yan aikinta sun tafi.
Yanzu ke ɗaya ke zama cikin wanan tafkeken gida?
Eh amma ai daddy na nan anjima zai dawo daga office.
"Amma wa zai maku girki?"
Wai girki tab!,akwai miyar kala kala a cikin freezer har white rice da beans Wanda inna hussai tayi warming Kawai zan masu idan ya dawo,dama idan ba week end ba baya break fast a gida dinner Kawai yake ci.
Uhmmm daddy na kokari ace mutum nada dukiya,wadata da mata amma baya samun kulawa yadda ya kamata!
Matsalar su ai shi yaga zai iya hakuri zama da mace ɗaya tana iskanci son ranta,kuma kika san tsiyar da yake tsulawa a waje?
"Fatima amma baki da hankali iyayen ki ne fa!"
Dariya kawai ta saki domin tabbas farida ba zata fahimta komi ba sai taji labarin nan da take son Bata shi.
"Ya kinyi magana da Alhaji shamsu akan tafiyar mu kuwa?"
Yau dai zan sanar dashi idan yazo,saboda Bana son takura shi yasa ban bashi fuskar zuwa hira kullum ba.
Ok bara na ɗauko ankon ki gani,cikin akwatin kayan ta ta ciro wasu kaya"atamfa ce irin na 3k ɗin nan mai kyau an masu ɗinkin dogaye riguna".
Warware rigunan tayi"Wow gaskiya style ɗin sun yi kyau,nan take ta gane Bata cuz tafi Fatima tsayi da structure".
Tattaunawa suka ci gaba dayi har la'asar Fatima ta kira wani CORPER ya mayar da farida gida.
Da dare tsaf ta shirya cikin free gown na yadi Mai sulbi ta feshe jikinta da turaruka masu kanshi sosai ta nufi gare wurin mutumin..
Bakauye sai washe baki yake yana hadiyar yawo yadda yaga kayan yabi jikinta duk wani surar ta ya bayyana.
Langwabe kai tayi cikin uwar shagwaba suka gaisa;,ai kuwa ya saki baki kamar wani soko yana Binta da kalo....
Farri baby kina kashe Ni da kyawo anya zan iya hakuri wani ya aure ki kuwa??
Wani shaidaniyar dariya ta saki"Alhaji na kenan, bana so kana kawo wanan magana zuciyata na kuna kawai muyi abinda ta shafe mu.
Okey as u wish my princess,yanzu dai me kine son ci?
Kamar me fa"ta fadi cikin ɓaci rai!
Gasasshen kaza,kifi,rago ko shawarma?
Ko ɗaya a koshe nake...
Katse ta tayi"amma ya kamata mu ɗan fita mana ko zafi na rage farry baby!",Yana magana hanun shi na yawo saman santala santalar cinyoyin ta yana kokarin haura wa dsu saman boobs nata.
Da sauri ta riƙe hanun"menene haka Alhaji?"
Kaji tsoron Allah mana,kai fa uba ne kana da yarinya wace ta kai munzalin aure idan wani ya aikata haka da ita a kofar gidan ka ya zaka ji cikin zuciyar ka?
Kicin kicin yayi da rai"luk farida ba nazo wurin ki bane ki mun wa'azi,wallahi tun kafin a haife ki nake neman ilimi Addini har yau ban fasa ba,babban mallamin izala nake,ina bada Sallah kuma sani ake tafsir masallacin"MALLAM ABBAS JEGA",din me zaki tasa Ni a gaba kina mun wa'azi?
ZUNUBIN nan fa kowa na aikata ta a aduniya wallahi,illa kawai daka gama ka kiymta istigfari kawai.
"Sassauta murya yayi,ina maki kallon wace ta waye ashe ba haka ba ne?
Sosai tayi kokarin danne zuciyarta"Alhaji ba wai bana son faranta maka bane,kada ka manta a kofar gidan mu kake yanzu idan wani ya fito ya gamu fa?
Shi yasa nace dake mu samu wani wuri na daban da zamu rinƙa zuwa kawai!
Naji amma ba yau ba domin nayi maka wani tanadi mai zafi a daren juma'a!
Allah ko yar gari?
Sosai ma saboda akwai aure da zamu tafi na gidan su aminiyata fatima daga Ni sai ita kaga sai ita na zaɓi ka kaimu ne saboda mu samu isasshen lokaci na kebe wa.
Washe baki ya fara yi,ranar yaushe zamu tafi koma yaushe zamu dawo?
Ranar juma'a da safe mu dawo Saturday da yamma.
Ai wanan ba matsala bace, Sokoto gida ne idan kun shirya ranar juma'a sai ki sanar dani.
Yaso ko kisa ne ya samu amma keme me taki sakin jiki har suka rabu.
Aunty Salma ta samu abban ihsan da maganar tafiyar su farida wanda da kyar ya yadda domin ya ɗauki laifi kacokan ya ɗora mata gani yake itace ke mara wa farida baya tana yadda take so.
Ranar Alhamis basu fita wurin aiki ba saloon suka nufa aka masu gyaran suka da farta sanan suka nufi gidan su farida har dare Fatima na gidan ta amsa abayar farida da zata yi amfani dashi wurin walima da sauran tarkace nasu na mata ta tafi dashi gida saboda jaka ɗaya za suyi amfani dashi.
Ranar juma'a da safe yan matan tsaf suke cikin dry lace ash colour Wanda ya Sha surfani pink sai tashin kamshin suke,sallama suka yi da aunty bayan ta gama masu nsiha suka fito bakin gate.
Sake baki yayi yana kallon irin kwaliyar da suka sha kamar wasu matan shugaban ƙasa, buɗe masu yayi ko wace ta Hakimce a gidan baya"yau gani ga aminiyar mu Fatima"
Gimtse dariyar ta tayi sosai ta amsa"Alhajin mu kenan, kullum my farry Bata da hira sai naka ka saye zuciyarta da soyayar ka,don Allah a rike mun ita da amana Alhaji!
Baki da matsala aminiyar mu,wallahi soyayar da nake mata tafi nata kinga kuwa dole zan jajirce domin samun mace irin farida a wanan zamani sai an tona,ga kyau da dari,jan aji da iya kalamai,babban abun burge wa atattare da ita babu ruwan ta da kwadayi irin na yan matan zamani,kullum ina cikin kuɗi kuma ta sani amma bata taɓa daura mun lalurar MILLION daya ba,idan da wasu yan matan ne da yanzu har mota sun mallaka na kansu.
Kallon juna suka yi da mamaki"uhmm Alhaji ai kasan mu YAN ZURU tarbiyyar mu ta bambanta da sauran yan mata,ba'a yi mana irin Wanan tarbiyyar ba na amsan abun hanun namiji burin mu kawai ka samu kulawa fiye da yadda kake tunani shine ake ganin kamar asiri muke yiwa samari ko maza wanda ba haka bane tsabar kulawa ne da tattali.
Gaskiya ne Fatima wallahi kun ciri tuta ai,yanzu dai akwai inda zamu fara biyawa ne ko mu kama hanya?
Banza farida tayi tana shan kamshi"ammm inaga mu tafi kawai saboda 4pm ne walima kuma sai mun shiga kasuwa da mun isa.
Addu'a yayi tare da fara jan motar wanda ke rufe ruf sanyin air conditioner da kanshi ke tashi.
Watau Fatima Allah ya jarabce Ni da son abokiyar ki wallahi domin kin ganni nan,ban taɓa samun mace da hankalina na kwanta da ita irin abokiyar ki ba,nasha wahala sosai a hanun mata tunda na yi aure ban taɓa sanin dadin aure ba tsakani na da matata sai zagi da cin mutumci har kwala na take ci tana zargin iyayena idan nayi magana tace sai na sake ta...
Subhanallah Alhaji!
Dama b auren soyayya kuma yi ba kenan?
_Wallahi tana sona ina son ta muka yi aure,kawai dai wasu matan idan suka samu kulawa da kyautatawa a wurin miji fiye da misali sai mu mayar da mijin ɗan iska wanda bai san ciwon kanshi ba,ina baki labari har ta yi haihuwar fari muka samu baby girl babu abinda ya canza tun ina hakuri har na fara kai ƙarar ta gidan su,sai a bani hakuri wai quruciya ce.babban tashin hankali uwata mugun sonta take saboda irin kyautatawa da take mata Ni kuma gana muzguna mun a boye, anyi lokacin da ta mare Ni tana faɗin idan na cika haihuwar uwata da ubansa dake kabari in sake ta.....,ban iya furta komi ba na nufi wurin mahaifiyata ina kuka tare da nan izinin ka akan zan saki matata"ranar naga tashin hankali uwata na kuka wai an faɗa mata nike muzguna wa matata idan na sake ta bata yafe ba!,hakuri Fatima babu irin wanda bani ba har Baby ta Kai shekaru goma a duniya babu abinda ya canja kawai na yanke shawarar ƙarin aure ai lokacin har wuta ta sawa gida na tana iƙirarin zata kashe Ni duk ban damu ba na kyale ta kawai na nemi admission na koma "BUK KANO" na fara master's degree sai naga dama nake zuwa har na kamala bata fasa hauka ba lokacin aka haɗa Ni da wata yarinya mai hankali wace bata wuce 17yrs ba Fulani ke tayi karatu har junior secondary School loakcin mahaifinta ya rasu,ban bata lokaci ba na nemi izinin ƙarin aure wurin mahaifiyata ai kuwa ta sanya albarka.cikin ɗan lokaci na kai kuɗin aure da kayan lefe tare na nuna ma mahaifiyarta bana son komi nasu zan yimata idan yazo gida na,cikin sirri aka ɗaura aure na da Hafsah kafin a kawo ta na da aka gyara mata daki ɗaya da palourn ta sosai da dare aka kawo amarya"watau Fatima ranar bamu yi bacci ba domin aisha uwar gidata wuka ta nufo Hafsah gadan gadan dashi zata kashe ta",da kyar na fitar da Hafsah a gidan muka nufi gidan mahaifiyata na sanar da ita komi a lokacin ta bani baki in saki Aisha idan har ba zan iya zama da ita ba;da safe dana koma yankin ta kunna ashe tun cikin daren ta jona tiyo ta saka dakin amarya koda gari ya waye ruwa ya kusa taɓa silin komi la jike sharkaf!,a A ranar na yiwa aisha saki biyu nan take kuma na amshe diyata,in takaice miji sai da Hafsah tayi sati ɗaya a wurin mahaifiyata na gyara komi sanan ta dawo,can gidan su aisha kuwa babu wanda ya tambayi dalilin saki har ta gama idda basu ganni ba lokacin aka fara zuwa bada hakuri fafur naki mayar da ita;Fatima labarin nan da nake baki anyi shekaru shidda kenan yanzu haka haihuwar Hafsah biyu tana da cikin na uku kuma tunda muka yi aure ba'a taba jin kan mu ba saboda hakur da biyayya irin nata,ita kuma baby tana"FEDERAL GOVERNMENT COLLAGE GWANDU ss2"._
Kana nufin har Baby ta shekara goma sha shidda kenan baka mayar da uwar gidan ka ba ko tayi wani auren ne?
Uhmmm!,har yau mutune na zuwa suna bani hakuri in mayar da ita Dakin ta wallahi Fatima ba zan iya zama da ita ba kuma,cikin ikon Allah da yake banda alhakin ta har yanzu bata samu mijin aure ba,Ni kuma ina zaune lafiya da mata ta...
"Menene yasa kake don ƙara aure bayan matar ka bata da matsala?"
Saboda ina son farida,saboda uwata ta gindaya mun sharadi lallai idan ba zan dawo da uwar gida ta ba dole in Kara aure,saboda Hafsah yar ƙauye ce har yanzu bata waye ba,babu iya dressing,girki na zamani,kwalliya,kula da miji da sauran su.
Kallon juna suka yi da farida Fatima ta tintsire da dariya"domin dai ko shi ba ƙauye ne,bagidaje wanda bai ko ya magana mai daɗi ba bare kula da mace kuma a haka yake son wayayar mace".
Sun Yi nisa da tafiya Ita dai farida komi bata tofa ba hira shi da Fatima kawai suke yi har suka iso Sokoto ana hada hadan sallar juma'a.
"Bakin wani tsadadden restaurant ya Parker don su ci abinci wanda Fatima ta buka ci hakan,nan take ta baje basirar ta tayi masu order abinci mai kyau da tsada suka ci a hankali sai bin su aka da kallo domin a ƙalla sun yi order kusan na 20k,abunda ya Kara janyo hankalin mutane a kansu shine yadda suka ɗan tsakura suka bar shi,Alhaji na zaune gefe yana kallon su cikin kulawa domin wayewar da jan ajin su na daga daga cikin abinda yasa yake mugun son farida"waiter ta zo ta wurin shi,Alhaji me za'a yi serving naka?,kada ki damu Ni driver su ne da sun gama zamu wuce"nan kallo ya koma kan su da zasu fita wasu gayun da yan mata har leken su ake musamman da aka ga ya buɗe masu gidan baya sun shiga ya ja.
"Aminiyar mu yanzu sai ina?"
Yauri flat zaka fara kai mu mu gaisa da mutane idan an dawo Masallaci sai mu tafi kasuwa ko?"tana kallon farida"
An gama ranki ya dade.
Suna isa ta kira wata budurwa a waya tayi masu bayanin gidan,ai kuwa yana Parker wa Fatima tace"lallai wa zai kwana a wanan tsohon gida?",gaskiya Alhaji ba girman mu bane sauka a gidan buki ga mutane sun yi yawa kuma muna bukatar privacy".
GASKIYA kamar kin shiga zuciyata,yanzu dai ku shiga a ganku,zan tafi masallaci daga nan zan kama maku d'aki a "GIGINYA HOTEL"kun ga da daga kasuwa mu nufi can kawai kuyi baccin ku.
Godiya muke,suka fita da hand bag nasu zuwa ciki,ai kuwa nan dangi suka yi chaa kan Fatima da surutu banza tayi dasu suka shige Dakin yan mata anata raha daga baya suka yi sallah,duk kayan ciye fiye da aka tara masu kome basu taɓa ba har ya dawo suka yi sallama da yan gidan tace a gidan wata friend nasu zasu kwana amma anjima zasu haɗu wurin walima.
Suna fita yan mata sai gulmar su ake yi har ya tadda mota suka nufi tsohuwar kasuwa wani babban shago na sayar da kwala kwalai nan Fatima ta zabo babban set ɗaya na pure gold Wanda ya haɗa da yan kunne,sarka,zobe da Bangles Manya biyu,koda aka auna ya kama 3500,000 naira ta umurci farida da tayi mashi transfer na kuɗin cikin kuɗin da Alhaji shamsu ya tura mata.
"Nan take ya bada account number tayi mashi transfer Amma zuciyarta cike da tunani irin irin".
Wasu zobe ta ƙara zaɓo wa guda biyu masu shegen kyau da shek'i aka auna mata sun kama 70k,still sai farida tayi mashi transfer yayi wrapping komi tare da masu godiya suka fita.
Fitowa suka yi farida dai na kallon ikon Allah"Alhaji mu tafi sabuwar kasuwa ko?"
Okey ran ki ya Dade naga kun yi saurin fitowa ne?
Ahhhh Alhaji talaka ina zai dade cikin kasuwa,ai dole mu fito da sauri saboda kada haushi ya kashe mu ga kaya babu cash.
Don Allah ki bari hajia Fatima kamar mu manya masu ƙasa ace babu caSh a wurin ku ai harka ta lalace,yanzu dai Bara nayi Mata transfer Koda 50k ne ku samu na riƙe wa nima bana yawo da cash.
Ahhj gaskiya ta gode sosai Alhaji nasan zai isheta sai na raka ta ta saya abinda take so..
"Ka jiki da wata magana ai da kai da kaya mallakar wuya ce"
Haka ne Alhaji gani nayi kasuwan Sokoto dai ko MILLION aminiyata ta shigoe dashi tana iya kashewa tas basu isheta ba bare Ni yar rakiya.
"Ya gane bak'ar magana ta sakar masu,su yar haka ne?",zan maku na 100k kuyi manage kwana kin Nan wasu project ke gabana suke cinye mun kuɗi wallahi.
Yanzu naji zance Alhaji"Godiya muke".
Nan take ya Mata transfer kuwa suka ji alert.
Yana parking suka fita,dama tana cike da haushin Fatima data kwashe nata kuɗi aka saya set na gold,a ganinta Fatima na using Bata ne tana gina kanta"yanzu ke Fatima don Allah wane irin rashin kunya kenan da yada kai wurin namiji?,kina wani kashe murya kamar saurayin ki yanzu yanzu har kin amshi dubu dari a wurin shi me zakiyi dasu?
Dariya sosai Fatima keyi a cikin kasuwa kamar zata shede saboda yadda farida ta haɗe rai kishi ƙarara kwance a fuskar ta"hajia ta kwantar da hankalin ki,saurayi dai baki ne mama ya zama dole aci kuɗin shi domin shi ya saka kanshi BAUTAR MATA,an sanar dashi bai yi qualifying ba,amma yana kokarin saka kanshi a BATCH A LIST Wanda Kuma babu sunan shi a ciki shi yasa na faɗa maku ko a cikin CORPERS wanan special one ne,Allah ne ya kawo mana shi har gida dole na lakaci arziki hajia ta,beside ma yanzu fa ya gama faɗa mana ya a da makudan kuɗi amma bashi da abun yi dasu,da bakin shi yake faɗin da wata budurwa ce da yanzu ta mallaki motar hawa na kanta da kuɗin shi"rik'o ganinta tayi farida ta shi mai bayar wa bai yi raki ba sai ke mai amsa zaki fara raki tun ba'a kai ko ina ba!!!
"Tsaki taja domin gani tayi Fatima na neman raina mata da hankali ta mayar da ita ƙaramar yarinya wace bata da wayau".
KWALLIYA COSMETICS SUPER MARKET suka shiga aka basu wurin zama,set ɗin"FAIR AND WHITE,ALTIMATE GOLD"ta dauka wanda akalla kudin shi ya kai 15k cuz ko cream din kaɗai kudin shi 6k ne a super market d'in,CLEAR SKIN hand and feet lotion ta ɗauko,MEDIUM MAKE UP KIT,SET NA ANACONDAR HAIR KIT TA ƊAUKA wanda ya haɗa da relaxer, shampoo, conditioner,hair cream and oil"haka dai ta tura gidan tarkacen gyaran jiki sai da ta kashe 70k"farida kamar tayi kuka ,akayi parkeging komi suka nufi wani shago na kayan takalma da jakuna ta kwashi takalma biyu na 7k each sanan suka fito likis around 5pm.
GIGINYA HOTEL ya fara nufa dasu already ya kama room biyu kusa da juna, ɗaya nashi da farida,ɗaya kuma fatima.
Suka shiga ya masu bayani"Fatima tace haka yayi Alhaji yau ango kake kenan,Ni kuma za'a varni da rungumar pillow ai dana dan haka ne da na gayato Baby na...
Kada ki damu ai Sokoto gida ne idan kina don abokin kwana akwai wani tight friend Dina zan kira shi!
Wasa nake yi Alhaji ai babu komi kuji daɗin ku,yanzu dai zan shiga dakin na da kaya ke farida ku shiga naku kiyi wanka mu nufi wurin walima.
Wani irin kallon tsana ta watsa ma Fatima"irin ashe dama haka kike ban sani ba?"
Ko'a jikinta ta shige nata room din babba ta sa nashi key tare da faɗa wa saman makeken family bed d'in"daga ganin Dakin yana da tsada sosai", softly ta furta READY FOR THE NEXT STEP.
~_KUYI TA HAKURI DANI DON ALLAH TYPING SAI DA NATSUWA_~