x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 57 - MAR ADAMS

  • 168001 words
  • 169502 words
  • Out of 169502 words

Category: Romance Story +18

Views 472

29 Aug 2025
Start ads
After Image Ads
ayyukanta data saba ,bayan ta gama tayi wanka tayi shirin na fita aiki ta fito parlour'n alokacin  bakwai da wasu yan mintuna , ta isa inda ta hango mahaifiyarta zaune tana jiran fitowarta ta zauna kusa daita tana gaisheta "aunty ina kwana ?kin tashi lafiya sarauniyata?alhamdullai qaunata ,aunty ta tura mata kofin koko da kosai gabanta ahankali ta soma sha i har ta kammala ta dauki kofi da faranti data ci kosai ta kai shi kitchen zata wanke aunty tace "barshi ki kama hanya ki wuce lokaci ya fara tafiya tayi mata sallama ta fito ta shiga side din umma suka gaisa sama sama tayi mata addua ta fito ."

Abakin kofar fita gidan taga baba gali zaune yana sauraron radio ta gaishesa cikin murya mai jin nauyinta ya amsa ta cigaba da tafiya ta jiyo sautin muryarsa yana kiranta ta juyo tare da amsawa ta nufi inda yake zaune yana sauraron radio ta durkusa ta sake gaishesa akaro na biyu ya kalleta sosai sai daya jinjina kai sannan yace "maryama saboda na yanke miki hukunci da abinda yafi dacewa dake shine kike nuna halin damuwa saboda bani na haifeki ba ?".

Ta kallesa kawai saboda ita bata san abinda tayi da zai nuna baiyyanar da damuwarta ba maganar bashi ya haifeta ba ai kowa yasan wannan domin da shi ya haifeta bazai mata bakinciki ba amman sai ta kawar da wannan tace "baba ni ba fushi nike da hukuncinka ba sannan banga abinda zai sakani damuwa ba saboda nayi imani rabona bazai taba wuce ni ba matukar yusif mijina ne babu tsumi babu dabara zai aureni idan kuma ba mijina bane nawa mijin zai zo shi kuma ya auri matarsa bare ma ni tuni na manta da babinsa yanzu kai ya kamata kasan abinda zaka fadawa mahaifinsa akan alkwarin da kayi masa ."ya dan gyara zama "wani alkawarin?


Tayi shirin domin bazata iya fad'a ba tunda shine yayi alkwarin tuna masa din me zatayi ?duk abinda kike nufi maryama ba abinda zai kawo dakushewar soyayyarki da alhj alqasim abinda ya sanar dake na tabbatar dani ya fara zance amman idan kika duba kunyar mahaifin mlm yahuza babban mutun ne acikin unguwar nan ba qaramin kuskure nayi ba wajen saurin amincewa buqatar alhj alqasim daya zo daita tsakanin ke da sauran yammatan gidan nan kinga shi mlm yahuza Ke yagani yace yana so dan haka Ke din ce wacce yake so ba shukura ba daace zai karbi shukura amadadinki dana bashi ita Ke kuma kin auri yusif ."


Shi kuma nasan alhj alqasim zai karbi shukura ko sakina adalilin rashinki tun da daman shi zuria gidan nan yake bukata dan haka ki natsu ki kwantar da hankalinki wannan ba wata matsala bace tunda ni zan tunkaresa da maganar komai ta sunkuyar da kanta kawai tana jinsa tana duba agogon dake daure a tsintsiyar hannunta ita yanzu bata jin mlm yahuza acikin ranta tunda tagansa da shukura har abada babu ita babu shi ko mutuwa zaiyi akanta wallahi bazata auresa ba sannan wannan magana ce kawai baba gali yake batun soyayya tsakanin mlm yahuza da shukura sunyi kawai dai anje an warware aiki ne komai dake faruwa da sanin aunty salma ita Ke shirya komai ."

Sarai baba gali ya karanceta dan hk muryar a fusace ya cigaba da mgn "tunda naga kamar kin kamu da soyayyar yusin din allah ya baku zaman lafiya da yusif ita kuma shukura ko sakina allah ya kawo masu nasu rabon "uhm kawai ta furta dan tasan ya fad'a haka ne ba har acikin ranshi ba ,ta dago ta girgiza kai cikin takaici irin rayuwarsu "ni baba bana ja da maganarka a yau ida ka shirya aura da kowacce daga cikinsu ga yusif kayi ." ya sauke ajiyar zuciya yana cewa tô shikenan na gode na tabbatar daman bazaki aikata abinda zai jawo min zagi ba su yusif din zasu zo karshen satin nan dan mun gama magana da mahaifinsa cewar shukura zai aura shima yusif din ya amince da hakan dan haka ko yau mlm yahuza ya kiraki ki amshesa kije ."


Nan taji gabanta ya fadi jin wai abba ya amince da kuma amincewar yusif daman yusif ba soyayyar gsky yake mata ba tabbas duk maza mayaudara ne babu nmj dan goyo kalamansu daya haka salon yausararsu daya haka ta mike tsaye jiki babu kwari ga lokacinta daya bata mata ga bakinciki daya kunsa mata abun yayi mata yawa ,bakinta na rawa tace "baba Allah ya tabbatar da alkhairi sai dai ka fadawa mlm yahuza ya nemi matarsa a gaba dan ni a halin yanzu gbdy babu mgnr aure a gabana bazan yi aure ba har karshen rayuwata tana gama fadar haka ta soma daga kafafunta bayanta yabi da kallo yana kwabe baki alamun matsalarta."

Yau sunyi very busy a wajen aiki dan daga maakatarsu kwasasur akayi zuwa ma'aikatan man petir  dake apapa saboda kwarewar wasu daga cikinsu ranar haka tayi aiki cikin sanyin jiki da wahala ita ba soyayyar yusif bace damuwarta tunda daman bata fara son shi ba mamakin baba gali ne ya addabeta tmbyr duniya subai'a tayi mata tace babu komai ."bayan an tashi daga aiki ta fito bakin get ta tsaya tana jiran fitowar subai'a su wuce gida ,ta tura hannunta cikin jakarta zata ciro nikaf dinta adaidai lokacin wata mota reven rover ta sanyo kai zata shiga cikin ma'aikatan ,gani tayi motar taja ta tsaya motar bata shiga ciki ba haka zalika bata juya ba mutumin dake zaune a bayan motar taga ya fito jikinsa sanye da suit bakake."


da wani irin sauri ta dan matsa gefe ,shi kuwa fuskarta yake kallo daga inda yake tsaye cike da faduwar gaba tabbas wannan fuskar idan ba mafarki yake ba fuskar da mai gidansa yake gani ce acikin duniyar mafarkinsa ."duk da fuskar zane ce  ,amman ya rantse da wanda ke busa masa numfashi itace wace zuciyar mai gidansa take muradi kasancewa tare daita, gbdy idanunwansa sun rufe akanta baya ganin tarin jama'ar dake gurin burinsa ya isa gareta tana qoqarin sanya nikaf taji ya rike mata hannu jikinsa na wani irin kirrrma kafin tayi wani abu taga ya janyo hannunta da sauri zuwa cikin ma'aikatan qoqarin fixge hannunta take cikin tsananin tashin hankali amman yaki sakar mata hannu ."

Ana zan dataka sai a book 2 in sha allahu wadan da suke bibiyarmu a arewabooks inshaallahu zasu cigaba da ganin update dinmu kmar yadd muka saba ."
Alhamdulillah


Mmn sudais

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
End Ads