muje ku jirani har na gama abinda ya kawoni badai kune tsagerun ba, harakar ku nake shiga ne?" ya faɗa yana tisa keyarsu gaba, Mubina kuwa ta tirje a kofa taki fita tana murza inda Kamal ya mintsineta. Kamal ya buga mata tsawa yace"Ki wuce muje za'a duba miki inda kunamar ta cijeki ne." Mubina tace "Bana son temakon ka ta kasheni kunamar ina ruwan ka kawai daga temakon ka , se kanemi cutar dani wlh se na faɗama umpah kuma..." bata karasa ba ya wanketa da gigitaccen mari! Ji kake fauuuu, Wanda ya ɗauke jinta da ganinta nan take, ya kuma kara tsorata ɗaliban kowa ya ƙame ƙam waje ɗaya, dan basu taɓa ganin ɓacin ra Kamal haka ba, fizgota yay yana huci ya fito da ita tana ihu tana cewa" Wlh ka linka fansar ka ka linkat na rantse da Allah se kayi da nasani marar anfani, ko zan rasa raina Na fadi Kamal gurgu se na ɗauki fansa me muni a kanka... Da sauri ya buge mata baki rufe mata bakin da hannunsa ɗaya yana janta ta karfi, kallo ɗaya yama Basma da Nazeer suka biyo shi a baya.
Basma wacce kaɗan ya rage batayi fitsari ba har wata zufa take keto mata, duk ilahirin jikinta rawa yake saboda tsoro! Tabbas tasan yau se Sir Kamal ya barsu a kwance, duba da yadda ransa yake ɓace da irin marin da ya zafgama Mubina.
Nazeer kansa ya sare dan yasan shima bazai barshi ba...
Suna zuwa ya buɗe kofar ya hankaɗa Mubina, wacce miƙe a guje tayo kansa gadan-gadan tana kururuwa tana faɗin" Wlh bazan barka ba , se kayi nadama ko da zan mutune burina na ɗauki fansa, wlh se nasa ka tsani duniya da abinda yake cikinta Kamal se kayi kuka amma ni tabbas baka isa ka saka ni kuka ba wallahi tallahi..." Kamal ya janyo kofar ya murza key.Ya juyo ɓangaran su Basma da suke duƙe gaban sa, Basma ta fashe da kuka tace"Don Allah Sir kayi hakuri wlh baza mu sake ba insha Allah , ka buɗe ta karta je ta ilata kanta mun tuba baza mu sake ba..."Kamal ya buga mata tsawa!! Wacce yasa Basma jin guntun fitsari ya taho mata kai tsaye, jikinta na rawa.
Kamal yace"Ke!! ba kune kuke biye mata ba na tsani maras kunyar mace ko da uwar mu ɗaya uban ɗaya da ita , natsani mace maras tarbiya da kamun kai , natsani raini bana raunawa bana son a raina ni... "Kai! kuma" ya faɗa yana nuna Nazeer da yake zazzaro idanu.
Yace"ka ɓata wayon ka ƙaton banza , kai gidanku babu mata ne? Da baka san kasa mace hanya ba se dai ka tunzura su? Oya maza ku fara sharar filin can kafin nake fitowa daga class ku amshi hukunci , dan nata yafi naku sakarkaru na tsani raini zan koya mata hankali tin da gidansu ba a bata tarbiyya ba." Ya faɗa yana barin gurin. Basma ta ɓarke da kuka tace"Mubina kin jamin masifa ni ko shara ɗaki bana yi a gidan mu , kome min ake amma zan zo nayi sharar filin makaranta tamƙameme irin wannan , ta ina zan fara? gashi yace a gaba wani horon, wayyo Allah na!!" Ta faɗa tana gun jin kuka. Nazeer yace"ke ko ni salon a raina ni a cikin makaranta amman ni wlh daga yau idan tana abinta ban kuma shiga , muje kawai kar mu ƙara laifi..." Ihuuun Mubina sukaji tana dukan kofar iya karfinta tana lailaya uban ashar... Basma tace" Nazeer muje kar ya dawo yace mune muka zugata." Nazeer bai yi magana ba ya ɗaga kai, suka sauko ƙasa. Suna saukowa suka fara share uban filin nan ɗaiɗai kun jama'a wanda basu shiga ɗakin karatu ba se kallan su suke suna dariya. Iyamu da leeza da suke tsaye kusan resstorant, Iyamu tace"kalli shegun yaran can ko me suka yi aka sasu sharar fili hhhh Allah ya kara , daman wannan me sufar aljanar aka saka fitsarara." ta faɗa tana dariya. Leeza tace" Hummm ba ruwanki ni bana son shiga harakar su dan bata da kunya Mubina zata iya ma mutum tsirara a kasuwa yasin." ta faɗa tana yamutsa fuska.
Iyamu tace" Tab ga wanda ta rena ni ma ina ruwana da ita." Leeza tace" Hakan shi yafi baki ga iskancin da tama Kangiwa ba ranar da a kayi taron nan , amma sam bai fahimci ita bace..." iyamu tace" Ai fa zanci uwarta idan tana masa rashin kunya harakar wa yake shiga , tabar gani munzo ƙasar su tsaf zamu koya mata hankali wlh." Leeza tayi dariya nan suka shiga wata hira duniyar suna jiran 9 ta buga su shiga Aji...
Kamal tin da ya shiga ajin su Mubina bai fito ba sai karfe 9:30 am, cif. Yana fitowa Sharifa ta biyo shi da jakar Mubina da Basma tana cewa "Sir ga jakarsu da wayoyinsu a ciki kar a sace..." Wani burki da Kamal ya taka ya watsamata wani mugun kallo ai a sukwane ta juya ba arziki.
Yaja tsaki ya tafi.
Har lokacin Nazeer da Basma na tiƙar shara sun hada uwar zufa Basma kuka harda majina, kallo ɗaya Kamal ya masu ya ɗauke kansa ya fara taka steps. Mubina kuwa jin tayi ta masifa ba'a buɗe kofar ba, tace "Kan uba lallai Kamal yana wasa dani bai san wacece ni ba bai san halina ba , banida kyau wlh se na saka yabar mahaifarsa da izinin Allah , wannan marin da ya karamin ya link fansar da zan ɗauka." ta faɗa tana juyawa tana shafa kyakyawar fuskarta wacce sawun yatsotsin Kamal suka fito radau kan fuskarta... Kai tsaye saman babban table ɗinsa ta nufa ta hau saman lumtsumemiyar kujera tana kallon uban tulin takardu da laptops manya guda biyu da wata fanka memiyar waya guda se turaruka uku masu tsada da kamshi se glass guda biyu fari da baƙi.
Bushewa tayi da dariya tana riƙe cikinta tace" Bazan taɓa takarduba na jama'a ne daban daban kuma nima ina cikinsu, so amman zanci uwar wayar nan da turaru ka haɗe da glass da laptop , kaima kazo na maka hauka kuka kuma bazan yi saba wlh." Ta faɗi tana miƙewa ta ɗauki iphone +11 ta miƙe se tazo tsakiyar office ɗin har ta ɗaga ta fasa ta nufi toilet da gudu kamar an tsinketa, tana shiga ta ta kunna panpo ta tara bokiti yana cika ta nasa wayar ɗayan bukitin ma katone ta sake tara ruwa yana cika ta fito tana murmushi dimple ɗinta na loɓawa, laptop ɗin ɗaya ta ɗauka wacce taga jikinta an rubuta *Kangiwa* tana murmushi ta nufi toileta ta tsunbulata a ruwa sa da ta nitse ƙasa ta fito ta rufo kofar tana tafa hannunta ta koma ta dauki ɗayar laptop ɗin wada take da tabbacin na makaranta ne tace"Bari ke na miki laruri kaɗan , saboda kudinsa ya koka bazan haramtaki ba sabod tsaro." ta faɗa ta sakinta daga tsaye tin karfinta, ta sake ɗauka tayi wajan kofar ta kara sakinta tana dariya ta dawo ta ɗauki glass ɗin ta saka farin a fuskarta, baƙin kuwa ta ajiye shi a ƙasa ta take shi da takaliminta se da yayi raga-raga ta koma ta ɗauko kwalaban turaren duka ukun ta farfasa su ta karshen ta boye tsinin kwalbar tana murmushin mugunta, galss ɗinsa manne a fuskarta ta koma saman kujera tayi zaune ta dora ƙafa ɗaya kan ɗaya tana karkaɗawa, tace "kamin baƙin cikin karatun yau ka mareni a fuska niko na mareka a zuciya kafin babban marin yazo lokacin zakayi da ka sani gurgun mage..."
Tin daga saman matatakala Kamal yake jiyo kamshin turaransa, aransa ya kisima cewar ta fesa masa turare, key yasa ya fara ƙoƙarin buɗe kofar. Mubina jin motsin za'a buɗe kofa yasa da sauri ta miƙe ta ɗauki kwalbar da fasa tayi kofar a guje ta laɓe.
Yana boɗe kofar ya danno kansa cikin Office ɗin, idanunsa ya zaro sakamakon ganin barnar da Mubina ta masa. Mutsin da yaji ajikin kofar yasa ɗagowa da sauri ya leƙa bayan kofar, karaf suka haɗa idanu da Mubina tana sanye da farin glass ɗinsa. Sansanyan murmushi ya sakar mata ya ɗaga mata gira yace"Baby ykk wai daman iya wannan barnar kawai kika min?" Idanu Mubina ta zaro cikin jin haushin sa tace"jeka toilet kayi kallon duniya"ta faɗa tana ɗaga hannunta me kwalbar da niyar yanka masa a fuska, ya goce da sauri ya damƙe hannunta me kwalbar yay mata wata kyakyawar runguma ya shigar da ita cikin jikinsa sosai, a haka ya nufi toilet ɗin yana riƙe da hannunta me kwalba. Kofar ya bude ya ci karo da laptop tsumdum a ruwa da iphone ɗinsa, sansanyan murmushi ya saki yace "Gud Baby." ya faɗa yana juyowa da ita tana manne kirjinsa, se kiciniyar kwatar kanta take.
Jikin bango ya matseta ya danna mata faffaɗan kirjinsa, zuba mata shu'uman idanunsa, itama kur ta masa tana zabga masa harara ya kwace kwalbar yay jifa da ita, ya kama hannun ya kai bakinsa ya sumbata ya fito da harshensa ya lashi tsakiyar hannunta, yace"Wow yau zan lashi dadi ashe." ya faɗa yana zura hannunsa gudan cikin siket dinta, ya shafo marata ya tura ƴar yatsar sa ramin cibiyarta ya dan kaɗa, wanda yasa Mubina ta zabura da karfi! ta ƙamƙameshi tana ƙoƙarin kwace jikinta tace"Dan iska kwarto wa zaka lasa? Meye kake shirin mani? sake ni ni ba yar iska bace wlh se na faɗama umpah malam..." ai bai barta ta gama maganar ba ya kai bakinsa setin kunneta cikin wata irin murya me fitar da duk wata mace me lafiya haiyacinta mutiƙar an miki ita a tsakiyar kunnenki... A hankali ya furta" Baby yanka ni zaki yi? ashe ke muguwa ce haka ƴar daba ban saniba Uhum?" ya faɗa yana hura mata iskar bakinsa cikin tsakiyar kunnenta tare da sauke mata numfashin sa yana shafa gadon bayanta da ɗayan hannun ɗayan yana murza mata mara se zabura take tana ƙamƙameshi. Mubina ganin iskanci ne abin yasa ta dadage ta bugi kirjinsa ta kama daidai nipples ɗinsa ta gantsara masa uban cizo ta saki tana cewa"zakayi nadama mara anfani , natsani ɗan iskan namiji ko da uwar ɗaya ubanmu ɗaya , se na saka kuka wlh." jin bai yi magana ba ta ɗago da kanta suka haɗa idanu, ya ɗaga mata gira yace"Woshhhh dadi karamin cizon mana Baby." idanuwa ta zaro jikinta ya fara ɓari ta fara ƙoƙarin barin jikinsa tana cewa" Kaji dan iska ashe irin abunda kake aikatawa kenan, to wlh ni nafi karfin ka yau wanka goma ya hau kaina sakammakon haɗa jiki dakai d....." Dauketa yayi da gigitaccen mari wanda ya gusar mata da jinta da ganinta. Kafin ta dawo haiyacinta taji ya sake shigar da ita cikin jikinsa cikin tsawa yace" Oya cire min rigata ki shamin nipples na sosai se nace ya isa ko kiga irin yadda ake tsagwaron iskanci kisha abinda yafi nipples yanzu wlh......
*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉🏻+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*
*💖😭KAMAL NE😭💖*
*Book 1*
NA
*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*
Ƴar Mutan Niger🤙🏻
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Free Page*
🅿️8️⃣
....Idan kuma kina musu baza ki shamin nipples na ba , yanzu nan zan baki mugun mamaki ba karyar iskanci da rashin kunya kike taƙama ba? , yau zan ga iya fitsarar ki Oya fara abinda na saki ." ya karasa maganar cikin wani irin salon murya me fitar da amon dadi.
Ya kai fuskar shi dab da tata kamar zai sumbaceta, har suna jin hucin junansu, ya sanya tattausan hannunsa ɗayan ya ɗago da habarta, yana jefa fitinanun idanunsa cikin nata, yana wani lumshe mata su still hannunsa ɗaya saman marata yana mata wani irin shafawa, haɗe da mata tafiyar tsutsa.
Mubina ta kauda kanta daga kallon Kamal, tana wani irin miƙa tayi saurin ƙamƙameshi. Jikinta na wani irin tsuma ga wani irin abu da take ji a cikin gabobin jikinta na mata yawo, harma da gangar jikinta, dan se zabura take tana ƙamƙame jikinta waje ɗaya, tana ƙoƙarin barin jikknsa. Cikin rikita da kuma sauran jarumtar da ta rage mata ta ciza lips ɗinta, tace" Ka sake ni na tafiyata ni ba ƴar iska bace kaje na barka da Allah , naji insha Allahu bazan sake shiga sabgarka ba , bani ba kai kowa yayi rayuwarsa..." ta faɗa tana sakin ƙara ta ƙamƙameshi, sakammakon hannunsa da taji cikin kwalmin cibinta yana kwakwalawa, yana ƙoƙarin cire mata riga.
Mubina ta shiga cikin tashin hankali da tsoron Kamal, duka nin ilahirin jikinta rawa yake amma ta ki kuka, cikin dakiya ta wawuri hannunsa ta gantsara masa cizo ta fara kokowar kwatar kanta. Kamal ya saki sansanyan murmushi dai-dai lokacin da yayii nasara zuƙe zip ɗin rigarata, amma bai cire ba ya kuma matseta ya shigar da ita cikin faffaɗan kirjinsa sosai, yana shu'umin murmushi, yay kamar zai kama breast ɗinta se ya kama fuskarta da hannunsa duka biyu, ya sanya tsumammun idanunsa cikin nata, ya ɗaga mata gira yana shafa fuskarta yana lumlumshe mata fitinannun idanunsa masu wani irin sinadari a cikin su, ya shiga kare mata kallo sama da ƙasa tabbas akwai dukiyar fulani a tare da yarinyar, baki ya taɓa ya ɗauke idanunsa. Fuskarsa ya kai dab da tata kamar zai haɗe bakinsu, yay saurin kauce wa yana murmushi.
Can ƙasan makoshi ya furta "kwartuwa ba kiss zan miki ba kike wani lumshe idanu , ƙazama dake..." cikin takaici na shiga dukan kirjinsa da iya karfina, ina ƙoƙarin cizon sa ya matseni da kirjinsa da karfi, naji bakinsa saman kunnena yana maga cikin wata irin murya" zan baki zabi ko kimin abinda na sakaki yanzu-yanzu ko kuma na miki tsirara duk da wannan ɗan guntun ƙugun naki bai isheni kallo ba , ba abinda zan ji wlh a cikin jikinki babu abinda zai tasar min da hankali, ƙosassun mata ma basa gabana bare ke kwaila , duk abinda kika ga ina miki dan na kumsa maki bakin ciki ne wlh ba dan ko me ba , idan ba haka ba me zai sa na haɗa jikina da busasar mace irinki , jiki ƙayau ba laushi ba raɓa ba nama se ƙashi zallah..." Oya kiyi abinda na sakaki ko ni na sha miki su har se madara dadi ta fito , idan na kirga uku baki fara abinda nace ba zaki raina kanki wlh." ya faɗa yana janye bakinsa daga kunnenta, ya haɗe face tamkar ba shi ba ne ya gama zuba yanzu.
Mubina kuwa ta haukace masa sai dukan sa take taki yarda ta kalle sa saboda kwallar da ta cika mata idanunta, ga tashin hankali jin baƙaken maganganu da Kamal ya yaɓa mata sun mata mugun zafi, hankalinta ya tashi sosai itace bata cika mace ba.
Jikinta na rawa ta fara magana cikin muryata me fitar da sautin dadi tace " Ok sakeni naji zan sha maka ko da hakan na nufin gubar da zan tsotsa da jikin ta cikin nonoka zata kasheni , to ta kashe ni da dai ka shamin nawa amma ka sani Allah baya barci , yana ji kuma yana ganin abinda kake min , dan haka dashi na barka se dai ka riƙe a ranka cewar zan baka mamaki zan nuna maka cewar ni ba kwaila bace , kuma ni na wuce da tuaninka zan zan hargitsama rayuwa zan hanaka jin dadi zan ma abinda baka yi zato ba , zan saka ka cikin tashin hankali zan sa kaji kunyar duniya, wanda zata saka ka kuj kowa naka ko kayi yunƙurin barin ƙasar ka har abadan wlh idan ban aiwatar da ƙudirina ba ni ban fito daga cikin uwata Nusaiba ba kuma ubana Abdulrahim ba shine ya haifeni ba..." ta kai karshan maganar tana dora hannunta kafaɗar Kamal ta fara ƙoƙarin cire masa rigar sa.
Da sauri ya riƙe hannunta ya damƙe shi sosai cikin nasa yana murzawa a nutsu, ya kura mata idanunsa masu wani sirri a cikin yana mutiƙar mamakin tantirancin yarinyar, da taurin kanta, se dai yayi alkawalin lankwasata mitiƙar bata fita daga cikin rayiwarsa ba, to tabbas zai sai tata, tinda iyayanta sun kasa bata tarbiya. Ya ƙura mata idanu yana sakin shu'umin murmushi still yana murza tafin hannunta yana kara kai fuskar shi dab da tata, yace"ƴan mata ba sai kin cire rigar ba maɓallan rigar kawai zaki ɓalle kiyi aikin ki , ina jiran wannan fansa da zaki ɗauka , na miki alkawalin mutiƙar burinki ki cutar dani to da izinin Allah babu abinda zai faru dani idan ko ya faru dama can kisa a ranki kaddarare ne wajan ubangijina daman can ya rubuto amma ba ke ba , ke ki sani kunci kinyi kadan , se dai mu shige shi tare tabbas , Oya yi aikin ki ko kisha mamaki na zan kirga goma maza ki aiwatar da abinda na saki." ya idar da maganar yana sakin hannunta ya cireta daga cikin jikinsa baki ɗaya ya hankaɗata can gefe ta bugu da bango ya juya ya nufi saman kujera... Kara na saki saboda zafin da naji a bayana, na ciza bakina na kalleshi ya zuba hannunsa cikin aljihun wandon sa ya fara takunsa me cike da izza da kamun kai.
duk da ina halin baƙin ciki se da naji dariya tazo min, saboda yadda yake wani meƙewa shi ala dole ba gurgu bane... ba wai ɗingisawar sa taban dariya ba A'A se izzar sa ta banza, miƙewa nayi ina jan zip ɗin rigata ina kisima irin cizon da zan masa a nipples ɗinsa na gudu, can ƙasan makoshi nace"Dan iska kwarto gurgu zaka ga tsiya ka jira lokaci ban karaya ba , wlh se na sakaka kuka da idanunka..." Bakina ya