x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 14 - KAMAL NE

  • 39001 words
  • 42000 words
  • Out of 58900 words

Category: Romance Story +18

Views 138

18 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
, amman shi bamu taɓa haduwa ba ina sonsa yana sona yana nan maradi amman na masa karyar ina dosso , gashi za'a rabamu se dai fa ban taɓa ganin sa ba." Mubina taja tsaki ta sake shigewa jikin Amrah ta lumshe idanunta tace"Anty kiyi manage ki auri gurgu kawai kibar kukan idan bakya so zansan hanyar da zabin a fasa ta ruwan sanyi sai kima haduwar fecebook ɗin mgn ya fito." Amrah cikin murna tace"Ngd kanwata amman mubi kome a sannu se dai har na tura masa sakon mu rabu fa." Mubina tace"Hum ki bari zan san abin yi mu kwanta dare yayi." Nan Amrah ta rungumeta tsam suka kwanta ba jimawa Mubina ta koma bacci, Amrah ce ta ɗan jima kan tayi bacci...

*************** ******* ***************

*Bayan wata ɗaya*

Zuwa lokacin an gama mgnr auran Amrah da Kamal an sanya wata biyu masu zuwa yanzu saura 38 cif auran su Ablah ta dawo tafi kowa murna, Mubina taɓara se abinda yayi gaba, se iskanci take ma Amrah wai an badata sadaka, amman tinda bata so zasu san abinyi, Amrah bata kulata dan tasan Kamal ya kai namiji, zuwa yanzu ta fara sabawa dashi tana jinsa a ranta sosai, sbd yana bata kulawa duk da baya kiranta ya kan zo ya saka megadi ya kirata su gaisa ya fice warsa dan Kamal da Amrah ba laifi yana ƙoƙarin zuwa zance babu yabo babu falasa suna ɗan gaisawa tana bashi girmansa.
Ɓangaran cutie angel shikam tin ranar da ta tura masa sako su hkr ya fasa kiranta, ya goge numbert duk da yana sonta bazai so ya zugata ta kasa ma iyanyata biyayya ba, idan ta kirasa ya kan ɗauka su gaisa amman baya kiranta ya tsaya inda mahaifinsa ya ajiye sa, duk da baya kiran Amrah ko numbert har yanzu baya da tinda se yafi sati bai zoba in yazo megadi yake sawa ya kirata. Mubina da Sageer sun shaƙu sosai ba laifi ko a makaranta sukun ɗan zanta ta saki jiki dashi sbd yadda yake bata kulawa da hira masu dadi, yanzu ta fita harkar Kamal sbd Jarabawar da suka fara ta rage iskanci sosai ta maida hankali a karatunta, ita da Basma kuma ko ba haka Kamal ya fasa ko kallan inda take baya kulata duk abinda zatayi baya kulata sabgar gaban sa yake, kasancewar ta zama kanwar matar da zai aura... Yau ta kama weekend ne babu aiki, kuma yau ne Kabeer zai sauka a garin maradi, da misalin 9: pm na dare idan kaga yadda Mubina ake shirye-shirye harda kitso da kunshi, kasancewar bata kitso sai wannan gamin ya mata wani irin kyau, haɗe da kunshi yarinyar ta hadu sosai, tin safe bata zauna kome siya masa take, ta matsu dare yayi, haka Amrah ma...

Misalin karfe biyar cikin shiri Kamal ya fito, yana taka matataƙalar bene a notse sai ni'imataccen kamshi ke fita a jikinsa, ya haɗe cikin Suit green coulor yayi masifar yin kyau kwantacciyar sumar kansa se walkiya take tana fitar da kamshi tamkar haihuwar Ethoipia, kome nashi me kyau da tsari ne. Zaune suke a parlo Zakiyya zaune da katon cikinta ta shiyar tsaf cikin doguwar riga ta atamfa buddɗan ɗinki tayi tsafa ta kalli Ummah tace" Kai ummah wai me uncle Kamal yake yaki fitowa wlh ni se na fasa shan ice cream ɗin ma..." ummah tayi dariya tace Ki dai hakura ku zaga gari ki motsa ƙafarki ji yanda suka kumbura." Kamal ya iso yana murmushi yace"Oya me ciki tashi muje." Samha tace" Brother nima na shirya muje pls?" Kamal yace" duk kina me? se yanzu zaki wani ce ki shirya? to kiyi maza ki fito." ya faɗa yana kama Zakiyya yace" idan ba rigimar me ciki ba kije ki haihu a Super market , se kace A kebbi kina sha ice cream ɗin" ya faɗa yana dungurinta akai, ya miƙar da ita. Slm yama ummah yana riƙe da hannunta suka fito.
Set ɗin gaba ya zaunar da ita ya zagaya ya zauna. Wayarsa ta ɗauki ringing ya cirota a aljihunsa ko da ba suna kallo ɗaya ya mata ya gane cutie angel ce. Picking yay ya kara a kunnensa... Dede samha ta bude set ɗin baya ta zauna. Can ƙasan makoshi yace"ykk y jin daɗinki? ya amarcin?" ya faɗa yana tashin motar ya nufi get....


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉🏻+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*

*💖😭KAMAL NE😭💖*

*Book 1*



NA

*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*

Ƴar Mutan Niger🤙🏻



*Bismillahir Rahamanir Raheem*



*Free Page*


🅿️1️⃣6️⃣

Yana isa bakin get megadi ya bude masa get ya sulala motar waje, direct *Kalla transa mall* ya nufa.
Driving yake cikin nutsuwa waya manne a kunnesa yana magana, cikin lallausan lafazi yace"Uhm Amarsu bana son tsokana wai kina maradi da gaske?" ko me tace masa ya saki murmushi yace"Ok sannu da zuwa yanzu ina kan hanyar zuwa Shoping da kannina , idan na dawo zan kira ki." ko me tace masa, yace"Kalla transa mall"ido ya zaro yace "Ok zan ƙure mai karya bye se na iso." ya faɗa yana tsinke kiran, ya maida hankalin sa kan driving.
Zakiyya tace"Uncle ana ta shan love da amarya ko?" murmushi Kamal yay bai ce mata kome ba. Basma tayi dariya tace "Aunty Zakiyya zan maki gulma bari mu dawo." Kamal kai ya girgiza bai kuma sauraran su ba ya maida hanaklin sa kan driving, cikin kwarewa da sanin mita yake tukinsa hankali kwance.

*Kalla transa mall* katon Super market ne wanda ya kasance ana siyar da kome a cikinsa babu abinda ba'a siyar na ci da sha sutura kayan ɗaki, kome da kasani ana odar su daga ƙasa-ƙasa a tulasu a gun, kowane abu da sharan sa.
Mubina ce tsaye ɓangaran kayan sawa na maza, sanye take da doguwar riga ta material pink coulor ne, me shegen kyau da tsada yana da adon duwatsu farare masu walkiya, ɗinkin ya kamata matuƙa wani hadadɗan takalmi ne pink a ƙafarta wacce tasha zanen kunshi wanda ja yafi yawa, takalmin akwau masifar kyau da tsini yayi ɗas a farar ƙafarta.
Daurin dan kwalinta ma yayi kyau sosai, jelar kitsonta ta zubo har kafadarta wuyanta da kunnenta sanye suke da wata siriryar sarka ta gold ƴan kunnen kananu sun mata kyau sosai, sai jakar hannunta itama pink ce, haɗe da siririn mayafin da ta maƙala a kafadarta shima pink ne... Dole idan ka kalli Mubina ta shiga ranka, ta kuma burgeka tayi kyau matuƙa ta hadu sosai.

Se Amrah wacce take sanye da Abaya baƙa mai shegen kyau da kudi, ta yane kanta da mayafin abayar, baƙar jaka a hannunta haka takalminta ma tayi kyau sosai sak balarabiyar take kunshinta yayi mata kyau sosai.
Mubina ta kalli Amrah wacce hankalinta ya tafi kan wasu kayan bacci tana dubawa. Mubina a shawaɓe tace" Aunty Amrah kizo mana kiga idan sunyi na siyawa my brother gobe nake so ya saka su." ta faɗa tana bubbuga ƙafa. Amrah tace "Don Allah baby ki saya kawai bari ina duba kayan baccin nan ne." ta faɗa tana ƙoƙarin ciro kayan.
Mubina tace " Ngd bari na kirawo Sageer ya tayani zaɓa." ta faɗa tana buɗe zip ɗin jakarta taga babu wayarta,tsaki ta saki tace"Oh she na barta a cikin mota Anty bani taki na kirasa pls kinji." ta faɗa tana isowa gun Amrah. Amrah tace" Wlh bazan baki ba kinga KAK yana hanyar zauwa maybe ma ya shigo , kinga ba dadi yakira kina amsa waya..."Mubina tace"Hamm naji bari na sauka na ɗauko tawa , duk baƙin cikin ki sai na sayawa yaya Kabeer kayanan wlh." ta faɗa tana tafiya zata sauka. Amrah dariya tayi tana jidar kayan. Tsaye suke a anan ƙasa ɓangaran kayan ciye-ciye, Kamal yace" Zakiyya gasu nan iri iri se kin zaɓa kuyi maza ku gama mu wuce bari na amsa kira." ya faɗa yana tafiya ya fara taka matatakalar bene, ya ciro wayar sa yay dailing ɗin numbert Amrah.
Tafe take tana kale-kale tana dab da matatakalar bene, har zata saka ƙafarta ta tsaya ta kalli wasu takalma suka ɗauki hankalin ta, baya ta dawo ta sake dubawa tana murmushi ta juya ta fara tafiya cikin nutsuwa se waiwayen su take tana murmushi, tamkar zarara. Kamal da ya hayo yana magana da Amrah yace" Ok fito gani nan na hayo zan duba wani takalmi ne , Allah yasa ba karya kike ba angel?" Mubina sam hankalin ta yayi nisa wajan kallon takalmin se kace yau ta taɓa ganin abinda ya burgeta sam bata ji maganar Kamal ba, bata masan tana dab da shiba. Kamal na shirin sake ma Amrah magana shima bai lura da Mubina ba gaban sa sam, se jin mutm yayi saman faffaɗan kirjinsa male-male a kwance.
A tare suka furta "Innalillahi" Mubina duk da tana tsorace!! Amma hakan bai hanata jin daddaɗan kamshin Kamal ba.
A ɗan firgice! ta fara ƙoƙarin janye daga saman kirjinsa, cikin jin kunya ta ɗago da kanta ta buɗe baki da niyar bashi hkr, karaf suka haɗa idanu da Kamal ya kafeta da tsumammun idanunsa, yana ƙoƙarin saka waya aljihun sa.
Mubina a ɗan tsorace!! ta ƙura masa idanu, yayi masifar kyau cike da rashin kunya ta daki kirjinsa da karfi tace"Tirrr yau ban fito da sa'a ba wlh , ina dalili duk inda naje se an bini." ta faɗa tana karasa janyewa daga jikinsa. Kamal kuwa yarinyar yayi missing ɗin rigimarta, kuma yaga tayi masa kyau sosai tamkar ka saceta ta ka gudu ta hadu ta ko ina, matsalar ta ɗaya bata ɓoye jikinta. Murmushi Kamal yay ya ciza lips ɗinsa, tana ƙoƙarin tafi yay saurin samata ƙafarsa, ai kuwa tayi tagal-tagal, luuuuuu tayi tai baya zata fadi ta kware baki ta zumduma ihu, tana cewa"Wayyo Antyna zo kiga zai kasheni wannan ba mijin aure bane wlh..." Kamal ya zaro idanu yay saurin tarota ta fado faffaɗan kirjinsa, tare da toshe mata baki da tattausan hannunsa mai fitar da ni'imataccen kamshi.

Waigawa Kamal yayi cikin ikon Allah babu kowa kusan su babu wanda ya gansu, tarai rayota yay cikin jikinsa ya mata kyakyawan makwanci saman kirjinsa ya rungumeta tsam-tsam a kirjinsa, yay saurin janta wata kwana layin gaɗaje babu alamun kowa a wajan. Yana shiga da ita, ya ɗago da kanta tana kiciniyar kwatar kanta, gashi ya rufe mata baki.
Fitinannun idanunsa ya zuba mata, ya kamo lallausan hannunta yana shafa kunshin hannunta, can ƙasa makoshi ya fara magana cikin raunaniyar muryasa me fitar da amon dadi, yace"Maras kunya a nan ma rashin kunyar zaki min ina matsayin mijin yayarki?" ya faɗa yana janyeta a jikinsa ya sakar mata bakinta. Dai-dai lokacin Amrah ta kwalama Mubina kira.
Mubina ta kware baki zata fasa ihu, da sauri Kamal ya riko ƙugunta ya tallafo kanta ya rankwafo yayi saurin dora bakinsa saman nata.
Ya jawota jikinsa sosai, yayin da suka game waje ɗaya gam, ya mata wata irin sihirtacciyar runguma, yana riƙe da ƙugunta yayin da kirjinsu ya haɗe ya manne waje ɗaya, zuciyoyinsu na wani irin bugo da sauri-sauri, wani irin sansanyan kamshine guda biyu ya haɗe a jikinsu se ya bada wani irin launin dadi mara musaltuwa.

Mubina a tsorace!! Ta kalli Kamal da rinanun idanunta yayin da taji lallausan lips ɗinsa cikin bakinta wani irin huci yake feso mata me fitar da dumi ga kamshi na musamman, wani irin taushi da kamshi ke yawo tsakiyar bakinta. Shima ita yake kallo still bakinsu na cikin na juna bai de tsotsa ba, ya zuba mata fitinannun idanunsa, tana jin bugon zuciysrsa da karfin gaske ga fitunannan kamshin sa ya cikata, ya adabi hancinta wata irin kasala ke ziyartata.
Cike da karfin hali me haɗe da tsoro! ta fara ƙoƙarin kwatar kanta da ƙokarin cire bakinta a nashi tana kallon kwayar idanunsa masu wani irin sinadari a cikin su.

Kai ta shiga girgiza masa kwalla ta fara taruwa cikin idanunta, tana damƙe bakinta cikin nashi.
Kamal ya lumshe idanunsa ya kara ƙamƙameta cikin jikinsa, ya shiga hura mata iska cikin bakinta wani irin dumi ne ya ratsa bakin su, ga yawu ya fara taruwa cikin bakin su saboda yadda Kamal yake jujuya harshensa a cikin bakinta amman bai tsotsa ba. Mubina wata irin kasala ce ta sabko mata haɗe da wani ɗan guntun bacci me haɗe da wani irin sanyi da ta fara ji a cikin jikinta, tsikar jikinta se mimmiƙewa take.
kur tama Kamal da idanu shiko ya lumshe idanunsa ya zagaye hannunsa tsakiyar bayanta ya haɗe goshinsu waje ɗaya.
Cikin jarumta Mubina ta fara yawo da harshenta tsakiyar bakin Kamal ta kamo lips ɗinsa na ƙasa yawu ya fara zuba, ta daddage ta gantsa masa cizo a lips, ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa. Da sauri Kamal ya buɗe idanunsa yay saurin maida bakinsa nata yana girgiza mata kai alamu tayi shiru. Tsit ta haɗiye kunka tana damƙe bakinta. Da sauri ya zare bakinsa a nata ya janyata daga jikinsa, sbd wayarsa ta dame sa da ruri, janta yay suka sunkuya hannayensa ya sanya ya tallafo gefen fuskarta ya shiga goge mata hawayen fuskarta, ya sanya tattausan hannunsa saman fuskarta ya fara share mata hawayen fuskarta, fuskarsa dab da tata suna jin hucin juna, cikin tsantsar kulawa da raunaniyar murayasa me dadin sauraro yace"Am sorry jarabatu dan karki mana ihu ki tara jama'a ne yasa na dora bakina akan tsantsaman bakinki , yanzu haka tashin zuciya na damuna wlh ayi mace ƙazama bata iya kula da kanta ba!! banda wari ba abinda kike..." Mubina cike da masifa ta bugi kirjinsa tace"Sakeni kwarto kawai ni nafi karfin ka Allah ya isana a zalumi se na faɗawa aunty ka shamin baki ka sani tashin zuciya a banza ina ruwanka dani? Wlh nafi karfin ka kirani ƙazamar mace , sakeni ni na tafi." ta faɗa tana son miƙewa.
Kamal ya miƙe tsaye ya kamota soka miƙe tare yana riƙe da kafadunta yace" Ok naji Allah baki hakuri amman ai ban san dandanon bakin ki ba na dai dora ne dan karki tara mana jama'ah ta yaya zan sha bakin kanwar matata? , ina Amraya tawane maza kirata naji tana kiranki , amman wlh kika kuskura kika min rashin kunya a gabanta zaki gane kuranki ranar monday" ya faɗa yana kallon albarkatun kirjinta, dukiyar fulaninta wanda suke tsaye kam tamtsam-tamtsam, kamar zasu fasa rigarta su fito. Ya kauda kansa amman yaki sakinta, yace" kinsan yanzu na zama yayan ki fa Oya maza je ki kirawo min matata meye kika tsare ni da ido ne? me wari kawai busassa jiki ba tsoka." ya faɗa yana kallanta ya manna mata wani sansanya kiss a saman goshinta, da kumatunta ya sake ta tayi tagal-tagal zata fadi, ya tarota ta fado kirjinsa ta ƙamkameshi tace" Mugu kawai Allah ya isana se na faɗama umpah wlh Aunty karta aure ka kai mugune." ta faɗa a shagwaɓe tana wani nitsa kanta cikin tsakiyar kirjinsa tana shako ni'imataccen kamshin jikinsa mai dadin gaske. Murmushi ya saki ya janyeta jikinsa yace" Ai kin fini niko se na faɗa masu kin taɓa min fyade a Office ɗina se da Sageer yazo ya kwaceni daket." ya faɗa yana siririyar dariya mai dadin sauraro.
Mubina ta dago da kanta daga kirjinsa tana lumshe idanunta ta turo baki ta kwakwaɓe fuska ta duƙa tana ƙoƙarin cire takalmin ƙafarta tace" Wlh bazan yarda ba Allah kuwa *Kangiwa* se na fasa maka kai" ta fada tana shirin ciro takalmin taji tattausan hannun Kamal ya riƙe ƙafarta haɗe da hannunta yana murza hannun, yace"Ke bana son shirman ki na banza waye zaki doka da takalmi mijin yayar taki?" cikin rashin kunya ta murguda baki ta buge hannunsa tace" Eh kai ɗin wa yace ka shiga sabgata yo." ta faɗa tana kuciniyar cire takalmin. Cikin kakausar murya Kamal yace"Wlh kina cire takalman ki zan matseki na dura miki yawu , nasan duk shine kike so kike wannan babboƙara uwar jarababbu mijin yayarki kike kwaɗayin yawun sa dan bakida kunya ko?" Mubina saboda haushi kasa magana tayi ta fizge ƙafarta ta miƙe tsaye ta dauki jakarta ta buɗe ta fito da powder tace "Allah ya isana mugu ta kwada masa powder a kirjinsa nan ta fadi ta tarwatse, ta zunduma da gudu, ko tsoron faɗuwa bata yi tana ihu tana kiran"Aunty nah wayyo zai kamani." ta faɗa tana shan kwana taci karo ɗa Amrah tana kiran wayar Kamal. Jikinta Mubina ta fado ta ruƙunkumeta tana maida numfashi. Amrah tace "Baby ina kika shiga ne naje mota bakya nan ina kika shiga? duk kin bi kin hargitse haka?" Mubina tace"Aunty ba wannan mugun Kamal ɗin mijin naki bane haka kawai yaci zalina ban masa kome ba nide Allah ya isana wlh..." Amrah ta rufe mata baki tace " Haba Mubina babyn umpah amasa hkr ko saboda ni kinji." Mubina ta kwace jikinta tace"Allah kuwa aunty bazan ba mugu ne wlh kije yana kiran ki , yana tacan ɓarin kibi kuma asannu wlh nide ba ruwana Allah aunty." ta faɗa tana tafiya tace" bari na ɗauko wayar na kira Sageer yazo yamin shuwa." Amrah tayi murmushi ta girgiza kai ta nufi hanyar da Mubina ta nuna mata.

Kamal kuwa dariya Mubina ta bashi sosai ya bita da kallo yana girgiza kai yace"Tab amman mijin yarinyar nan na tausaya masa , wlh rayuwarsa na cikin kwale-kwale." ya faɗa yana cusa hannumsa sumar kanshi yana shafawa ya nufi gun takalman. Bai ɓata lokaci gun saya kala biyu ya saya ya biya kudin ya fito yana kiran number cutie angel. Bugu ɗaya tai picking ɗin call ɗin.
Kamal yace" hum me karya daman karya kike ko?" Amrah ta shagwaɓe kamar tana gaban sa tace"Haba Hubby wlh kiranka yafi dari baka ɗauka ba na zata wasa kake min baka cikin gurin , yanzu kana ina?" Kamal yace gani nan ina dab da kofar suka in dai gaskiya ne zo
End Ads