x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 2 - KAMAL NE

  • 3001 words
  • 6000 words
  • Out of 58900 words

Category: Romance Story +18

Views 126

18 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
Office ɗin manager.
Lokacin da Kamal ya shiga Office ɗin manager, yana fama da baƙi, yana ganinsa ya miƙe yace"Kangiwa barka da isowa bismillah." ya faɗa yana nuna masa gun zama.
Kamal yabi jama'ar ɗaya bayan ɗaya yana basu hannu sukayi masabaha, ya gyara tsayuwarsa ya zuba hannunsa cikin aljihu yace"Kaleed kaji da jama'a nazo mu gaisa ne na shiga can ciki ma, ko sauran managers ɗin ban nema ba , bari na shiga Office ka faɗa masu akwai meeting karfe 4:30 pm insha Allahu , zan wuce." ya faɗa yana juyawa ya nufi kofar fita.
Manager ya bishi yana raka shi har kofar yana sanar masa irin baƙin da ke neman sa, murmushi yay ya kaɗa kai ya fice.

Yana fita yana nufi haɗadɗan Office ɗinsa, wanda ya gaji da haɗuwa an goge fes a gyare, se uban kamshi yake tashi yaba sakataransa damar bari masu nemansa, yana zama ba jimawa kuwa jama'a su fara shigowa nan ya fara harakar kasuwancin sa.

Misalin karfe biyu Kamal ya shigo gida, yanzu ma tsaye yake gaban tafkeken driseeng mirror ɗinsa yana fesa wani shegen turaransa me masifar kamshi, yana sanye da singileti fara da 3 querter Knocking ɗin kofar akayi baiyi magana ba, sai da aka sake yace"A bude meye ne wai jeki ga ninan Autar Abbu kawa." jin haka yasa Samha ta turo kofar ta shigo da sallama tana murmushi da sassarfa ta karaso ta rungumeshi ta baya tana dariya takai bakinta saitin kunnensa tace"Yaya Kamal nah gaskiya zanso naga matar yaya Kamal , gaskiya kayi kyau sosai." ta faɗi tana maƙalƙaleshi tana dariya.
Kamal ya juyo da iya suna fuskantar juna, ya ɗan tsuke fuska kaɗan yace"Samha bakya ji nace ki daina yawan shige min kin girma amma bakya ji ko? To waye yace miki zanyi sure yanzu?" ya faɗi ya kama karan hancinta yaja da ɗan karfi ta saki kara ta zumburo baki tace" Ni bazan iya ba Allah kuwa tinda banida yaya mace sai kai , to muje ka bani abunci kai nake jira." ta faɗi tana kaallonsa.
Kamal ya zabga mata harara yace "Baza abayar ba nima yanzu zani Ummah ta bani nazo na ɗan taɓa bacci.
Ya faɗi yana sakin hannunta ya zura hannunsa aljihu, ya nufi hanyar fita yana takunsa na kasaita me burgewa, sam bazaka ce gurguntaka bace sai kayi zaton sallon takunsa ne hakan.
Samha ta tabi bayan sa da kallo tana sakin murmushi tana cewa"Allah Ya Kamal ka haɗu ba karya, ni zan zaboma mata." Baiyi magana ba ya buɗe kofar ya fice yana murmushi tana biye dashi...

Kwance take a saman makeken gadonta cikin wani haɗadɗan ɗaki wanda adon shi kome maroon colour ne, har kujerun har carpet gado kome na ɗakin yayi ba karya, santala-santalan cinyoyinta duk waje gashin kanta ya rufe mata fuska, daga ita sai guntun wando iya cinya da vest manyan boobs ɗinta duk rabi a waje.
Kofar a ka turo aka shigo wata kyakyawar matace ƴar kimanin shekaru 45 waya manne a kunnenta tana cewa"Eh fa Mubina sarkin bacci wlh baccin take Ablah, kinga ka tasheta taima rigima anjima tana zuwa makaranta , bari da ta tashi zansa ta kira ki tunda muka dawo sabon gidanan yau kwana uku bata gajiya da bacci , da zaran ta dawo daga makaranta, sai kace itace tamana gyaran gidan..."Amrah ce ta shigo da gudu tana haƙi tana sanye da doguwar riga milk colour ta dan kamata kasancewar tana ƴar kiba kaɗan, kyakyawace fara mai kyan fasali dede misali, akwai hanci da idanu masu kyau da bakinta daidai ita gata da gashi dan tafi Mubina gashi, itako ta fita kyau da surah kawai dan Mubina bata da jikine, kallo ɗaya zaka mata kasan yayar Mubina ce sabida suna kama duk Mubina tafita kyau .Tana isowa ta warce wayar a hannun Mamu tana dariya ta kara wayar a kunnenta, cikin zazzaƙar muryata tace"Ablah dan Allah me yasa kuke nuna banbanci ni ba jikar ki bace"? Ta faɗi tana ficewa daga ɗakin.

Mamu tai murmushi ta girgiza kai ta isa bakin gadon taja lallausan bargo ta rufama Mubina ta kara mata gudun Ac ta fice...

Misalin karfe *6* pm daidai Mubina ce tsaye ita da Basma a farfajiyar makarantar tana riƙe da jakata sai wata tsadaddar waya a hannunta tana latsawa fuskarta tam ba walwala, jama'a se fita suke, yanzu sanye take da riga da wando yan pakistan blue colour wandon ya dan buɗe kadan ta yane kanta da mayafin kayan, fuskarta ba kwaliya yanzu ba kamar da safe ba, amma duk da haka tayi kyau matuƙa.
Basma tace"Wlh mun ɗin ƴan karya ne wai baza mu shiga motar makaranta ba gashi duk an watse an barmu , ke nayi zuciya mu fita mu hau adedeta sahu kawai." ta faɗa tana kama hannayan Mubina da sukasha Jan lalle, Mubina ta fizge hannunta tana zabgama Basma harara cikin zazzaƙar muryata tace"Wlh ɓanson rainin ajawali fa uwar a daidaita zan hau..." Sageer ne ya katse mata tijarar da take ma Basma, ta hanyar parking da karfi gaban su, ya zuƙe glass ɗin motar yace Assalamu Alaikum ya ma'abuciyar kyawawa Baby Mubina and Basma taurarin university Maryam Abacha , y kk? Oya muje na ajiye ku bai kamata kuna tsaye ba kuna jiran direbobin gidan ku ba , gashi basu isoba." ya faɗa yana sakin murmushi ya zuba mata kyawawan idanunsa.
Da sauri Mubina ta ɗago da kanta ta kalli Sageer, dan duk zubar da yake bata ɗagoba tin bayan katse mata hanzarinta da yay, sai lokacin ta ɗago fuskarta babu walwala a haɗe tam, ta kare masa kallo tace"No sir tnx bama buƙata , ke wuce muje muhau adaidaita da dai nahau motar gardi." ta faɗi tana fizgar hannun Basma suka fara tafiya.

Sageer ya dafe kansa yana furta"Oh my god yarinyar nan fa ta cika raini, shiyasa ban taɓa kwatanta mata magana , inba a ɗakin karatuba amma zan juri insha Allah dan banajin zan hakura wasa farin girki." ya faɗa yana fizgar motarsa ya nufi get.

Mubina suna isa get wata arniyar mota ta iso ta gidansu ɗaukarta, Basma cikin farin ciki tace"Alhmdllh ai ke zanbi ma ga Haladu direba yazo ɗaukarki..."Mubina ta katse Basma tace"Wlh tallahi bazan shiga ba nayi zuciya gobe zan fara fitowa da motata , muje mu shiga adaidaita kawai bana buƙatar wata magana." ta idar da maganar tana riƙe da hannun Basma suka fito.
Malam Haladu ya bisu yana horn, amma Mubina ko kallo gabansu ya sha yay parking ya fito da sauri yana cewa"Haba shalelen umpah da Mamu yi hakuri muje gida dan Allah." ya faɗa yana buɗe mata kofar motar.
A harzuƙe tace"Haladu ina ganin girmanka fa ban fiye ma babba irin me shekaeunka rashin ta ido ba , to bazan shiga ba wlh kaje kacema umpah da Mamu anki baza a shiga ba adaidaita zan shiga." tana faɗin haka ta sakai tai gaba.
Basma tace "Haladu kayi hakuri zamu shiga Adaidaita nima ba'azo ɗauka naba."malam Haladu yace"Baby akwai zuciya wlh munje kasuwa da hajiya da Amrah ne." Basma da gudu tabi Mubina tabar Haladu direba tsaye ya rabka tagumi dan yasan Alhaji sai ya masa fada.
Sageer yana kallon duk abinda yake faruwa yayi dariya sosai yanajin kara son yarinyar dan yana son mace ƴar rigima.
Suna isowa bakin titi yan adadaita iri-iri amma duk wanda Basma ta tsayar sai Mubina ta yamutsa fuska tace bai mata ba, suna cikin haka dai har ta sami wani niga harun wanda ya mata suka shiga, suna cikin tafiya ya kunna music ya kore sauti waƙar ado gwanja, ya wani karkace hula, Mubina ta kare masa kallo ta bushe da dariya tace "Malam niga rage sautin yayi yawa ka cika mana kunnuwa." sam harun niga baiji ba yana tukinsa, Mubina ta beƙa hannun ta tunkuɗe masa hularsa ta faɗi can waje gashi yana gudu kuma motoci bayansa da sauri ya juyo yace"Haba me kyau lafiya me namiki zaki tunkuɗe min fulata kinsan farashin hular nan ne?" ya faɗi yana kokarin juyawa ya ya koma baya.
Mubina tai saurin cewa "dakata malam muje ko nawa take zan biya karka koma ai an gama taketa haba niga." ta faɗi tana dariya.
Ai yana jin haka yaci gaba da tukinsa yana washe baki yace"Wow ƴar kyakywa me ruwan larabawa ko dai kin yaba ni ne? Kice kwananan zan faso gari yasin iyeee...." Bakinsa ne ya tsya cak sakammakon lafiyayyan marin da Mubina ta duko dab dashi ta kwasa masa ta koma gurin zamanta tana huci.
Basma tace "Haba Baby ki daina haka meye laifinsa anan kece kika bada kofa fa.."Duka Mubina ta kaima bakin Basma tana huci tace"zanci uwarki yasin ke banson munafurci fa , na tsani duk wani namiji da zai furta kallamar cewa wai na kyasa sa uwar me xanyi da wannan abun ,
kina ga wannan kananun malaman sun fara kawomin harin wai na shiga mota daga baya ace ana sonka tofff , shine yasa na gudu, amma dan iskanci sai me adaidaita sahu yace wai nice ma na kyasa shi Allah ya isana mijina baya ƙasar nan yasin wanke hannun ka taɓa ne..."Basma ta katseta ta hanyar cewa"Sbd Allah ina laifin sir Sageer? Kuma kinada tabbacin cewar yana son naki? daga temako." Shiko mai adaidaita saboda haushin marin da ta masa yasa ya karya wata yar kwana yana huci, dan sai yaci uwa bazai yafe mata ba. Sam basu luraba saboda suna magana saida sukaji ya taka burki da karfi, suka ɗago suna kallonsa, Mubina tace "Uban me zamuyi anan da ka kawomu?" Niga ya fito yana zazaga wando yace"uwarki zanci gobe ko ance ki mari namiji baza ki maraba." ya faɗa yana sanya hannunsa ya damkota da karfin gaske ya fincikota waje, idanu ta zaro tana kokarin kwatar kanta tana cewa"Kai dan uwarka ka isa ka taɓa min jikina ka kwana lafiya..." bakinta ya rufe mata da hannunsa yana janta har ya cire mata mayafi ya wurgar ƙasa ya fara cire mata maɓallan rigarta ya nufi get ɗin gidan da ya kasance shi kadai a layin. Basma ta fashe da kuka ta fito ta cire takalmin kafarta ta bisu da gudu taga wannan ba mafita bace tayi hanyar titi da gudu tana kururuwa tana neman wanda zai kawoma Mubina ɗauki.

Cikin ikon Allah taga wata farar mota tana tafowa a guje ta ɗaga masa hannun.
Kamal da yake tukin sauri saboda kiran sallah magarib da aka fara dan yanzu fitowarsa meeting kenan, yaga Basma tana ɗaga masa hannun, ganin ya santa ya taka birki da sauri ya janye glass yana kallonta ko takalmi babu a ƙafarta tana kuka, cikin sanyinsa yace"Ke lafiya"? A rikice!! Cikin kuka tace"Sir ka temaka mana mai adaidaita zaima ƴar uwata fayɗe..."ya katseta da cewa "Subahanallahi yayarki ko kanwarki? ah ina? Muje na gani maza shigo." ya faɗi yana bode mata motar ta shiga jikinta na rawa ta nuna masa hanyar.

Can kuwa Niga daket ya saka Mubina cikin gidan suka ko kama kokowa, iya karfinta take kare jikinta sai mari yake zabga mata abinka ga farar fata fuskarta duk tayi Ja amma dan taurin rai ko kwalla babu idanunta, tako dage ko rigarta ya kasa cirewa, dubara ta fado masa ganin wandon ta irin mai sulbi ne, kawai sai ya fara ja da karfi yako yi ƙasa Mubina ta gaji amma ganin zai mata tsirara yasa taji wani karfi yazo mata tace"Allah kaga zuciyana zan kare mutuncin kaina ne koda ya mutum ma wajan jahadin kaina ne na kasheshe shi, bismillah zanyi jahadi." tana faɗin haka tako yi ƙasa ta durmiya hannunta cikin wandonsa😄Bata tsaya bata lokaci ba ta damko uwar gaiyyar tare da ƴaƴan marenan sa duka biyu ta murɗe da karfin tsiya!! kuma daidai lokacin yay nasara janye wandonta ya fadi saman kafafunta, sa'arta rigar me tsayice.
Harun Niga wani gigitaccan ihuu ya saki na azaba ya damƙe wuyanta yana faɗin"karki kasheni dan Allah." kunnensa ta kafama hakora tana cizawa iya karfinta tana matse masa ƴaƴan kayansa haɗe da hajiyar, tana rumtse idanu saboda wutsul-wutsul da suke.
Niga ya rasa ta inda zai kwaci kansa.

Daidai lokacin Kamal da Basma suka shigo a guje jin ihun niga.
Kamal yace"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Ke kika ce za'a mata fyade ko zatayi fyade dai ko?" ya faɗi yana isa da gudu yana cewa"Ke sake shi karki kashesa mana, wannan wace irin macace haka." ya idasa gurin ya sanyan hannunsa duka biyu ya janyeta amma taki sai lokacin niga ya fara fita haiyacinsa daket Kamal ya ɓanɓareta niga kafin Kamal yake tarosa har yakai ƙasa sumamme, ya saketa ya nufi gun niga, Mubina jin an saketa tasa a ranta gun niga zaije a zuciyarta tace wlh yau naji kunya nice wandona a ƙasa sai riga iya guiwa ga wani kato yazo temakon kwarto to bari na jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya, bazan bari ka temaka masa ba gwara ya mutu kwarton banza wai ashe abun maza haka yake da tauri da taushi gasu kaya guda, ni baƙin cikina bansan wannan mutumin wane ƙazami bane har ya taɓamin jiki amma bazan buɗe idona ba bare na juyo na kallesa har baƙin cikin ya kasheni, amma kamshinsa akwai ɗan dadi ba laifi, haka zan gama iskancin sumar karya.... Daidai lokacin Basma ta iso ta sunkuya ta ja mata wandonta ta saki uɓan ihuuuuu, wanda yasa Kamal dawowa baya, tayi luuuuu idanunta suna lumshewa zata faɗi rubda ciki saman wani katon dutsi, Kamal yace "Subahanalllahi" yay saurin tarota ta fado kirjinsa ya rungumeta gam yana ƙoƙarin leƙen fuskarta yaga wata yarinya ce wannan ɗiyar waye, anya ma tana hankali, sai yaga tana masa kama da maras kunyar yarinyar nan banbancin su ita bata saka manyan kaya haka. Mubina kuwa lafewa tayi kirjinsa tana shaƙuwa, Basma tana ganin Kamal na kokarin ɗago da Mubina yaga fuskarta idan ya gano Mubina ce bazai temaka mata ba da sauri ta nufo gun Kamal tace"Sir a...............✍🏻
*Real ladingo sweet Baby ce💋*


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉🏻+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*

*💖😭KAMAL NE😭💖*

*Book 1*



NA

*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*

Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*



*Page 3️⃣*


.....Ceci rayukan su da gaggawa idan Baby ta suma dadewa take bata farka ba , kaga yanzu da sauran numfashinta , bari na riƙeta ka samo ruwa a zuba masu ita da wannan mugun, kar ya wuce." ta faɗa tana kama Mubina, wacce take shaƙuwar iya shege ta wani mannewa jikin Kamal.
Da sauri Kamal ɗin ya ɓanɓareta jikinsa, yana faɗin "Ok riƙetan naje mota na ɗauko robar ruwa."Basma tace"Ok Sir mun gode" ta faɗi tana ƙoƙarin zama a ƙasa, ta zauna dirshin ta kifa kan Mubina a cinyarta ta boye kanta, itako sai shaƙuwa take.

Kamal da sauri yay waje Mubina tana jin fitarsa ta bushe da dariya, ta fizge kanta da sauri cikin daddar muryata tace"Bari na ƙarasa ɗan iskan nigan nan, gobe ya kara wama wata ƙoƙarin fyade." ta faɗi tana nufar gun niga da yake sheme a ƙasa.
Basma cikin tsoro!! Da tashin hankali ta miƙe tana cewa"Mubina dan Allah ki rufa mana asiri kar kiyi kisan kai , baicin haka ma Sir Kamal zai temake mu kalli duhu ya kawo idan ya gane ki fasawa zai yi dan Allah ki ɓoye kanki na tuba badan halina ba..."Mubina ta juyo ranta a mugun ɓace ta kafe Basma da shanyayyun idanunta, tace"Kina nufin *Kangiwa gurgu ne* na runguma jikinmu ya hadu waje ɗaya shine ya ganni da riga iya guiwa? Kan uban can , to wlh tallahi bazan ɓoye kaina ba asali ma sai na zub masa tijara yanzu nan..."Basma ce ta rufe mata bakinta tana girgiza kai, tace"dan Allah kimin wannan alfarmar ko da zata zama ta karshe a duniya kiyi hakuri kar Sir ya gano ki , bana son ya miki wata fassara daban ki temake ni dan girman Allah kibari idan yaso ko da gabaya ne ni zan rakaki har Office ɗinsa kima tijarar , amma yanzu domin Allah ki hakura muje gida cikin salama karki nunama sir kece pls kawata tun yarinta kimin wannan alfarmr." ta idar da maganar tana kece mata da kuka.

Mubina jikinta ya danyi sanyi kaɗan amma haushin Kamal ne fal a zuciyarta, kuma ta ɗauki alkawalin gobe sai taji dalilinsa na rungumarta da yayi, cikin haushin Basmar tace "naji zan miki wannan alfarmar amma gobe wlh sai naje har Office ɗinsa naji dalilin sa na rungumata , ni bana son shishigi gurgun mage kawai kuma wlh yanzu ya kuskura ya taɓani sai na wanwanka masa mari babu ruwana da wani sir😏..."Tafiyar da sukaji ne yasa Basma saurin rufema Mubina baki, ta boye kanta a jikinta tana bubbuga bayan Mubina tana mata sannu, amma Mubina taki yin shaƙuwar.

Kamal kuwa da sauri ya isa gunsu ya buɗe robar ruwan, ya sunkuyo yana shirin kama Mubina, Basma tayi saurin amasar robar ruwan bakinta na rawa tace"Sir... Zan...bata...kaje...ka..
zu...ba...ma...wancan."ta karasa maganar tana ƙoƙarin kara ɓoye Mubina, duk da duhu ya fara sosai.
Kamal ya nufi gun niga ya budo robar ruwan me sanyi ya fara kwarara masa a fuskarsa zuwa maza kuntarsa da tasha a zaba.
Firgigit ya farka yana sauke ajiayar zuciya, jikinsa na rawa yace"Wlh taso kasheni wannan yarinyar anyi tsinaniya Marar mutunci maras tarbiyya..." Aikuwa Mubina ta zabura zatayi magana Basma ta damƙeta da karfin gaske ta rufe mata baki.
Kamal ganin niga ya tashi yasa bai sake wata magana ba, ya ciro katinsa aljihunsa ya ba niga yace"Idan ka sami sauƙi ka neme ni ina son ganinka , Allah yasa wannan yazama darasi a wajanka." yana kai karshen maganar bai sake ko kallonsa ba ya juyo yace da Basma"Oya muje na ajiye ku gida." yana faɗi mata haƙa yasa kai ya fice.
Ai niga yana ga Kamal ya fita ya miƙe cikin zafin nama ko takalmi bai jira ɗauka ba ya nufi hanyar waje dan ya shiga
End Ads