x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 3 - KAMAL NE

  • 6001 words
  • 9000 words
  • Out of 58900 words

Category: Romance Story +18

Views 127

18 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
tsoron yarinyar.
Basma ta cire mayafin jikinta ta rufama Mubina ta kama hannunta sai bubbuɗe hanci take tana Jan tsaki, Basma bata kulata ba tasan tunda tace zata mata alfarmar zata mata.
Lokacin da suka iso bakin motar Kamal na ciki ransa duk a ɓace ya rasa sallah magarib yayi abun nan ne saboda Basma kawai.
Mubina tace"Yanzu motar gurgu zamu shiga karfa ya kifar damu wlh..." Basma tace"ki tuna kinmin alkawali kuma cika shi shine mutum dan haka shiru shiga mota muje."ta faɗi tana isa gun gyalan Mubina ta ɗauka ta dawo tA buɗe motar... Kamal yace"Ke dawo gaba ni ba direban kowa bane."ya faɗi yana kunna motar.
Da sauri Basma ta tura Mubina bayan motar ta rufo kofar gabanta na ɗar-ɗar kar tayi abin kunya, ta buɗe gaban ta shiga ta rufo ya fizgi motar a dari da ƙaniya ya bar lungun..
Niga da yake cikin Adaidaita Sahunsa yana kallonsu ya fito yana cewa"Wlh yarinyar nan ba ƴar albarka bace , kaga shegiyar yarinya taso ta aikani lahira ban ajiye ko ɗan da zaimun Addu'a ba , insha Allahu yadda kika bani wahala kema sai kin shata a rayuwarki kuma da izinin Allah sai an miki fyaden da bakiso insha Allahu shegiya mace yawa sanda ba nama." haka yayi ta surutu shi kadai yaja Adaidaitar ya nufi cikin ɗan gidan ya rufo kofa ya kira wata number a kawo masa abunci ɗa maganin ciwon jiki, dan bazai iya fita ba yaji jiki sosai, se dai ya ɗauki alwashin bazai kuma kwatanta ma mace fyade ba..

Mubina da take bayan mota haushi da baƙin ciki sun isheta, ga gudun da Kamal yake zubawa. Cikin rashin kunya tace"Kai kankura kayi drving a sannu , mutanene ka ɗauko ba dabbobi ba dama mutum gashi ga kamarsa haka kawai a naka sani kenan ayi biyu babu ba madu ba sau , yo idan ba kini ɓibiba irin na gura... Ai Basma bata bari ta idasa ba, sai gata ta wuntsulo bayan motar ta rufe mata baki tana cewa"Sir kayi hakuri dan Allah."Kamal yayi matuƙar mamaki abinda yarinyar take masa me haɗinsa da ita daga temko shine ya zama aibu har take aibata shi shine harda kiransa gurgu, tabbas in dai duka mata halinsu kenan zai jima baiyi aure ba kuwa, yau kadai mace biyu tace masa gurgu gobe baisan mata nawa zasu ce masa ba...
Katseta yay ta hanyar cewa"Ke karki damu duk wanda ya raina tsayuwar wata ya hau ya gyara." bai sake magana ba yaci gaba da drving ɗinsa.
Mubina kuwa Basma na riƙe da bakinta tana kwatanta ma Kamal gidan da zai ajiye su cike da mamaki yake nufar dab da gidansu, har ya iso yay parking gidan nan me kallon nasu Kamla.
Yana parking ko gama tsayawa baiba Mubina ta ɓalle murfin mota ta fice bata ce kome ba dan so take gobe ta iskeshi har Office ɗinsa ta masa tijara, kai tasa ta nufi get ɗin gidan su da gudu.
Basma tace" Sir kayi hakuri dan Allah." Kai ya ɗaga yace"Oya jeki" da sauri Basma ta ɗauki jakokin su ta fito daga motar ta rufe masa ta nufi cikin gidan su Mubina ɗin.
Kamal yaja motar sa ya nufi get ɗinsu yana horn tin karfi, megadi ya buɗe masa kofa ya shige a guje, direct tamƙamemiyar rumfar ajiye motoci ya nufa yay parking, garba ya iso ya buɗe masa yana washe baki yace"Ah *Kangiwa* namiji duniya sannu da isowa." Kamal ya fito yana kallon sa yace"Uhm garba barka da gida bari nayi sallah." ya faɗa yana nufar cikin gida da dan sauri har ɗingisawar sa ta fito kaɗan.
Yana shiga bai nemi kowa ba yay alwalla ya cire kayan jikinsa ya saka jallabiya ya nufi massalaci..

Mubina tana shiga cikin gidansu ta isko ƴan gidan baki ɗayan su cirko-cirko a tsaye hankalin su a tashe, harda Alhaji Isma'il da hajiya Lubah iyayan Basma .
Umpah ya tsare Haladu direba yana masifa yana faɗin"Wlh matuƙar 8 tayi aka bugo min ba aga su Baby ba sai ka kwana a hannun hukuma har lokacin da zasu fito..."Mamu ta katseshi cewa"Ayi hakuri zasu zo kana ji fa adaidaita ne suka hau..." Ihun Mubina ne suka jiyo tana gudu tana kiran"Umpah na wayyo an kusa kashe maka ni masu garkuwa da mutane suka kamamu , amma da yake niɗin jarumace da karfina na kwacemu nida Basma." ta faɗi tana karasowa ta faɗa jikin Umpah ya rungumeta, yana faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! A garin yaya me ya kaiku hawa motar haya Baby basu taɓamin lafiyar ki ba dai ko? Ina ƴar uwar taki ne?" Mamu ta iso tana tattaɓa jikin Mubina tana kare mata kallo tace"Baby ina Basmar ne ina kika barota?" Mubina tace"Mamu tana kofar gida tana ba ɗan tax kudinsa da ya kawomu." hajiya Lubah tace"Alhmdllh Allah abin godiya sanu dota Allah ya kiyaye wlh har na sare naga har anyi magarib baku zoba..." Basma ce ta iso da gudu ta rungume Lubah tana haƙi.
Umpah yace "sannu Basma garin ya haka ta faru?" Basma tace"Umpah..." da sauri Mubina ta iso ta rufe mata baki tana zaro mata idanu tace" Ki faɗi gaskiya yan garkuwa da mutane ne suka kamamu kuma nice na kwacemu cikin wayo da dubara ko ba haka ba"? Basma ta zaro idanu tace" Umpah eh hakane amma karya take ba itace ta cece muba Sir *Kangiwa* ne." Mubina cikin ɓacin rai tace" Kan macijine ya cecemu de , nice nayi karya Basma ai akwai gaba wlh bazan sake ƙoƙarin temaka maki ba." ta faɗi tana nufar cikin gida cikin fushi.

Isma'ila yace"Kunfi kusa bazamu shiga ba, ke Basma *Kangiwa* da kansa me kamfani Ɗan Abubakar mai nasara, ga gidan su nan fa yana kallon nan gidan"? Basma tace"Abba maybe sune."
Umpah yace"masha Allah zamu shiga mu masa godiya Allah ya saka." baki ɗaya suka ce "Amin" Basma da iyayanta suka shiga mota suka tafi, dan gidan su bayane da gudu ma sai ka shiga ba nisa.

Mubina tana shiga ciki bata tsaya ba ta wuce ɓangaransu, ta fada bathroom tayi wanka ta ɗauro alwalla, ta fito ta shirya tayi sallah magarib tana zaune tana ta azkhar tare da istigifari ta ɗan jima ta miƙe tayi sallah isha'i tayi Addu'o'inta tare da Addu'ar Allah bata sa'a gobe taci mutuncin ɗan Gurgu.
Tana idarwa ta miƙe tacire abayar jikinta ta saka siket dogo baƙi da riga me gajeran hannu fara ta saki gashin kanta gefe ya rufe mata rabin fuska, ta fesa turare ta fito parlo.

Suna saman dining har sun gama lunch, ta iskosu suna shan fruit tin daga nesa take kiran "Mmu na yunwa nakeji." Amrah na kusan umpah a zaune tace"Baby sannu kalli yadda fuskarki tayi Ja." ta faɗi tana miƙewa ta kamo Mubina tana shafa fuskarta.
Mubina ta zumburo baki gaba, tace " Hummm inda kinsan yaƙin da nasha ai dole nasha wuya , Umpah yunwa nakeji wlh bazan ci abunci ba tashi muje ka siyamin shawarma da chocolety." ta faɗi tana janye jikinta daga jikin Amrah ta nufi gun Umpah ɗin

Mamu tace"Baby ki ɗanci wani abun mana." kafaɗa ta kaɗa tana isa gun Umpah ɗin ta zauna kusan sa.
Umpah yace" Baby yanzu mukama yaron nan godiya a massalaci makwaftan mune gaskiya yaron akwai tarbiyya da nutsuwa , nasan Abubakar Kangiwa sosai , gobe yace zai turo iyalansa ma su gaisheku Nusaibah." ya faɗama Mamu yana murmushi.
Mubina tayi Kicin-kicin da fuska tace"Umpah idan baza a kaini ba cin shawarmar na hakura kawai." ta miƙe tana ɗanna wayarta tai dailing ɗin number Ablah ta nufi bedroom ɗinsu.
Amrah ta bushe da dariya tana cewa"Umpah an jisu da ƴar gidansa." ta faɗi tana nufar ɗakin.
Miƙewa yay yana murmushi yace"Bazata zan mata bari naje da kaina na siyo mata." ya faɗi ya haura saman bene ɗaukan kudi.
Mamu ta bishi da kallo ba halin kayi magana yace ba a son yarinya an takurata duk ta rame shiyasa bata ƙiba. Miƙewa tayi tabi bayansa...

Kamal bayan ya dawo daga massalaci, wanka yayi ya shirya cikin kananun kaya ya fito parlo sukayi lunch, bayan sun gama nan suna hira Samha ta shamasa kai ya koma gefe ya kunna data ya shiga facebook nan yaga sakon yarinyar nan da suke chart dudu yau satinsu ɗaya da haduwa abind yagani ne ya burgeshi ba kome bane sai *Na fara da sallama Amincin Allah su tabbata a gareka ya ma abucin kyawawan duniya, Kamaludeen kamilin mutum kuma adalin mutum ni kam Allah ya nunamin ranar da zan ga gwarzona ido da ido, yanzu dai kar na cika ka da surutu, Sorry kayi hakuri naga sakon ka ɗazu lkcn banida nutsuwa ƴar uwata ta ɓata amma yanzu Alhmdllh ina ma fatan alheri a rayuwarka, bye sai na jika nice kawarka har kullum mai son farin cikin ka.🤝🏻*
Kamal na daga kwance sai da ya miƙe murmushi dauke a saman kyakyawar fuskarsa, hannunsa ɗaya yana shafa sajan fuskarsa, ya fara maida mata kamar haka *Oh my kawas ykk ya hutawa? Irin wannan zugi haka tnx so much eh na gaishe ki ɗazu da yamma naji shiru ashe kuna cikin larura ne ya Dosso kuna lfy ko? Bari zuwa anjima zan kiraki yanzu ina kusa dasu Abbu ne saura kiyi bacci."😉*

Haka ya tura mata, anan take cikin murna ta turo masa *💃🏻Tnx my Ƙameelina babban abokina Ina jiranka.💋*
Ta tura masa Lkcn ya rufe data bai ganiba Sbd yadda yaga ana damunsa da turo sakonni ga na whatsapp.
Miƙewa yay ya haye sama
Abbu ya bishi da kallo yana murmushi yace "Au Kamalu ba sallama?" ƴar dariya yay ya haye.
Ummah tace"Anya ba ya fara soyayya ba?" Samha tace "Wlh Abbu nayi mai tsegumi naga msg ne suke da wata A fecebook da alama budurwasa ce."Dariya suka baki ɗayansu suna me farin ciki...

Washegari
Mubina da Kudirinta na ma Kamal tijara taje Makaranta, amma shiru kakeji malamai biyu sukaje ajinsu amma babu Kamal ranta ya ɓaci sosai dan tayi alwashin kirta masa rashin mutunci sosai, ta sha alwashin da yamma idan bai zoba sai ta nemi gidan su.

Ai kuwa har yamma shiru kakeji, da misalin karfe biyar suka fito daga aji, Sanye take da doguwar riga ta atamfa Ja me Adon fari ta yane kanta da baƙin mayafi hills baƙi a kafarta jakata baƙa tayi kyau matuka, sai de fuskarta babu walwala ɗinkin ya kamata sosai, abinka da ƴar siririya kuma me hips, yau ko Basma batama magana ba dan tafi zargin itace ta faɗa masa yaji tsoro yaki zauwa makarantar.
Abinda bata saniba shine Kamal yazo se dai ba a ajin su yake ba yanzu ma yana cikin makarantar.
Basma tace "Baby mu sami guri mu zauna kafin a iso ɗaukarmu." Haushinta nakeji sosai tin jiya shiyasa ban tanka mataba na nufi gun wasu fararan kujeru zan zauna na hango wannan gurgu cikin wasu kananun kaya ruwan toka hadaddu sai wata tafiya yake ta yanga ƙafa a karkace ya nufi saman bene, ai a guje nabi bayansa saura kaɗan na faɗi saboda tsinin takamina, dan bazan kyale shiba.
ina biye da bayansa a hankali har ya haye sama, nabisa ya bode Office ya Shige inajin Basma na kirana nayi banza da ita, yana shiga da kamar 2 minutes na banka kofar Office ɗin na sanyo kaina ciki,😳🙆🏻‍♀️ Me zan gani mugun tsorace!! na zaro idanu😳😳Jikina ya ɗauki rawa.


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉🏻+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*

*💖😭KAMAL NE😭💖*

*Book 1*



NA

*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*

Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*



*Page 4️⃣*


....Bakina ya sarƙe na kasa furta kome, na runtse idanuna sakammakon ganin gurgu a kofar toilet, yana ƙoƙarin rufe katuwar abarsa gari gudu... Juyawa nayi ina laluɓen kofa da nufin na fita, iya tsorata na tsorata dan ban taɓa sanin haka halittar maza take ba... Ina laluban kofar najini na kife ƙasa wanwar, nayi saurin riƙe kofar na saki ihuuuu"Wayyooo Allah Umpah na kazo ka ceceni yau naga rayuwa , nayi mugun gani Auzubillahi minal sheɗanir rajim, ƙalu innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Wayyo na makance bana ganin kome..." wata muguwar tsawa naji ya daka mini itace ta dawo dani hankalina, ina ƙoƙarin tashi na kasa.
Kamal kuwa ransa a mutiƙar ɓace yay maza ya yaja zip ɗin wandon sa, iya ɓacin rai ya shiga ɓacin ran da bai taɓa jin irinsa ba, ga kunya yarinya karama taga tsiraicinsa, kuma yauma tsutsayine yasa bai tsaya cikin toilet ba yaja zip tsabar gagawar da yake ya fito da zandarniyar sa a hannunsa, sanin ba mai shigo masa sai da izini yana ƙoƙarin adana abarsa yaganta kamar an jefota daga sama, tsabar kaɗuwa ne yasa ya gigice ya kasa maidawa kai tsaye.
Bayan ya gama adana abarsa, Nufota yay cikin wani irin taku da zafin nama.
kafin nake miƙewa har ya iso ya rufe kofar ya murza key, cikin ɗaga murya yace"Ke meye alaƙarki dani? Uban waye ya baki ikon shigo min Office kai tsaye , uwar me zan baki? Tabbas zan koya maki hankali wawuya maras tarbiyya ai abar kika zo gani kuma gata kin gani." ya faɗa yana rankwafoya ya damki wuyana ya miƙar dani tsaye...
Duk da ina cikin mugun tsoronsa saboda ganin uwar zumdumemiyar wannan abar, hakan baisa na nuna masa ba ƙiri-ƙiri duk da raina ya ɓaci jin yace min maras tarbiya, na dake babu ko ɗar na fara kiciniyar kwatar kaina a hannunsa..
Nace"Malam lafiya zaka shaƙeni kasheni zakayi ko me? Dallah ni sakeni me zan kallah a wannan abar ni bata gabana wlh , nazone naji dalilin da yasa ka rungumeni jiya wancan gidan inda kaje gulma , dan ba domin Allah kaje ba tsirkune ya kaika ba kome ba , ina ruwanka dani waye yace ma ina haɗa jiki da irinku kajira kaga ramuwar da zanyi a kanka zan baka mamaki , baka san wacece niba na fika tsageranci gurgun mage dakai..." ban karasa maganar ba ya bugemin bakina ya kama fatar bakin yana murzawa, ya haɗani da kofar ɗakin da karfin gaske, saida na saki ihu tin karfi ya matseni ya danna min katon kirjinsa, yana huci ya kama gashin kaina da hannunsa ɗaya ya murɗa da karfi, still hannunsa ɗaya yana murza fatar bakina, cikin fushi yace" Na tsani mace fitsarariya marar kunya maras kamun kai irinki, sai na koya maki hankali sai na gigita rayuwarki wallahi se kinyi da kin sani marar anfani sakara maras wayo me bin maza ai daman nasan se irinki zasuyi abinda naga kinyi ranar."Ya faɗa yana kara matseni da kirjinsa yana murza lips ɗina tin karfi, yana jan gashin kaina, azaba ta isheni bakina zogi yake min kirjina zafi yake saboda yadda yake goga min kirjinsa da karfi, hakan yasa boobs ɗina suke zafi dan da kirjinsa yake dannawa da karfi, amman nayi alkawalin bazan masa kuka koda zai kasheni sai dai ya kasheni..

Gashin ya saki ya dago da kaina yana murmushi ya zubamin wannan kwartayen idanun nasa, niko na masa ƙuri da ido alamar ban karaya ba duk da dauriya ce nake, kallonsa nake ba ko alamar tsoro, yay murmushi ya fara magana yace"Gud jaruma maras kunya da taurin zuciya, ko da yake babu mamaki irinku sun rigada sun saba da maza hakan ba bakon ki bane , namiji ya matseki yana baki azaba amma ke dadi ma kikeji ko? Sbd kin saba so ni ba dan iska bane irinki , abinda nake so dake babuni babu ke kiyi sabgar ki nayi tawa , Wlh Wlh Wlh kinji na rantse sau uku , karki kuskura ki kuma cemin gurgu cikin class ko ƙoƙarin ɗaukar wata fansa domin kece zakiyi nadama mara anfani." duk maganar da yake mini yana murza fatar bakina cikin mugunta ya kara matseni yana garzamin kirjinsa a kirjina yana gama faɗamin haka ya cire hannunsa daga saman lips ɗina yace" Idan kika yi ƙoƙarin faɗama wani cewar kin ga tsiraicina wlh zan baki mamaki..." ban barshi ya karasa na ƙaƙalo duka yawun bakina na tofa masa saman fuskarsa, nace"Allah ya isana mugu Allah ya wadaran ka, na faɗa gurgu..."wata irin shaƙa yamin me azabar zafi se da na saki ihu ban dawo haiyacina ba naji ya zuƙe min zip ɗin riga ya dulmiyamin hannunsa cikin rigar ya kamo duka breast ɗina ya matsa da karfin gaske yana murzawa, ya kara sakar min nauyinsa ko motsi bana iyawa idanuwana sun fara cicikowa da ruwa nai saurin maidasu.
A zafafe yace"Kiyi gagawar kama fuskata ki lashe yawunki tass ko kuwa yau na miki azaba mafi muna a rayuwarki, wacce sai kin gwanmace baki zo duniya ba." ya faɗa yana kai bakinsa saman fatar wuyana ya gantsara min wani irin cizo, saida naji wani dan fitsari ya zimin, amma naki ihu still yana murza nonuwana tare da mulmula nipples ɗin cikin mugunta tamkar zai cire min kan saboda A zaba, gashi bana iya ko numfashin kirki ga shaƙar da yama wuyana ga nauyinsa ga azabar da yakema breast ɗina, yasani da sauri cike da muguwar tsanarsa da alwashin se na ɗauki fansa, nace"Tsaya zan shanye ma" Kamal jin abunda Mubina ta faɗa yasa ya zare hannunsa daga rigarta, yana
murmushi yace"Oya maza kama fuskata ki lashe tass wlh ko na miki tsirara na matse boobs ɗinki sai sun kawo ruwa , ni nafiki iya tantiranci bari ganina haka." ya faɗa yana shu'umin murmushi.
Babu ko ɗar na sanyan tafukan hannuwana duka biyu na tallabo kansa na fito da harshena na dora saman fuskarsa na fara lasar yawun da na zuba masa se da na lashe tass na sake shi ina yunƙurin amai ina kiciniyar ya sakeni kar na masa amai yace se na shanye.
Kamal ya bushe da dariya ya tallabo kaina ya ƙura min idanunsa, yace"Oya hadiye abun bakinki wlh tallahi kika kuskura kikayi amai sai na baki fitsarina kin sha idan kina musu kiyi aman Oya haɗiye yawun bakinki yanzu ko na baki mamaki karamar
End Ads