x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 41 - TWO DIFFERENT WORLD

  • 120001 words
  • 123000 words
  • Out of 139348 words

Category: Love Stories

Views 236

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
Allah, wanan Jarabta da danta kegani yay yawa tamai addu'a sosai sanan zata sake tsayawa akanshi tsayin daka kar Arham ya kashe mata da. Ahaka har gari yawaye tana zaune yanda taga dare haka taga r'ana kanshi tashafa ahankali, bude idanunshi yayi ya kalli Ammi idanun sun kumbura sosai, murya chan kasa tace "gari yawaye tashi kai alwala kazo kai salla" tashi yayi ahankali yay bayin falon ya shiga itakuma tadauki wayarta text ta turawa Mom akan tazo gidan Waleed this morning, sanan tama Uncle message tasanar dashi komi dake faruwa sanan ta ijiye wayan, sama taje tadauko dadduma tadawo falon ta shimfida nai, fitowa yayi daga bayin yahau kan dadduman itama tawuce bayin ta dauro alwala tafito agefenshi ta tsaya tai salla duk suka idar, tana zaune kan dadduman tana lazimi taji anbude gate Mom ce tashigo gidan da saurinta itada Abdul danshi yatukota sukayo falo tana shigowa idanun Waleed kadai takalla tagane balafiya sabida yanda suka kumbura da sauri Abdul yay kanshi yakai hannunshi kan wuyanshi yace "Ya Waleed bakada lafiya ne meke damunka"? Kafin ma Waleed yace wani abu sukaji ansake bude gate, tashi Mom tayi ta leka ta window tace "Family su Ilham ne wats happening wai" ahankali Ammi ta tashi ta tashi ta zauna kan kujera Mom takoma kan kujeran datake zaune ta zauna Waleed da Abdul kuma na zaune akan dadduman Mahaifin Ilham ya rangada Sallama, Abdul ne ya amsa yatashi yay wajen kofan tareda bude musu kofa suka shigo, Baban ta, sai Mummy su, sai babban yayansu Ibrahima, sai Ya Hassu da Husai dakuma Ilham din da hijabin jiyane ajikinta har kasa idanunta sun kumbura suntum akasa Mummy narike da Arham, anatse Abdul yace "ku shigo" shigowa sukayi aka nennemi waje aka zauna Mummy kuma tai wajen kawarta tace "Ammi meya farune wai jibi idanuwanki" murmushi kawai Ammi takakalo mata batace komiba, gyaran muryan da mahaifin Ilham yay yasa duk akai shiru, yace "Assalamu Alaykum, sanan barkanku kokuma nace barkanmu da safiya gabaki daya, nasan kuna mamakin ganinmuda sassafe hakako" yaydan shiru yace "ayanayin yanda Ilham tashigo gidanmu jiya da daddare kaman wacce aljanu suka buge tana kuka tana ihu hakama dan karamin yaro ta yasa muka shiga damuwa ainun, da tun dare mukaso muzo amman mukace dare yayi a bari da safe saimu kawota muzo muji meya faru dan wlh bata gayamana komiba sai kuka datake yi, yanzu kuma damuka kawota mukaga kuma duk kunanan hakan yakara tabbatar min cewa da abinda ke faruwa, dan Allah kucire my daga duhu Hajiya" murmushi kawai Ammi tasaki sanan tazubama Ilham wasu irin idanu takira sunanta. "Khadija" dagokai ahankali Ilham tayi ta kalli Ammi suka hada ido, babu alamun wasa akan idanunta tace "gayama iyayenki abinda yafaru da abinda kikayi" gyadama Ammi kai tayi ahankali bakinta nawani irin rawa tana shirin fashewa da kuka sanan ta kalli mahaifinta da babban yayansu tace "Baba ummm......jiya Waleed yadawo daga tafiya da daddare, sh......shi.....ne y......ya.....ya kamani da......da...." wani irin mahaukacin tsawa babban yayansu Ya Ibrahim yadaka mata yace "yakamaki dame!" wani irin firgita tayi tasake fashewa da kuka tana komawa baya tace "yakamani da.....da babban aminin shi Baba" tafashe da mugun kuka tashiga komawa baya tai wajen kafafun Mom tarike kafan Mom gam, wani irin mugun kallo mahaifinta yamata yace "mekike nufi da mijinki yakamaki da amininshi Khadijatul Iman"? Baba yamata tambayan babuko digin wasa akan idanunshi, wani irin kuka take tana haki takara damke kafar Mom tace "Baba kuyakuri wlh naci amanar ku, Baba bansan meya shegeni ba, Arham mayaudari ne, maci amana, tun ina Amarya tun muna yankari nabiyemai muka fara tarayya da Arham, Baba kuyakuri ku gafartamin amma Arham little danshi ne bana Mijina ba, Mummy kin tuna ranan dana fita ina gida ina jego nace miki wajen Samira kawata zani, wlh Mummy ba wajenta najeba wajen Arham naje aranan kuma nadauki wanan sabon cikin dake jikina na wata biyu dayan kai, shine jiya Waleed yadawo yakamamu adakinshi akan saman gadonshi tsirara muna saduwa, Baba dan Allah kuyakuri kuyafemin karku tsanani dan girman Allah" tafashe da kuka, duka family ta kallonta suke babu wanda ya iya kwakkwaran motsi cikinsu jin abinda yarsu tafadi da bakinta inda ace wani yafadi zasu iya cewa shairi aka mata amman dagabakinta yake fitowa, Baban Yayansu ne yakasa daurewa sabida Allah yamai bakar zuciya yatashi ya shiga kalle kalle adakin, wayar gaban TV falon yaje baimasan wayan miyeba ya fizgo azuciye yayo kanta kankame kafar Mom tayi tana kuka sosai. "Mom zai kasheni wlh karki bari yadakan karki bari yadakan" fizga daya yamata ya fincikota yashiga zuba mata wayan wutarnan tako ina yasamu ajikinta yana hadamata da hannu gabaki dayan dakin babu wanda yay yunkurin hanashi sai ihunta dayacika ko'ina yana dukanta yace "I can't imagine what bawan Allah nan went through" yanuna Waleed da kanshi ke kasa, yace "I try to put myself in his shoes nakama matata da wani akan gadona agidana tsirara na rantse da Allah bazan bartada raiba, amman bawan Allah nan ko marinki baiyiba Ilham, tarbiyan da Baba da Mummy suka baki kenan, Ilham ki haifi shege sanan kina dauke da wani cikin shegen ajikinki yanzu haka, Innalillahi wa innailaihi raji'un, Ilham wlh kanki kika cuta bamuba" yacigaba da dukanta ganin yana neman kasheta numfashinta har neman daukewa yake yasa Ammi ta yunkura zata tashi riketa Mummy tayi tace "bazakije ba" fizge hannunta tayi ta tashi hannun Ibrahim takama da sauri tace "karka mata rauni Ibrahima ba ita kadai bane" cikin kumfan zuciya Ibrahim yace "Mummy kinsandai kin isa dani ko, tun ina yaro nasanki tareda Mummy mu, yanda na dauki uwata haka na daukeki Mummy ki kyaleni gwala na illatata, ta mutu daga ita har abin cikin nata, Mummy kinji abinda tamuku kuwa, Mummy ta cutar da ke da danki, Ilham taci amanar amintar da kawance da yardan dake tsakanin ki da mahaifiyar mu, Ilham taruguza komi da kukai building tun kafin ahaifo mu" girgixa kai Ammi tayi tace "bata bata komiba, nida mahaifiyar ku will always be aminan juna har duniya tanade, bani wayar wutan nan kaga" karban wayan tayi sanan tajashi tamaidashi kujeran dayake zaune kusada Baba, itakuma Ilham tazube ajikin bango bakinta na jini sosai goshinta ya kumbura fuskarta yay rudu rudu.



Mummy daketa kallon Ammi jitayi kaman ta nutse akasa tahuta wani irin kunyan Ammi taji tanaji tama kasa magana same with Baba shima yakasa magana, yayyinta su Hassu ma haka dan abinda tayi mai girma ne sai karan kukanta daya cika dakin, gently Waleed yadafa kujera yamike tsaye da sauri Abdul yace "ina zaka Ya Waleed" ahankali yace "am coming" hanyar stairs yayi kowa yabishi da kallo yay sama, ko 5min cikakke bai bata asaman ba yafito rikeda wata envelope a hannunshi ya shigo har tsakiyan falon cikeda girmamawa yamikama Ibrahima takardan, kallonshi Ibrahim yayi saiyaji kaman yamai kuka sabida yanda idanun yaron suka kumbura sosai sukai jajir, karba yayi ahankali Waleed yajuya yakoma wajen zamanshi shikuma Ibrahima ya yage envelope din sanan yazaro takardan ciki ya warware yakaranta afili.
"Ni Dr Waleed Warbai na saki Khadija Muhammad saki uku!!!" wani irin ihu Ilham ta kwarara tadaura hannunta biyu aka tace "na shiga uku na lalace, Waleed dan darajan iyayen ka kayakuri karkamin haka, Waleed wlh ina sonka sama da rayuwata bansan meya shigeni ba harnaje ina tarayya da babban amininka kayakuri Waleed" wani irin kallo Mahaifinta Babanta kemata sanan yakalli Waleed, cikin sassanyar murya yace "an cuceka Waleed, koda baka saketa ba dani saina saka ka saketa, Ilham ta cutar dakai Waleed" Baba yay shiru sanan yadaga idanunshi yakalli Ilham yace "ina mai tabbatar miki dakije ki nemi wani mahaifin baniba Khadija, sanan kije kinemi wani gidan uban banawa ba" ahankali Mummy tasauko daga kan kujera tamikama Hassu Arham lillte sanan ta tsugunna agaban Waleed takama hannun Waleed din ahankali saikuma tasake shi ta hade hannayenta biyu tasa guwianta akasa, da sauri Waleed yace "Mummy me haka please stop it" girgiza mai kai tayi zatai magana sai kuka tama kasa zaunar da ita Waleed yayi yace "Mummy sit please" zama tayi tana kuka sosai tace "Waleed bansan mezan cemaka ba, bankuma San dawani fuska zan kalli mahaifiyar kaba, amman wlh Waleed y'ata tacutar dakai, wlh bantaba koyamata abu makamancin hakaba, Waleed I am so sorry dan Allah, Waleed forgive me" yanda Mummy ke kuka yasa yaji tana neman tasa yafara kukan shima girgixa matakai yayi yace "bakomi Mummy kidena rokona" juyawa Mummy tayi tama kasa kallon Ammi tace "Ammi kuyakuri dan Allah" murmushi Ammi tamata tace "komi yawuce" tashi Baba yayi ya kalli yaranshi yace "mutafi" sanan yakalli Ammi yace "munbarku lafiya" yay hanyar waje su Hassu da Mummy suka bishi batare dasun kalli Ilham ba, wani irin tsawa Ibrahima yadaka mata yace "tashi mutafi" tashi tayi tana kuka sosai tazo ya hankadeta har tana bugewa da kofa suka wuce suka fita, motarshi yasata dan Baba ya rantse bazata shiganmai mota ba aka tafi.




Ganin yanda dukansu sukai shiru duk suna tunani yasa Mom tace "Adda am thinking of something" da sauri Ammi tace "menene" ahankali Mom tace "how about dukanmu muyi tafiya mubar kasan kawai, let's all get away from this problem for a while and forget everything muyi kaman 6 months kafin mudawo" ahankali Ammi tace "ina zamuje"? Murmushi Mom tayi tace "nida baban su Abdul munce muje Qatar, in kinaso sai duka muje kawai and live like a family" shiru Ammi tayi tana kallon Waleed tasan he need it yabar environment dinan gabaki daya kawai for a while ya manta da komi dakuma kowa tace "shikenan done" takalli Abdul tace "Son handle everything book private jet for us gobe inma munsami yau dinan we move" murmushi Abdul yayi yace "tom Ammi" murmushi Ammi tayi tace "do you like the trip idea Waleed" gyadama Ammi kai yayi ahankali yana sauke ajiyan zuciya yace "Ammi mutafi yau please" ahankali Ammi tace "Abdul you heard him, tashi kaje kai komi to, bari muje gida muyi wanka, bama saikun shirya kaya ba masai kaya achan" tashi Abdul yayi Waleed ma yatashi da sauri Mom tace "ina zaka"? Cikin wata shaking voice yace "am going with Abdul muhadu a airport kawai" Mom zata kara magana Ammi ta girgiza matakai alamun tabarshi, fita sukayi Ammi ta tashi suka fita tareda kulle gidan sanan ta sallami mai gadi zasubar kasan sanan suka tafi gida, itakuma Mom tawuce nata dan taje su shirya suma.



Tana shiga gida taga Widad zaune a falo sai kofa take kallo idanunta sunyi ja kaman tai kuka, murmushi ta kakalo taje kusada ita tazauna kafin ma tai magana Ammi tace "sorry daughter mun fita bamu sanar dakeba, mijinki yaje shirya mana tafiya anjima zamuje Qatar, muje natayaki gyara kayanki dudda ma agayre yake".





Karfe shida duk tamasu Airport, ganin Asma'u yasa tadan saki ranta sai wurga ido take taga Waleed amman bata ganshi ba, sai acikin jirgi taganshi zaune ya lumshe ido, kujeran kusada Ammi tazauna sai satan kallon Waleed din take ganin yamata kama da mara lafiya.

Da Asuba suka sauka a Qatar aka kwashwsu a mota wani dankareren family house taga sunje, kai kudi nada kyau, aka shiga ciki sanan Ammi takaita wani flat mai kyau tace "nanne bangaren ku keda mijinki jekiyi wanka kiyi salla ki kwanta ki rama bacci ga mijinki nan zuwa" tai maganan tana rufo mata kofa, ciki ta shiga tazauna abakin gado, jin shiru bai shigoba yasa ta tashi tacire kaya tashiga bathroom tayo wanka tafito daure da towel akirji.










Akwatinsu tabude taciro wani light cloth tasaka sanan tasa hijabi ta kabbarta salla harta idar tai bacci ta tashi still bataga Waleed ba, koda Asma'u tashigo takirata sukaje falo cin abinci bata ganshi ba, kasa daurewa tayi saitafara kuka amman tai maza ta share hawayen duk Ammi na lurada ita wajajen 9 Ammi tace "tashi kije ki kwanta Daughter" gyadama Ammi kai tayi tawuce ta tafi itakuma Ammi ta tashi tai dakinsu Abdul tana bude kofa taganshi zaune kan gado duk yadawo wani kala kaman bashiba tace "what do you mean Waleed? Why are you avoiding your wife"? Ahankali yabude baki zaiyi magana Ammi ta dagamai hannu tace "whatever your reason is I don't wanna know, katashi kaje kasami yarinyar nan she has been looking for you tun dazu, am not gonna sit back and watch you ruin your life kaji, tashi katafi side dinku kafin nabata maka rai" ahankali yatashi yawuce Ammi tabishi da kallo sanan tabi bayanshi saida taga yabude kofar side dinsu ya shiga sanan ta sauke ijiyan zuciya takoma ciki.


Tana zaune kan gado tana kuka sosai taji anbude kofar falo, ahankali ta tashi tana goge hawayen ta tafito daga bedroom din ganin Waleed tsaye jikin kofa yazuba mata ido yasa tawani irin fashe da kuka tai wajenshi da gudu ta fada jikinshi takankame shi, wani irin ijiyan zuciya yasauke hakanan saiyaji wata natsuwa ta shige shi ahankali ya daga hannayenshi ya rungumeta back yakai bakinshi saitin kunnenta murya chan ciki yace "am sorry for hurting you I don't know wat I was doing" dago kanta tayi ta kallai fuskarshi, hannunta takai kan fuskarshi tace "what happen to you? You cried? Who beat you? What happen to you"? Ta tambaye shi ahankali, hannunta datake shafa fuskarshi dashi yakama yarike gam yadaura kan kirjinshi yakira sunanta anatse kai tsaye. "Saheeba" murya chan kasa tace "na'am" sake kankame hannunta yayi yace "promise me that I will be the only man that will always know you amatsayin ki namace har karshen rayuwan ki, inada masifaffen kishi nakasa bringing kaina to accept cewa I will always be the man that will make love to you till eternity, Baby don't ever cheat on me, I love you beyond words Saheeba if u cheated on me wlh zan iya rasa raina, promise me I will be your first and last" daura hannunta tayi kan nashi ta kankame tana kallonshi tace "Ya Waleed you are the onlyman danake so, you are the onlyman that makes my heart skip, you are the only man your Saheeba love, and you will always be that man that spread my legs apart, I will never cheat on you, ina addu'a Allah karya nunamin ranan dazanyi cheating on this my handsome husband" tai maganan tana kissing hannunshi kafin ahankali tadago kanta tai grabbing lips dinshi tana kwancemai boturin riga ta cire rigan ta yar sanan tai wani irin tsalle ta dane kanshi yarike ta da kyau yana kissing dinta shima, sukai wajen gado, zaunar da ita yay abakin gado tasa hannu tana kwance belt din jikin jeans dinshi taja jeans din da boxer shi kasa takama huge manhood dinshi takai mouth nata, daura hannunshi yayi akanta yace "ohhhhh" head tashi bashi ganin yana neman suma yasa ya karbe ya kwantar da ita yana daga kafafunta sama yaja pant dinta ya yar yadaga kafar ya shigeta ahaka, kuka yafara sosai kaman zai sume ranan they make crazy love saida yaga kaman zata suma sanan ya kyaleta tai extreme gajiya, shima jiyayi yasami natsuwa hankalin shi ya kwanta, harta fara bacci tajishi kuma bata hanashi ba danta lura kaman yana cikin wani matsala inhar kuma samunta yanda yakeso zaisa ya warke matsalan ta gushe then she is ready to give me, tagaji iya gajiya, maranta nawani irin mahaukacin ciwo amman bata hanashi ba tabarshi, saida gari yawaye tsaf danko asuba baijeba sanan yabarta sauka yaga tai daga gadon da sauri daga kafa daya yaga tayi saikuma tazube asume dawani irin gudu yatashi yadauketa ganin jini nabin kafarta yasa gabanshi yafadi kaya yasaka da gudu ya nemo yasamata, fitawo waje yayi duksu Ammi na barshi direban gidan yasa yadauke shi sai asibiti, karbanta sukayi aka kwantar da ita, gwajin farko aka gano ciki gareta but yanaso yazube dan haka aka bata 30days bed rest ko kofi kar'a bari tadauka, Waleed sujjada kawai yayi lokacin da aka cemai tanada ciki, Allah kenan Gaffur Rahima at a spot yanuna mai yaron dayake gani amatsayin nashi is not his ga nashi nan yabashi.
[09/11, 18:53] Aishat Muhammad: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_ 💫





✍️ M SHAKUR



6️⃣3️⃣ & 6️⃣4️⃣








Adaddafe Arham ya iya jan motarshi yay parking agaban wani private asibiti, yafito kasama tafiya yayi yazube awajen akazo aka kwasheshi akai ciki bdashi Dr da nurses suka shiga kokarin ceto rayuwanshi.

**
Bayan 3days.
Ahankali yake bude idanunshi dasukamai nauyi sosai yanabin ko'ina nadakin da kallo sanan yagane asibiti yake ashe, yatsine fuska yayi yana wani irinjin ciwon jiki yatashi yazauna da kyar daidai anbude kofa an shigo wani Dr ne yana ganinshi yay murmushi yace "welcome back" gyadamai kai Arham yace "how much is my bill zan tafi ku sallaman" da sauri Dr yace "no baka gama warkewaba akwai matsaloli still tattare dakai" hararan shi Arham yayi yace "I don't care banma san in sani nace maka zan tafi, yau kwana na nawa?" "3days sir" Dr yafada cikeda girmamawa, zaro ido Arham yayi yay jumping up ya cisge karin ruwan yay hanyar waje da sauri Dr biyeda shi da Atm card dinshi yabiya komi sanan ya karbi magungunan da akamai prescribing yasha sanan yashiga mota yatafi direct gidan marayun shi, agate mai gadin yace "yallabai lafiya ba'a ganka ba yau kwana uku yara sai rashin lafiya suke" ahankali yace "nima banida lpy ne bari na shiga na gansu" yaja motarshi ciki, office dinshi yayi direct dayaga yaran gidan marayun sunyi layi ana jiranshi zasu faramai magana yace "am coming" office dinshi ya shiga yarufo kofa, bayinshi yashiga yay wanka da ruwa mai zafi sosai jikinshi namai wani irin ciwo sanan yafito ya shirya cikin suit bakake dasuka mai kyau yafito Office din, bude office din yayi yafito yana kallon yaran wajen, yawanci kananun yarane saisu Fadila gabaki dayansu su Takwas din idanunsu yay jajir duk basuda lafiya, anatse yace "lafiya meke muku ciwo"? Da masu kuka da masu iya magana kowa yahau cemishi basuda lafiya, yatsine fuska yayi yace "duk kuwuce kutafi hostel dinku yanzu zan kira Dr yazo yadubaku" yay maganan yana
End Ads