x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 27 - TWO DIFFERENT WORLD

  • 78001 words
  • 81000 words
  • Out of 139348 words

Category: Love Stories

Views 241

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
shafa tace "daughter na sannu kinji ya jego? Nonon ki naciwo ne" gyadama Ammi kai tayi tace "eh yanamin barin ma inzaisha nono" cikeda tausayawa Ammi tace "kije yana falo ki fadamai inyaso yasamo miki abinda zakisha sannu kinji" gyadama Ammi kai tayi ta kalli Mom tace "ina yini Mom sannu da zuwa" "sannu Ilham ya jego kinji yanda mukeji ko yanzu damuka haifoku" dariya Mummy tayi tace "ai ingaya muku yaron nan inyafara kuka itama farawa takeyi kullum bamu baccin dare, kai jikan Kawata badai kuka ba" tai maganan cikeda zolaya, Ammi tace "inkin gajine bani kayana na tattara natafi dasu mufa ba'a mana wulakanci" dariya duk sukayi adakin, Ammi tasake kallonta ganin tana inda take tace "jeki gaida mijinki" tashi tayi Mummy tace "ko dauko yaron nan daga bacci kikaimai" gyadamata kai tayi tafita, dakinta ta shiga ta dauko Arham karami tarikeshi a hannu sanan ta sauka kasa tundaga sama Waleed kebinta da kallo harta karaso gabanshi tana murmushi ta zauna kusadashi ahankali tace "Baby oyoyo, sai yau zakazo kaganni nai fushi" dan murmushi yamata yasa hannunshi ya karbi danshi yarike ahannu yace "sorry I've been busy" sanan yazuba ma yaron ido yana kallonshi yaron dako sunanshi ba'a yiba amman yay kato yay kyau sosai sai kallon yanda yaron yag kamada Arham yake, yanda taga yana kallon yaron saida gabanta yafadi akullum gani take kaman dazaran ya kalli yaron zai gane dan Arham ne, ganin kallon dayake mishi yasa tace "Baby kakosan Arham ko zuwa duba takwaran shi baiyiba, ko kiranmu ma awaya baiyiba wlh baby abin yaban mamaki" murmushi yayi yakai Arham kafadarshi dayake son yafara ihu danhar yatashi yace "zaizo he's busy" ahankali yace "yimin list din abubuwan dakuke bukata na suna" murmushi tayi cikedajin dadi tace "Baby ni nafison kaban kudin zan aika ayomin siyayyan" gyadamata kai yayi yace "nawa kike so"? Wani irin dadi taji danso take tahada kudaden data samu da wanda zai bata tabama Arham tamai transfer halan zaisa yafara daukan wayanta dan gabaki daya bai daukan wayanta bai mata reply na message gashi batada halin fita tana jego saisa har Allah Allah take tai arba'in, ahankali kaman wata marainiya tace "5m ma zai isa" gyada mata kai yayi yace "ok zan miki transfer to your account anjima" rungume shi tayi tace "thank you Baby na Allah barmu tare" haka suka zauna afalon sukai shiru sai kallonshi take dan yamata kyau yan kwana biyun nan dabata ganshi ba gani take kaman tai shekara bata ganshi ba saitaga ya kara kyau, ga Arham ko kadan yaki kuka ajikinshi da normal ne yaron nan natashi zaisha nono ya koshi fa saiya fara uban kuka harsai yayi bacci amman yanzu yana jikin Waleed dakemai wasa yay shiru, cikin zuciyanta tace "danda bama nakaba jibi yanda yay bonding dakai I wonder yanda yaranka zasuyi bonding dakai" hannunshi takama ahankali tadaura kan boobs dinta tana kallon fuskarshi tace "ciwo yakemin Dr" sauke hannunshi yayi da sauri yana kallon boobs din yace "zan aiko miki da magani, sorry" yay maganan ahankali, gyadamai kai tayi yajuya yacigaba da wasa da Arham itakuma na kusadashi tana kallonshi, suna zaune ahaka har su Ammi suka fito, tashi duk sukayi aka shiga sallama sanan suka rakosu har mota, Waleed yabude booth yakira mai gadi suka shiga shigar da kayan dasuka kawo musu ciki sanan suka shiga mota suka musu sallama suka tafi, suna fita motar daya dauko su Anty Hassu suka shigo gidan, da sauri Ilham tafara murna tace "oyoyo yan dubai Anty hope kunyomin tsaraba" fitowa sukayi daga motar rungume su Ilham tayi sanan aka dunguma akai cikin gida, duk bajewa sukayi afalo da yaransu Mummy takawo musu Arham karami, Anty Hassu ce tafara karban yaron hadiye murmushin datake yi tayi ganin yaron gabaki daya sai tunanin ta yakoma kan fuskar Arham dasuka tabagani agidan har sau biyu, kaman Arham da yaron harya baci, dan murmushi ta kakalo tayi tamika ma Anty Hussai yaron, karbanshi tayi ta shiga murna dan ita mutum ce da batada lura haka, itakuma Hassu a kawai lura gata da kaf kaf da abu banbancin su kenan, sakewa Anty Hassu tayi gudun kar Ilham ta zargi wani abu suka cigaba da hira har magrib sanan aka tashi dan aje ai salla Mummy tabama Ilham yaron, tace "kije ki kwantar dashi ki zauna tareda shi mangariba tayi Ilham zama kake kusada yaran ka ka natsar dasu" karbanshi Ilham tayi tana murmushi dan dadi sosai takeji tana expecting kudi tai sama, bude dakinta tayi ta shiga tana shiga kafin ma ta kwantar da Arham aka bude kofa aka shigo dakin da sauri tajuyo Anty Hassu ce, maida kofar tayi ta rufe sanan tasaka sakata, tashi tsaye Ilham tayi rikeda Arham dake bacci akafadar ta tace "Anty Hassu" karasowa Anty Hassu tayi tamika hannu tace "bani shi na kwantar miki dashi" karbanshi Anty Hassu tayi sanan ta kwantar dashi ahankali cikin gadonshi ta gyaramai net sanan tajuyo ta zauna abakin gadon takamo hannun Ilham ta zauanr da ita tace "zauna nazo muyi magana ne saisa ma na kulle kofa dan banso aji maganan mu" zama ahankali Ilham tayi tana kallonta, hannayenta Anty Hassu takama tarike tace "Ilham, agidan nan bayan yayyin mu maza guda biyu, saini da Husai, sai wata data rasu kafin ke, saisu Farida, Ilham kinga kome zai faru we are family and we will always be, sanan babu wanda zai rufa maka asiri aduniyan nan kaman dan uwanka najini, kingani nan niba yarinya bace ke kanki kinada shekaru 26 sanan akwai wata data girmeki data basu kafin mu kinsan ko mun kwana biyu, kalleni da kyau Ilham niba yarinya bace, sanan duk gidan nan a duka yaran da Baba yahaifa shi kanshi Baba yafadi bai taba ganin d'a mai fikra da lura da abu cikin dukanmu kamani ni ba, ko rashin lafiya ake agidan nan kafin a fada ina ganin mara lafiyan nasan baida lafiya, so Ilham bansan kwana kwana, sabida inason na taimaka mikine tun kafin lokaci yakure miki" Anty Hassu tai maganan babu wasa tattare da ita sanan ta tsare Ilham din da idanun rass batako kyaftasu sanan ta nuna mata Arham dake cikin gadonshi da yatsa tace "dan chan yaron waye? Na mijinki ne kona abokin mijinki"? Wani irin faduwa gaban Ilham yayi da ita kanta Anty Hassu saida taga faduwar gabanta.





Kasa magana tayi saiji datayi bakinta ya bushe sosai ta shiga lashe lips dinta, Anty Hassu tace "bayan wanan bazan sake miki tambayan nan ba, yaron nan dan wayeshi na mijinki ne kona abokin mijinki"? Kasa magana still Ilham tayi tabude bakin ma komi takasa fitowa, gyadakai Anty Hassu tayi tace "yayi miki kyau Ilham, magana daya tal zan gayamiki, kwana chassain da tara na barawo ne kwana dayane tal na maishi, kibi duniya asannu sanan kidinga sara kina kallon bakin gatari dan karyazo daga baya yadauki wuyanki, bari naje nai salla" Anty Hassu tamike kaman ba ita tai maganan ba tai kofa tasa hannu tabude sakatar tabude kofan tafita daga dakin, dawani irin sauri Ilham ta tashi tai gadon Arham karami, yaye net din tayida sauri sanan ta kalli fuskarshi muryanta na rawa cikeda tashin hankali tace "wai daman ana gane kaiba dan Waleed bane? Tokodai Waleed yagane shiru kawai yamin yana kallona? Innalillahi wa innailaihi raji'un, ya Allah karufamin asiri"
[23/10, 21:19] Aishat Muhammad: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_💫






✍️ M SHAKUR








3️⃣9️⃣





Hawayen daya zubomatane ta share tana sharce majina sanan tadau wayarta dagakan gadon daidai alert na shigowa tabude da sauri instead of 5m data tambayay saitaga alert na 7m wani irin dadi taji ya lullubeta da sauri tai dailing number Arham amman harya gama ringing bai da gaba, takirashi yafi sau goma still bai dagaba cillar da wayan tayi cikin fushi tafashe da kuka, ace ta haihu yau yaro kwanan shi biyar amman har yanzu baizo ya duba dandan shiba, tamai text, tamai text, takirashi, takirashi harta gaji amman bai daukaba, baimayi acknowledging anyone of them ba, to wai yanzu baya sonta ne kome? Ina sonta dayace yake mata yake eh? Yanzu when she need Arham the most suhadu su kula da dansu yanzu ne zai juyamata baya baima damu da itaba, wlh tai nadaman budema Arham kafa harya shigeta yamata ciki ta haifan mishi d'a.




*
Koda sukakai gida yaso yafita dan ranshi sai kawomai Saheeba yake he could not stop thinking about her amman Ammi tahanashi fita tace yazauna agida, hakanan ya zauna agida sai nan nan dashi take dan batason yay tunani kowani abu. Wanan kenan



******
Tunda suka kai gidan nan kuka Saheeba take, kuka take kaman an yankata, gidane mai kyan gaske flat biyu ne aciki da compound mai dan girma, Baba Mani da Nura da maza biyun staff din Waleed ne sukadau flat daya sai Mama Iyami da Saheeba da Shamsiyaa sukadau dayan flat din, tun da suka shigo Saheeba bata barsu sun huta ba, gidan nan babu wanda bai lallashi teba amman kaman ba ita ake lallashi ba har kudi Baba Mani ya aika asayo mata abinci amman takici, da kyar suka samu anayin isha'i bacci yay awon gabada ita shima barawo danko ruwa bata saka a bakinta ba, kome suka bata saita barar taki basu.






Wanka duk sukayi sukaci abinci dan Ammi ta aiko musu da abinci da kayan girki, da gas pots da komi dai harda sabulan wanka, gangariyan girki Mama Iyami tamusu itada Shamsiyaa sanan takira Nura ya shigo yana satan kallon yar budurwan shi ya dauki na maza yafita, Mama Iyami taje tai wanka tai salla ta shirya bacci, Shamsiyaa ma haka, duk saida suka leka Widad dan adaki daban take sanan sukaje suka kwanta.


Wuraren 1:20 na dare motar Arham yay parking, bude motar yayi yafito yana ganin hasken wuta yace "yes! Nasan daman dole yazamto kuna daya daga cikin gidajen Waleed" wajen gate din yayi yataba jin gate din a kulle yasa yay knocking gate din da karfi, cikin bacci Baba Mani yaji ana knocking kofa tashi yayi yazauna dan daman baida nauyin bacci, jallabiyar shi ya nema yasaka dan shima daki daban yake yafito, yana fitowa yaga Nura ma yafito yana saka t-shirt, da sauri yace "Baba Mani oga ne yazo yake knocking"? Anatse Baba Mani yace "wlh bansani ba Nura, mujedai mugani" bude kofar falon sukayi suka fita compound din sukai gate, suna zuwa gate Baba Mani ya tsaya yace "waye awurin likita kaine"? "nine" Arham yafadi ranshi abace, jin muryan Arham yasa Baba Mani yasa hannu yabude saka Arham yaturo gate din ya shigo da sauri ranshi abace, anatse Baba Mani yace "Malam Arham lafiya da daddaren nan me kakeyi anan"? Kai tsaye yace "ministry suka fadi mani nazo na dauki Sabeeha, tanada matsalan brain dudda tawuce 18yrs she cannot make any decision for her self, zan tafi da ita na ayi admitting nata a hospital dina ana dubata, wlh cikinku duk wanda yahanani saina sa police sun kamashi dan I have the order, tana inane"? Yay maganan yana dakamusu tsawa babu alamun wasa ko tsoro irin adole da gaske yake dinan, ahankali Baba Mani yace "bari na tadasu nasa Iyami takawo maka ita amman suna mata ai baka kutsa bangaren su hakanan ba" da sauri Arham yace "inna shiga ka fizgoni" yay dayan shashin dayaga Baba Mani na kallo alamun nanne inda suke, kai tsaye yabude kofar luckily yaji kofar abude shiga ciki yayi yana kallon falon da babu kowa yay corridor daya gani, dakin farko a corridor yabude aiko yaga Widad akwance tana bacci tana sanye da rigan asibiti da silifas a kafarta kanta babu dan kwali, ga cinyoyinta har wasu irin sheki suke yabisu da kallo wani irin kwadayinta natasomai, hannu kawai yasa ya fincikota tamike tsaye chak a firgice ta shiga sosa ido janta yayi yafara tafiya har suka fito waje daidai idanunta sun washe tadaga kai ta kalleshi ta kalli su Baba Mani dake tsaitsaye suna kallonsu ga Arham nawani irin janta yana gate kaman zai tsinka mata hannu, kwarara wani irin uban ihu tayi. "ahhhhhhhhhh" da saida Arham yasa hannu yataushe kunnenshi daya sanan yadaka mata tsawa. "are you crazy zaki fasamin kunne ne stupid girl"? Fashewa tayi dawani irin kuka tana tirjewa amman janta yake yabude gate yafice abinshi bayan mota yabude ya jefata ciki yamaida kofar yarufe yace "mahaukaciya dake amman sai shegen gardama da turjiya" gaba yabude yashiga yaja motar sukabar anguwan daidai Mama Iyami nafitowa daga flat dinsu tai wajen Baba Mani tace "Baba Mani ina mara lafiyan nan take? Fitowa tayi wlh bacci ya Kwasheni mai nauyi sama sama naji kukanta ina take"? Ahankali Baba Mani yace "Arham yatafi da ita, wai hukuma tacemai yazo yadauke ta ai batada hankali balle ta tantance metake so ba, yace muka hanashi zai hadamu da yan sanda" zubewa Mama Iyami tayi akasa tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, shikenan" tabuga uban tagumi saikuma kaman an tsunguleta tace "Waleed, Waleed" da sauri tamike tsaye ya kalli Nura dake tsaye sunyi charko charko akanta tace "ki......kiramin likita Nura I sauri" waya Nura yaciro daga aljihun shi yay dialing number Waleed, harya gama ringing bai dagaba, yasake kira akaro nabiyu yana gabda ya katse Waleed yabude idanunshi dake cikeda bacci, ya mika hannunshi ya kunna bedside lamp, yadau wayarshi ya bude ganin har 2miss calls daga Nura yasa yaji gabanshi ya buga hakanan ranshi yabashi Saheeba, dan ita kadaine zatai abinda har zaisa akirashi this night halan taki bacci kuka take musu, kokarin calling Nura back yayi kiran Nura ya shigo da sauri yay picking muryan Mama Iyami yaji cikin tashin hankali tace "likita yanzun nan ko minti biyar ba'ayiba Arham yazo yadauki yarinyar nan mara lafiya dake sanye da kayan asibiti" jumping Waleed yayi ya sauko daga kan gado, wata irin zuciya ne yaji yazomai yace "whatttt!" tsawan dayayi ita kanta saida Iyami taji tsoro bakinta na rawa tace "un......ungo Baba Mani yana wurina akai komi" karba Mani yayi yace "Barka da dare likita, yanzun nan fa cikin bacci mukaji ana knocking nama zaci kaine nafita nida Nura......" Yabashi labarin komi tatas, Waya na kunnen Waleed ya zuri key motarshi dake kan side drawer yafita daga shi sai pj ajikinshi dogon wando mai gidan siga fari da blue dawata faran riga, kafafunshi sanye da farin bathroom slippers, yanda ranshi yay kolokuwan baci har dishewa muryanshi yayi, da kyar yace "kasan inda yakaita yanzu Baba Mani"? Ahankali Baba Mani yace "wlh bansani ba, amman dai cewa yayi zai tafi da ita gidan marayunshi tunda tanada tabin hankali bazata iya zaban abinda yafi mata kyau ba" katse wayan Waleed yayi yabude kofan falonshi yafita compound dinsu, da sauri sauri gudu gudu yake tafiya yay gate, gaban dakin gateman dinsu ya tsaya ya bubbugamai kofa yafito yace "budemin gate nafita Adamu" yakoma wurin motarshi yabude ya shiga ya tada motar saikuma ya daki kujeran motar cikeda cinrai yana tunanin Saheeba, wayarshi yadauka ya shiga goggle da sauri yay searching address din gidan marayun Arham nan location din yafito, jan motar yayi yafita daga gidan da gudun mahangurba. Wanan kenan




Da gudu Arham ke tuki kukanta na ratsa doduwan kunnenshi sabida akwai ta da shegen murya, tsaki yadinga ja yana sharara uban gudu akan hanya, kukan da Widad keyi har tausayi saita baka babu inda bata waigawa Waleed dahar yau batasan sunanshi ba shitake nema, ahaka haryakai gidan marayun shi.


Babban gidane shima saidai bakaman na Waleed ba, ginine har gini saidai babu plasta da penti, ga wani mai gadi guda daya dake gate din waje yana zaune kan wata plastic chair hannunshi rikeda radio dan shine keyin night, yana ganin motar Arham yabude gate din, Arham yashigo yana kallon ko'ina agidan marayun da akwai wuta ko'ina shiru yara da kowa na bacci, administrative block yayi inda office dinshi yake yay parking awajen ya kashe motan yajuyo yana kallon Widad dake kuka ahankali tana gyangyadin bacci alamun bacci na gab da awon gaba da ita, bin jikinta yayi da kallo tundaga tulin gashinta da akaimata parking aka tupke har zuwa kan doguwan rigan asibitin dake jikinta sanan ya saukar da idanunshi kan boobs dinta dayagansu atsaitsaye da alamun babu bra ajikinta, boobs din basuda wani girma dan ko rabin na Ilham ba sukai ba, lips dinshi ya lashe yace "irin wayan nan ne ka kamasu ka matse su na kwana biyu saigaka sun cika kirji kaman ka zuba musu yeast" yay maganan yana saukar da idanunshi kan fuskarta danta lumshe ido tafara bacci, gashin idanunta zara zara gwanin kyan gani ga lips dinta yay jajir ahankali yace "gosh this girl is beautiful wlh kodanai karatu a kasan waje naga yaran turawa bantaba ganin mai kyau irin yarinyar nan ba, gata yar charas, nasamu yarinyar nan na aura I will so enjoy her wlh" shiru yayi yasaukar da idanunshi kan cinyarta da rigan yadan kwaye sama kadan fararen cinyanta sol suka bayyana, tashi tsigan jikinshi yayi yace "I want to rock life with this girl, gani yanzu the latest CEO, gani da kudi, banda wata matsala, bari na more wanan yar karaman mahaukaciyan yarinyar nan Ilham tariga tabude I will not enjoy her kaman wanan yarinyar fresh blood" bude kofar motar yayi a hankali yay office dinshi yaciro wasu keys daga aljihunshi yabude kofar office din, yabar kofan abude sanan yadawo motar yabude baya ahankali, cikin dabara yakai hannunshi zai dauketa firgigit ta farka tareda bude baki zata sandara ihu da sauri yakai hannunshi yataushe bakinta gum sanan yadauketa tana kokarin kwace kanta yay office dinshi da ita, maida kofar yayi yarufe sanan yakaita gaban table dinshi har lokacin yarufe mata baki da hannunshi, dayan hannunshi dakeda lafiya yamika yadau salatef dake kan table dinshi mai ruwan toka, dauka yayi yasaki bakinta tafashe da kuka sosai, tsawa ya daka mata tace "shegiyar yarinya sai shegen kuka, mahaukaciya kawai yanzun nan zan dinke bakin naki tass" ya yanko salatep din yakai kan bakinta ya like tass yafashe
End Ads