yakai hannunshi kan kirjinta jinsu acike yasa yace "masha Allah, Allah yayima matata baiwar dukiyar fulani, tsugunna kiga" tsugunnawa tayi ahankali ware kafanshi yayi yakama kanta yakai joystick dinshi bakinta yace "tsotse ta" rawa jikinta yadauka amman ko ajikinshi burinshi kawai yasha dadi tadinga sha saida yaji yana neman kawowa sanan yadagata yajefata kan gadon batare dayabi takan wasa da ita ba ya barka pant dinta, haike mata yayi kaman yasami wata jaka bako tausayi tun tana daurewa harta fara kuka dan bata taba sanin namiji ba sai ranan, jaga jaga Arham yamata dan yajita amugun tsuke abunku da virgin, saida yaga tana neman suma sanan yabarta ya kwanta ranshi fess ko damuwa da kukanta baiyi ba araina nace Allah yakara, Alhakin Waleed yakamaki Farida, saura su bakwai din dasuka rage.
Wuraren asuban fari ya farka yatabata jin tana numfashi yasa ya bubbugata tabude ido rass sanan yasake koma mata shifa bai damuba koda ace zata mutu yanzu batada uban kowa dazaiyi kuka akan mutuwanta to shine gatansu, hakanan zai dinga kashe musu kudine bazai mori gabansu ba, yau da daddare ma wani auren zaiyi, Hassana zai auro dan yaga yarinyar akwai botsareren duwaiwai, saida garin Allah yawaye tass sanan yasaketa ya sauka zai shiga bayi yace "tashi kitafi hostel dinku kiyi wanka Amarya ta, nabaki kwana uku ki warke arana nahudu zaki shigo turakata kinji, kuma ki gyara tafiyan ki inkin fita" gyadamai kai tayi ahankali shikuma yawuce yashiga bayi aranshi yace "fool"
Tashi tayi tadau kayanta tasaka da kyar tasaka hijabin ta sanan tawuce tafita idanunta har kumbura sukayi sabida tsabagen kuka tai hostel dinsu sai kallonta aake amman ko kallon wata batayiba, ruwan zafi tadeba taahiga bayi tai wanka tsaf tai tsarki da ruwan zafi sanan tafito adaddafe tai sallan safe ta kwanta sai bacci. A ranan haka da daddare exact abinda yama Farida yama Hassana yace andaura musu aure, yabi yay ragaraga da Hassana dan ita har suma saida tai ahannunshi, kuma duk wacce tadawo bata fadin abinda yafaru kowacce najin kanta as matar Mr Arham.
*****
Ilham nakomawa gida a falo taci karo da Mummy, Mummy na ganinta tace "ke lafiya meya sameki kikasha kuka haka kinga idanunki kuwa?" murmushi ta kakalo zatai magana saiga wani kukan dan abinda Arham yamata ya tsaya mata arai tafashe da kuka sosau, salati Mummy tasaki ta karbi little Arham tana dubawa tace "wani abune yasami Arham baida lafiya ne kike kuka haka"? Mummy tai maganan tana duba Arham ganin lafiyan shi kalau yaroma bacci yake abinshi yasa tace "lafiyan Arham kalau, ke Ilham maiya sameki haka kodai Salima ce ba lafiya innalillahi" da kyar ta iya tahana kanta kuka ta shiga share fuskarta sanan tace "Mummy hatsari akai agabana matar da aka buge tarasu" kaman Mummy zatai kuka tace "Haba shine duk zakibi ki tayarmin da hankali? kinga wuce kije kiyi wanka bari narine miki Arham, tafi kidena kuka, Allah ya jikan matan" gyadama Mummy kai tayi tawuce dakinta tana shiga, tai kuka tai kuka tai kuka harta godema Allah, tai dana sanin 17m din data turamai, da tara kudaden datake bama Arham take daya isheta gina company, gashi yaci kudinta ya cuceta ya maida ita banza, yasa tadauki cikinshi tahaihun mai sanan yabarta, jibidai yanda yau yamata kaman yasami akuya, wulakantaccsn sex yay da ita, wlh tai dana sani, ga mijinta Waleed yaro karami nagari, ga kudi ga komi amman shaidan yarude ta tabi Arham da baida komi, iya sex dinma wlh bakai Waleed ba, girman joystick dinma baikai Waleed ba, tasan Waleed doesn't fuck her frequently but at least duk randa zaiyi saita jita ta koshi but tabiyema Arham dayakaita yabaro ya cuceta, kuka tayi yafi na awa, saida taji Mummy zata kawo Arham dake kuka sanan ta tashi da gudu tawuce ta shiga bayi.
******
Wani irin mahaukacin kewan Widad Waleed yake kaman zai zauce, he thought abune da zai iya jurewa but at this point yaji patient dinshi yakare, yau duka duka bikinsu saura kwana biyu haka kuma yaune ranan da Ilham zata dawo gidanta dan tagama wankan jego.
Daga company Ammi yafito around 10AM nasafe dan wani mahaukacin wutan son Widad ne ketaso mai yau koma mezai faru saidai yafaru wlh saiyaga his wife to be koma me Ammi zatamai, shiga motarshi yayi yaja wani soft music natashi daga cikin motar harya shigo anguwan su.
Tun kafin yakaraso gaban gate din gidansu idanunshi ke kyam gaban gate din, hango Widad dayayi tana tsaye gaban gate din sanye dawani pitch lace dayabi jikinta an mata dinkin riga da skirt sai wani dan mininin mayafi akanta da ake ganin duka gashinta dan babu dan kwali akanta tana tsaye dawani saurayi dake jigine dawani hadaddiyar faran mota yana mata magana yana wani irin kallonta itakuma tana wani mishi cool smile daya lobar da all dimples dinta, wani irin bugawa da kirjinshi yayi saida yasa yataka wani mahaukacin burki nesa dasu, tunda yake baitaba jin irin abinda yaji dayaga Widad dawani ba aranshi akan wata y'a mace ba aduniyan nan saiyau, wani irin mahaukacin zuciyane yadebeshi baisan lokacin daya dirko daga motan ba yay kansu, yanda yake tafiya ma kadai abin tsoro ne yay kansu.
[28/10, 20:59] M Shakur: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_💫
✍️ M SHAKUR
4️⃣7️⃣
Har gabansu yaje kawai ganin mutum sukayi daga sama yafado, baiyi wata wataba yasa hannunshi ya fizgo saurayin ta hanyar kamamai gaban riga yace "ubanme kakeyi akofar gidana da matata eh? How dare you speak to my wife? No how dare you even look at her? Wayekai a Nigeria nan dahar zaka tsaya da matata kana magana da matata" kasa magana saurayin yayi dan Waleed yamugun shakeshi he was shocking, Widad da jikinta yadau bari danko kadan batason fada tazo tagaban Waleed din takama hannunshi tanaso tacire daga wuyan saurayin, dayake yanzu tana magana bawani sosai ba amman yafi da cikin yar siriruwan muryanta tace "let him go leave him alone" daidai lokacin Asma'u tafito taci gayu sosai tana rikeda waya a hannunta itama tasa kaya irin na Widad, tana ganin yanda Ya Waleed ya shake mata kamal tazo wajen dagudu tace "Ya Waleed dan Allah kasake shi, saurayina ne fa Kamal, please meya maka kaga zai mutu" tafashe da kuka tana jijjihashi jin hayaniya yasa mai gadi yafito da sauri yana ganin Waleed ya shake wani ga Widad da Asma'u na kuka yasa da sauri yay kansu da kyar ya bambare hannun Waleed daga wuyan kamal din, kamal yazube awajen yana tari, cikin wani irin mahaukacin fushi ya kalli Asma'u yanuna matashi yace "you call this boy your saurayi so saurayi kike taramana akofar gida kina koyama Saheeba tadi"? Fashewa da kuka sosai tayi ko kadan batason yadaketa dan batason duka but ayanda yakeyi kaman zai bugeta din, cikin kuka sosai tace "kayakuri Ya Waleed bazan karaba" cikin wani irin ihu ya dakamusu tsawa su biyun yace "you guys should get out of my sight" da gudu sukai cikin gida dan ita kanta Widad ta tsorata sanan yakalli Kamal din da mai gadi yadagashi yana shafa wuya yace "today should be the last day dazaka kara zuwa kofar gidan nan, kanwata is not people like you wife kanada ita amman kana kallon wata" ya kalli mai gadi yace "ka tabbatar yabar wajen nan kafin nasake fitowa waje" sanan yajefama mai gadin key motarshi alamun yadaukan mai motar ya shigo gida da ita, shikuma yawuce ciki yay flat din Ammi yana shiga Ammi kadai yagani afalon azaune rikeda news paper, dagokai tayi ta kalleshi ganin yanda fuskarshi yayi yasa tace "lafiya dan saurayi?" kaman jira yake yace "Ammi yau saina kakkarya Ma'u ubanwa yacemata kofar gidan nan anatara samari eh? Takawo saurayi kofar gida and Saheeba was there dashi suna zance, sunci kananun gyale, Saheeba's hair was outside ma" sosai Ammi ke kallonshi harya gama fadan dudda ta gane inda fadan ya dosa but ba'a hana babba hukunta kannenshi hakan yasa ta kwala musu kira. "Asma'u, Saheeba" Asma'u ne tai karfin halin amsawa itako Widad kuka take sosai ta rirrike ma Asma'u riga tana cewa "he will beat us Moxi" bude kofarsu sukayi suka fito tundaga stairs yake kallonsu idanunshi kur akan Widad da hasketa ke shinning tsabagen gyaran datakeji tana kuka sosai, kasa saukowa tayi ta tsaya asaman ta rirrike rigan Asma'u gamgam taki kallon Waleed dake bata tsoro ta kalli Ammi tace "Ammi sorry please" girgixa matakai Ammi tayi cikin harshen turenci tace "nikukama laifi ko yayan ku dan haka ku sauko kasan nan kubashi hakuri" cikin kuka sosai da harshen ta da turenci ke mugun dadi ciki yana sounding kaman na little Spanish babygirl tace "Ammi I don't know him, it was Asma'u that asked me to stay there da she left her phone inside, it wasn't my fault and I didn't say anything to him, I was only smiling it wasn't my fault" takarake maganan tana rera wani kukan ba Waleed kadaiba ko ita kanta Ammi tanason taji Widad tai magana irin long maganan nan dan muryanta akwaishi dawani irin asirtaccen dadin da idan tafara maganan kawai bakason tadena, ganin yama kasa cewa komi yasa Asma'u tace "Ya Waleed dan Allah kayakuri bazamu karaba" gyadamata kai Widad tayi tadan kalli fuskan Waleed din datai bala'in kewa ta dauke kai da sauri tana turo baki tana share hawaye, murmushi kawai Ammi tayi ta cigaba da karanta jaridan ta, shikuma Waleed ahankali yace "is fine" juyawa sukayi da sauri yabi bayan Widad da kallo ganin yanda taidan kiba hips dinta suka kara fitowa sukai kyau. "uhm uhm" Ammi tai gyaran murya dayay maza yadawo dashi hayyacin shi da sauri ya kalleta saikuma ya wayance yakai hannunshi saman kanshi yazo yazauna kusada ita tana kallonshi, kafinma tai magana yace "Ammi yunwa nakeji" tashi tayi tai dinning hakan yasa yabiyota kujera yaja ya zauna itakuma ta shiga hadamai abinci a plate tace "karfe nawa zakaje dauko Ilham"? Taimai tambayan tana mikamai abincin a plate karba yayi yace "yanzu dazaran nagama cin abincin, Ammi I was thinking" da sauri tace "ina jinka son" ajiye spoon din hannunshi dayakai abinci bakinshi dashi yayi yace "Ammi am thinking of duka kayan Sabeeha danakai gidana kwashesu zansa ayi, I want to transfer her to another house, banso nahadasu gida daya Ammi" anatse Ammi tace "why"? Dan shiru yayi sanan yace "Ammi kinga Sabeeha da kanki, kinga yanda take, I need to protect her and to make sure no harm come to yer way, kisan halin kishin mata banso watarana nafita naje aiki wani abun fada ko matsala ya shiga tsakaninsu da Ilham, Sabeeha facially bazata wuce 19-20yrs ba, while Ilham ta girmeta, banso na zalunci anyof them ne Ammi, I think naraba musu gida hankalina zaifi kwanciya amman sai inkin yarda" dan shiru Ammi tayi saikuma ta nisa tace "is fine karaba musu gidan, but Waleed banson ka cutar da Ilham, kadaiga aminci da kawancen dake tsakanina da mahaifiyarta, y'ata ce Ilham dan haka ka kulada ita, yau tana dawowa kabata akwatunan ta itama sanan kamata explaining komi cikin kwanciyan hankali da lallashi" gyadama Ammi kai yayi tace "eat katafi ka daukosu" cigaba dacin abinci shi yayi harya koshi yature sanan yatashi zai tafi da sauri Ammi tace "my friend comeback here" dawowa yayi yana murmushi yace "mekuma nayi Ammi" hannu Ammi ta mikamai tace "bani kudin lallin amaryan ka you don't expect me namaka ciki sanan namaka goyo ko yallabai" turobaki yayi yace "ni banda kudi" dan dariya tayi irin na d'a da uwa dinan tace "bakada kudi Waleed" murmushi yayi yace "to Ammi kinsani aiki a company ki amman kinki biyana har yanzu da ina gidan maray....." shiru yayi yakasa karasa maganan duk inzai furta gidan marayu sai abin yamai ciwo hakan yasa yaciro Atm card dinshi daga aljihu ya ijiye kawai yajuya da sauri yafita yace "saina dawo Ammi" bin bayanshi Ammi tayi da kallo saitaji kaman tamai kuka, kawai dan tama Mom alkawari bazata ma Arham komi bane ta barshi da Allah amman da wlh wlh saita gwadama Arham kwatankwacin pain din dayasa yaronta yaji, but tunda tabarshi da Allah tasan Allah zaiyi maganin shi surely koda zai dade but tasan Allah zai sakama Waleed.
A mota awaje yay parking yadauki waya yakira Ilham din tana amsawa yace "come outside ina waje" cikin sanyin murya tace "bazaka shigo ka gaisa dasu Mummy ba" shima cikin sanyin murya shima yace "am going back to office ne, another time zanzo, hurry please" yay maganan tareda katse wayan, yana zaune cikin mota yaga yar aikin Mummy tafito da akwatinan su fitowa yayi yabude booth ya karba ya saka duka abubuwan dasuka kawo ciki sanan yarufe booth din ya tsaya jikin motar daidai yar aikin tafitomai da little Arham dayay wani kiba yay bakutu dashi, hannu yamika ya karbi yaron yana murmushi, sosai kamannin yaron da Arham suka kara fitowa dahar yasa Waleed ya tsaya chak yana kallon yaron, son dayake ma Arham ne yasa Allah yabashi yaro exactly mai kama da Arham kome dan kaman tabashi, daidai da finger yaron nan bai dauko nashi ba, ko kalan suman kanshi yaron bai daukoba irin na Arham ne, yana cikin kallon yaron aka bude gate hakan yasa yadago kai, Ilham ce tana sanye da atampa kore ta yafa mayafi babba tawani bi ta kode har lokacin idanunta basu sabeba, tunda tafito yake kallonta harta karaso gabanshi kafinma tai magana yace "bakida lpy ne baki fadimin ba" girgixa mai kai tayi tanadan murmushi, daure fuska yayi babu alamun wasa yace "tome ya sameki meya saki kuka haka idanunki sukai subu subu?" baki tabude zatai magana saikuma tafashe da kuka at this point jitake kaman tafadi ma mijinta gaskiya koya yafemata su cigaba da zama na amana, komar da yaron yayi hannu daya sanan yamika hannu ya rungumo Ilham din ta daura kanta kan kirjinshi tana wani irin kuka, tapping bayanta yayi yace "stop crying, meya faru mesa kike kuka eh Khadija? What happen"? Kasa magana tayi sai kuka datake jikinta har wani bari bari yake, ganin kukan ba wanda zata gama yanzu bane yasa yabude motar yasata ciki ya maida kofan yarufe, sanan ya zagaya ta bangaren direba ya shiga yana rikeda Arham har lokacin yarufo ya kunna motar yaja yana rikeda Arham, har gida, parking yayi yabude kofan yafito rungume da Arham dake bacci, sanan ya zagayo yabude mata motar yace "fito" fitowa tayi tana goge hawayen ta da mayafi sanan suka wuce cikin gida, har sama sukaje yabude dakinta dayasa aka gyara tsaf ya kwantar da Arham kan gado sanan ya zauna ya rungumota yace "why are you crying"? Murmushi ta kakalo ahankali tace "su Yaya Hassu ne sukasa akamin fada wai bana bama Arham nono da kyau rowa nakemai" ahankali yace "tom shine kike kuka haka kaman wacce wani abu yasama" yay maganan ahankali sanan yace "anyway is okay, don't let it get to you, aini banyi complain baki shayar da dana da kyauba ko so baruwan su, karki kara kuka" murmushi tayi tana kallonshi soyayyan Waleed a zuciyanta daban ne rudin Arham ne yajefata wani hali, amman ga mijinta nan na sunna dake sonta sosai taje tawani biyema Arham, ganin tadan saki yasa yamike yace "zan koma office, ki sauka kije kitchen, or not just kitchen anything dakuke bukata kimin text zan taho dashi, Ammi tace zata aiko miki da wacce zata dinga tayaki rainon Arham dame tayaki aiki" murmushi tamai asanyaye tace "nagode" tsayawa yayi yana kallonta jin how she sounded itakuma tai sauri ta maida kanta kan Arham hakanan taji tanajin kunyan Waleed din danta cuceshi da yawa, ta cuceshi kunyan hada ido dashima take, juyawa kawai yayi yace "bye" bye tamai yawuce yatafi.
[28/10, 20:59] M Shakur: 💫 _TWO DIFFERENT WORLD_💫
✍️ M SHAKUR
4️⃣8️⃣
Ko minti biyar baiyi da fita ba saiga yan aikin da Ammi ta aiko mata dashi, murmushi tayi taji hawaye nazuwan mata mema take tunani tanada mother in law maisonta haka taje tawani biyema Arham dat use her to make money yagina gidan marayun shi, fita tayi tabama mai rainon Arham tace "achanza mai kaya agoyashi, inya tashi saiki kawomin shi yasha nono, muje kiga dakinshi" tai maganan tanayin stairs mai rainon biyeda ita itakuma yar aiki ta zauna akasa afalon tana jiran fitowarta abata nata aikin.
Fitowa yayi da motarshi gateman yarufe kofar gidan, wayarshi yaciro daga aljihun shi dayaji tai karan notification, duba notification din yayi yaga notification ne na Mama food stuff drugs and what have you, wanan notification din tuntuni yake wayanshi duk karshen watan duniya yake mata cefane, ko tunanin Arham bai kawoba dan koda Arham koba Arham Mama yadauketa amatsayin mahaifiyarshi ce kuma har abada he will always see her that way nomatter what Arham did to him, tada motar yayi yana fasa zuwa office din wani pharmacy yaje yasayo mata yan magungunan ta sanan yawuce wani supermarket, ya lodo mata kayan abinci aka jeramai a boot sanan yawuce har anguwan su, yana zuwa yasami yaran anguwan as usual suka 000 shiganmai da kayan ciki suna murna suna fitowa yamusu kyaututtuka sanan yawuce ya shiga cikin gidan yana tafiya ahankali, sallama yayi ya shiga falon daidai Sadiya tafito daga corridor idanunta sunyi jajir sun kumbura suntum tana zuwa takarasa gabanshi harda dan gudunshi ta tsugunna agabanshi sai kuka abunku dayar kauye, anatse yace "Sadiya menene lafiya kike kuka haka? Maiya faru" kafin ya amsata yaji muryan wata mata dabai wayetaba tace "au zuwa kikayi kinamai kuka ko Sadiya keda akace ki shigo dashi" dagokai Waleed yayi ya kalli matar yanda yaga kamannin matar da Mama yasa yagane kanwar Umma ce itace mahaifiyar Sadiya, cikeda