x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 9 - SANADIN YAR ALARAMMA

  • 24001 words
  • 27000 words
  • Out of 43872 words

Category: Romance Story +18

Views 313

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
Hauwa tashimutafi kafinyayimana tijara amma takitashi ke zuli yazun ahakazakisamu abindakikeso inatsoranshi nidai tashi mutafi waje taleka dan gabadaya tatsorata tadawo nidai zantafi aa nikuma bazantafiba Hauwa tafada dan Allah banasan tashin hankali batakarasamaganrba sukaji sallamarshi yashigo, tsohuwa yanzun ba,akwashemin wannantarkacen dagahanyaba kinsanfa banasan shirgi eh yanzun za,akwashe tomaza azuakwashi dan Allah banasan yacimana mutumci mutashi mutafi to dan itama maganarshi tafara razanata sbd yanayin yadda yakemaganar takekuwa sukafito yanazaune kankujera sukafito harsunyi waje yace wanezaidebemaku wannan shirginnaku eh bari insa akwashe to maza almajirai akakirawo suka kwashe kayan tas.

Daidai gamawa motar Fatima nashiguwa layin harbilal zaishiga gida tace Bilal barinasauka zanigidan kaka yaubanjeba sbd dawuri kaganafita to madam takai kaizata shiga kenan tajiyo sautin muryar Muhmd yace ke abinne yabata mamaki tace to wannan kumashidawa yakeyiwa irin wannan kiran, itakuwa zulaihat zatafita kenan tajiyace ke tajuyo takalleshi,kicireni aranki danni mijin mace dayane itace " nur" abinda yatsaida Fatima kenan wato bazaidaina fadin wannan " nur" dinba wasuhawaye sukazubomata sbd datayiniyar suzauna suyihira sosai takuma rukeshi sharawa,sukuwa fitowa sukayi jikibabunauyi dan harwani jiri zulaihat takeji sbd tsawar dayadakamata,kicibus sukayi da Fatima kai dama yar gidan minister java yakeyiwa wannan abun wadda tayikaratu akasar waje kumabatada muni takoina kai nikam Ashe ijah jikina dannasan bamasona zaiyiba,muryar Abdallah cetakatsemata tunanindatakeyi dan jiyowani kalamansa dayakecewa ai wllh Yaya kakyauta dakayi haka kaina Anty ne itakadai,kaiii Fatima tafada wacce Anty.
Kubiyoni nagode
Kuyihakuri darashin type kwana biyu abubuwane sukamin yawa
maisan yimin maganaga number dinanan (09163774774) nagodece•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•



*SANADIN YAR ALARAMMA*


*Written by*

*Fatima Alaramma ( f.m.y)*


*Bismillahir rahamanurrahim*



*littafin abin dariya kuma tausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*


*sadaukarwaga kakata da kakana Allah yayimasu rahama yasasunhuta Dan Allah duk Wanda yakaranta wannan yayimasu addua*


*Tukwaicine ga sadiq Abubakar*



*pg* *15* & *16*

Wacce Anty kumata Abdallah hangota dayayine yasashi,canzazancen yace " ai Abdallah inagayama Anty " nur" tamusammance agareni " yakuladaita sarai shiyasa yayihaka ,Ahankali tatako,zuwacikingidan kokallan indasuke batayiba tashige kaidaye dakin kaka, kaka kina ina gani mamana yauwa kaka zukiji tataso ahankali toshigomana aa kaka mukarasa falo dansai hirartafi dadi,acan tomuje mamana zamasukayi kujera daya adakin tace kaka kinsanmene aa mamana saikinfada dama wanine yacemin wai shagwabata tanaburgeshi sosai " kaka" mamana aikece shagwabarki tayiyawa,kai,kaka nifabawata shagwaba nakeyiba Allah mamana akwaiki da shagwaba amma aikaka banida iyayiko eh basosaiba yauwa kaka dagowardazatayi taga " farisi" da Abdallah nakallanta tace kaka kinsan yau ashefitar alkairi nayi kai kaka dama akwai irinwadannan mutanen aduniya haryanzun " menene yafaru mamana" kodayake,barshima kawai aa mamana niyanzun kakarkice babu abinda bazaki iyagayaminba nifa,kawarkice,to kaka,hango Abdallah da"farisi"tayisuna kallanta taredasamun,kujera,sukazauna,sunakallanjuna kowababu walwala kanfuskarshi hakan,bakaramin dadi yayimataba "tace,kaka kinajinako eh"kaka Allah yahadani da wani bawan Allah maisuna "farisi" Kaka,bansan mece soyayyaba saida Allah yahadani dashi da kaka banyarda zuciyata tanasanshiba amma yanzun nagama amincewa dan shidin nakwaraine kinsanmene yafaru kaka idanyanayimaka murmushi kindauka zinarene kaka idan yanamurmushinnan yanasani farinciki sosai,tabbas mamana kinasan"farisi" sosai,to dai mamana Allah yahadani da damafi alkairi ameen kaka.

Muhmd da Abdallah bakaramin baciransuyayiba danshi Muhmd harwani fuskarsacetayi jah tsabagen bacinrai Abdallah kuwa shima hakantake dan ko hakoranshibakagani kawai zazzara ido yakeyi jirayikeyi azuindayakeso yatufatasa Muhmd kuwa kokadan bayasan jinmaganar wannan "farisin" tafajimci hakan,saitajuyo takalli kaka,tace kaka damasainaga kamar yakamata acenakirashi nayimasa yayaje gida to kinsan hakurayayi yaajiye mutarsa sbd yaganagaji,sosai yakawoni gida sannan shima yawuce, hargida yakaimin motata,kingakuwa yakamata inkirashi injiyayaje gida hakane abinda kaka,tafadakenan to bari inkirashi, ahankali tadagakanta tasacikallan Muhmd, wanni irinhuci kawaiyakeyi abinyakara yimata dadi sosai .

Wayarta tadaga tadanna kiran Assalamu,alaikum" farisina" ykk kajegida lpy yahanya dafatankaci abinciko masha Allah dan kasanbanason kanazama dayinwa ko, toya ummana kasan inasan kahadani da ita OK to my dear eh mana,innalillahi wainna ilaihirraju'un abinda Muhmd yakefada azuciyarsa kenan tu yanayi ahankali haryadawoyi afili,gabadaya yafahimci yadda taketa kallanshi kawai yatashi yafita yabarmata dakin Abdallah natakemai baya" Abdallah kanaji kuma kanagani yazaayi Yaya amma wane wannan wanda yashiga rayuwarmu haka tabbas dole mucanza shiri .

Yaya kasan mene zaifaru kakomadakin kazauna zanje gida nakiraka da number Bilal idan kadaga sai inkashe kaima saikaitayin abinda kakeso kaitacewa" nur" kanayabonta zakatadena waya dawannan" farisi"Allah Abdallah eh mana, hakan kuwa akayi yanazaune yahaderai saiga kiranyashigo saidayabari tadankusa katsewa sannan yadaga bataredayace komiba "Abdallah yace Yaya kafarayanzun" kinwuni lapiya hasken rayuwata farincikin ruhina muradin zuciyata,damayanzun nakesan jinmuryarki kumanake tanbayarki dayake,kedinrayuwatace saigashi kinzo naganki aini indai inajin muryarki tabbas jinakeyi gaki adamana,dagakai yayi yakalli Fatima wadda batasan lokacin dataajiye tatawayarba tafarasaurarar tashi damahakayaiya soyayya,wanibasarwa amma,ai'itace adamanshi danmezaice yanaganinta adamanshi tashi tayidaga kujerardatake takoma hagunshi ,saitaji yace dayake kedintasusammance shiyasa kikakasance ahaguna,inakaunarki" nur" kece futular rayuwata nifa indai inataredake tubanida damuwa kecekarshin damuwata " nur" umm Allah inasanki sonahakika eh mana.


Fatima ranta,in yayidubuyabaci wani abutakejinatafasamata zuciya tarasa mafita gashi wadannan kalaman dayakefada sunne babban tashin hankalinta,filo tadauka tatoshe kunnanta dataji abin basauki kawai saitakalleshi taga hankalinshi nakan wani tunani aikuwa saitadaddage tasakiwata kara taredacewa wash Allah, aikuwa agigice yasaki wayar yayokanta cikin hanzari lpy " nur"mekedamunki itakuwa tarufe idanunta kam wai,itaalallaimai wata damuwa " lpyrki kuwa " nur" meyake faruwa wani takaicineyakara rufeta tace azuciyarta kallima sbd tsabarentanaranshi shineyakecemin wata" nur" wasuhawayene sukabiyo gefen idanunta nanfa hankalinahi yakaratashi kaka kaka kina,ina agigice tafito muhmdu lpy kaka kinga yamkasa magana " mamana mekedamunki sannnu mamana mekedamunki bari indauko ruwa afirig awatsamata mugani aukayimata tofi gabadaya kaka tagigice" itakuwa jinhakanne yasatakara kwanciya jikinshi sosai shikuwa sai addu,oi yakefaman yimata harmamakin yadda yake zubabosutakeyi damayanada ilimi haka,ahankali tadan farabude idanunta takuwasaukesu kan faffadan girjinsa kafinkuma tasaukesu kannasa, idanun,shikuwa sannu kawaiyake jiramata harkaka takaworuwa tanajikinsa shine yamikar da ita sannan yamikamata ruwan ahankali tafarashi,duk abinda akeyi Abdallah nabakin kofa murmushi kawai yakeyi yauwa kifadamin kincikuwa abinci gaakiya banasan wasa aa kawaitacemai meyasakikewasa daabincine dama Abdallah yafadami gashi kinada olsa ko gaskiya inbakecin abinci zamuyi fadadake salankicutar mindakanki kinsankuwa yadda nakejida ' yarkanwarnan tawakuwa bari inzubamaki abinci kumasai kincinyushi tas,daidai firsa Abdallah yanashigowa maza Abdallah jekayiwa yayasanu bari,indawo,kakamatatashi bari indaukomaki tea kafin kiciwani Abu ,Abdallah neyadawo kusada ita yakalli koina sannan yajawo kunanta yace damayaya kemakin iya wasan kwaikwayo aiduk nasan wannan abunnaki shirintane duk inakallanki dasukahada ido yadagamata giradaya tareda jinjina.

Sallama Muhmd yayi yaajiye abincin akasa sannan yahaderai yace maza kisauko kafinnida Abdallah muyimaki duru wllh tasauko ahankali duk tawani haderai kakace tafito tace yauwa muhmdu garuwanzafi tafaragasacikinta dashi ok yakarba yamikamata mazakicinye abincinnan ahankali tafarasha tea din,korabi batashaba tace takoshi,sannan tace Allah" farisi" nakushi rikebakiyayi yace kaka zokijimin abinda yarnan takecewa " kakace tashigo tace yanzu mamana tawace yarinya" yauwa kaka gayamai aikowayaganni yasan bayarinyabaceni kwaraikuwa,kaka kinsan metacekuwa sbd wannan yaran yanarantashine takekiranada sunansa to anji yaronasanta badoletadinga tunaninsaba " kaka abinda zakicekenan memakonkibata shawara akantamaidahankali akan aikinta shinekike zugata to yanzun wanizaiyiwa wannan yarinyar aure" kaka kinjiwainice yarinya yayanawa akayiwa aure kawayena kumasuka haihu tafada cikinshagwaba bawani amma aibasaanninki baneko hardama wandana girma,murmushi yayi sannan yahaderai yace tukema idan kinason naganekebayarinya bace tokema ayimaki aure ki,baikarasaba tatushemai baki,kaka kuwatasakai tafita tosakarmin bakina tundahankalinki yakwanta kintabaminbaki aidamanakula dake komagana nakeyi saikita kallanmubaki kinga dan kyaukkyauwan yara shine kikanaceminko, harararshi tayisannan tacigabadacin abincinta tabbas nimazanrama tafada zuciyata aa saidai kirame turumaibaki tayi, aunikiketuruwabaki aa nifa ahakabakina yake zanyimaganin rashinkunyarnan taki.

Bayantagama cinabinkine yacemata yauwa dad nanan nimabansaniba aikuwa kinsani zakigayamin kosaina yankewannan bakinnaki dakiketuruminshi,eh yadawo totashikirakani muje gaskiya bazan iyazuwaba sbd naciabinki dayawa aikuwa saikinje mazatashimutagi kafin insa Abdallah yadaukarminke,nifa Yaya kafaratakuramin aikuwa yanzunnafara mutum saishagwabar tsiya zanyimaganinki ,tashimaza tashisukayi tayiwa kaka sallama sannan sukafito taresukejerawa harsukazo gidan akabudemasu kofa sukashiga harfalo dad nazaune yanakaratu dasukayi sallama yashigo yakallesu bakaramin dadi yajiba ganinauhaka tabbas zaiso ace takwaranashine mamallaki ga Fatima wadda takasance farincikinsa narayuwa Allah kazabe abindayafi alkairi .

Zamasukayi,atare sukagaidashi yaamsa dasakin fuska yauwa takwarana kazuko eh dad,Fatima tashitayi zatatafiyace aa Fatima dawo kizauna dama maganar company nace takwarana yace shi a,company nanazaiyi aiki banakiba tuyanzun zanbashi ragamarkomina company na gashikuma Abdallah yagayamin yanada tarinkaratun addini to zamufara karatu dare shida mutanan dasukezuwa nasati kinga sai abashi wannan makarantar tazamakulawarsa,to dad duk abindakace daidaine yauwa takwarana doctor yacemin yanasan ganinka gashikuma bakada waya eh nasiya amma kaida kanwartaka duk halinkudaya sai ancekuyi abu wayarma sai,ancekusiya itamahak mukayi famada ita,to mamana gone saikisakashi keda Abdallah yagakomi to shikenan dad Allah yayimaku albarka ameen dad Allah yabamu alkairi takwarana hartafiya bazaka daya muyihiraba saikaitajin kunyata to dad nidai dad bari,inwoce nabakuguri to .

Danayakamata kagayamin abinda kakeso wanda zakadinga zuwa aiki dashi ko adingakaika duk abinda kace tushikenan idan kanadawata damuwa kazukagayamin nimababankane, insha Allah dad," gakanwarkanan mamana duk abinda tayiwanda badaidaiba saikageramata kaji,to dad ai Anty ma,akwai hankali bamazatayi wani abuwanda bekamataba,dad yayi murmushi kawai watu kaima Anty aidad Abdallah nekefada shiyasa nimanakefada nanfa sukadinga hira sosai duk maganar,akan,Fatima ne sosai dad yafahimci yadda takwarannasa yakeyaba hankalinta Fatima angamakomi gobe zaifara zuwa aiki kuma zasufara karatu kuma dad yafahimci yadda takwarana nasa yakeda abubuwan mamaki tabbas akwai wani boyayen lamari atattaredashi,doctor shine wadda yakarama dad bayani sosai akan duk abinda yasaninadaga Muhmd yagayamai yanada ilimi sosai danshi yakwadashi basodayaba yakumagane hakan sallama yayiwa dad sannan yatafi .

Fatima tafito daga dakinta tazauna kusada dad tace dad zamuyi karatunne kokuma kagaji yausaigobe aa barimuyi,gaskiya mamana takwarana namusammane dan inajinshi ajikina inafatan yazama daya dagacikin dangina wllh Allah yasa yazama alkairi a taredamu ameen,itamasuntaba hirakanshi Muhmd dinsannan yafahimci yadda takwarana nasayakeda farinjini awajen yayansa sunazaune bilal yayi sallama akabashi izini yashigo hannunshi daukeda wata katuwar Leda yace gashi aa bilal kajekakaiwa takwarana nasane to shikenan yayigodiya yatafi haka aladar bilal take kowanikayiwa kyauta saiyayima godiya balleshi,yauwa mamana kingakidinga addua sosai dan wannan company nin bakaramin company bane akabaki.

Wannan company shine wanda Fatima datayi gasar duniya akabatashi kyauta wanda itama batasan wandayabataba andai cemata mutumin balarabene yabata sbd jinyadda takererekaratu adai company komi nakanfanin yanada wasu harufa wandatakasa gane asalisunan sune( M.W.T.) mehakankenufi,bayantagama karatun takoma dakintatakwanta shikuwa Abdallah aiyazama dan wajen Muhmd dan haddama shiyake jiyemai dadma yasallamashi ga Muhmd.Muhmd dakanshi yazoyayiwa dad godiya sannan yatafi,azuciyarsa yace Allah yabashi damarzama surukin wannan bawan Allah.

Washegari misalin karfe sha daya Nara sukashirya Fatimace tasha wata shadda gezina light bulo colour taamsheta sosai saizuba ubankanshi takeyi, dad yadade datafi office gashi itama tanasan tawucenata company gashi saitajena dad, Abdallah yafito yace Anty ga yayacan yashigo kekadai mukejira zamutafi ok ganinizuwa amma anty kingayadda kikayi kyaukuwa saikace wata amarya Allah dai yabaki farisi kallanshi tayi yayimata murmushi mujemana, ahankali yafito yasamu Muhmd yace amma hadabaki kukayi,kukasakaya kaladaya kamary "eh mana" gaskiya Yaya kunyikyau sosai wannan aisaikuhada gosulu dariya yayi yace to kajah da lamarin amarya da ango yafadabatareda kowayajiba sai Abdallah murmushi kawai yayi,ahankali Fatima ketakowa gabadaya hankalinsa nakanta hartakaraso indasuke amma " farisi " hankalinshi bayajikinshi saida tazogab dashi sannan tatsaya kam sbd wani irinmujun kyaudayayimata sosai yahadu kyawunsa yakarafitowa sosai,gakuma abindayakara batamamakishine shaddar dakejikinta iridayace datashi,sundau mintina sunakallanjunansu, Fatima tabudemuta tashige tace Abdallah kayimaimagana yashigo mutafi,Yaya,Yaya,Yaya sannan yajuyo naam kazumutafi ok kaitsaye gaban mutayashige harlokacin begaji da kallantaba,yaumayafi tasaka dakuma doguwar Riga bakaramin kyauwu jikinta yayi dashaddarba gashi yadda yakesan matar dazai aura takasance takikacib Allah gani abinda yace kenan .


Tundasukayi parking abakin company aketa gaodasu, aketayimasu hotuna dan dad yakira yace yauzaakawo sabon maaikaci sosai sunyiwa mutane kyau dan wasu sunatacewa indai wannan madam zata aura wllh tadace harsukaraso sukashiga bayan yadan huta Fatima tasa akatara meattin din gaggawa nanfa akahallara, tadanyi jawabi sannan tace shimayatashi yayi dayace aa bazaiyiba sbd beiya english ba saida tabata rai sannan yamikeh yafaramagana daturanci sosai kowanawajen abinyabashi sbd bakowane yakegane meyaceba,hatta itama madam dinsaida abin yabata mamaki damahaka yakware akowacce harka jibi yacce yakemagana irinyasan yadda akegudanarda aikin company cab abinda mamaki,bayanyagama jawajinshi yace kungane kuwayayishiru dan wllh babu wandayaji kalma ishirin tazancensa komawayayi yazauna taredayimasu godiya,wani dagacikinsune yamike yazuwajenta yace madam wllh bamuganeba kisashiyayimana da hausa ok badamuwa kallanshi tayi tahaderai tace kasakasa to suncebasu ganiba danhaka saikasake,kallanta yayi sannan yace aikuwa bazansakeba,gaskiya katashi kasake tu kekitashi kimasubayani mana tundake aikingane aa salan sudinga jinmuryata abanza,to naji bari inkira " nur" intaamince sai insake haderai yayi sannan yadorawaya akunye yagama maganganunsa sannan yace aikuwa bazansakeba dan bata aminceba tace hakakurum adinga jimata muryar miji abanza, saida yagama wanata sannan yamike yayimasu bayani yaddakowazaigane sosai sujidadin bayaninsa,sukayimai godiya sannan yafito sukatafi dan sai tomorrow zaifara aiki .

Gaskiya Anty yakamata mudan biya rastorent danni yinwanakeji Abdallah neyafada kajika babu indazamu dan inada aiki dayawa a company gashi sbd mugunta anki taimakamin,Muhmd sarai yagane dawatake yayi murmushi kawai, dan Allah naji harsunzozasuwuce watakasuwa " Abdallah yadaga murya yace Anty dan Allah kitsaya anan zansai karo nawa yakare "kai Abdallah kafiyerigima wllh amma aibekai Anty ba Muhmd yafada turumai bakitayizanyi maganinwannanbakin kasuwar sukashiga yasiyo harzaiwuce tawani shago yakoma shagon ahankali yayi sallama wasu tsofafine masusaida nono,yagaidasu suka amsa yace kaka dan Allah meyasa kukeyinwannan abun kaka bakusan haramunbane,nono ne suketaimai algus nasiha yaketayimasu mairatsa jiki kafin yace,kaka wallh ( mazan Allah s.a.w. yace mangashshana falaisa minna) duk wanda yakemana algus bayatare damu,kaka yakikeganin wannan abun zaikasance manzanmu yace bayatare damai algus dan Allah kaka kidena,sosai jikinta yayisanyi harda kukansu insha Allah mundena wllh bamusan abinyayi karfihakaba to shikenan amma yanzun yaro Allah zaiyafemana insha Allah danmunyi shekarumuna aikatawa kuyita istigifari kuma karkukuma Allah zaiyafemaku yau mungode bakomi haryakai zaifita dayar tace to yasunanka yasaiyadi yace Abdallah,duk abinda akeyi kan idon Fatima da Muhmd tajemuta tadauko kudi taceyabasu yakuwabasu bakaramin jindadin sukayiba dan wllh sunyi nadama sosai hakasukadau hanya har rastorent
Kubiyoni nagode
Inagodiya da comment Allah yabaku damar ikon kammalawa wannan littafi maisan yimin magana (09163774774) ngd•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*SANADIN YAR ALARAMMA*

*Written by*

*FATIMA ALARAMMA( F.M.Y.)

*Bismillahir,rahamanurrahim*


*Littafin abin dariya kuma abin tausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*

*Sadaukarwane ga Fatima alaramma dakuma Ahmad alaramma dakuma auwal alaramma duk wandayakaranta wannan shafin yayimana addua nagode.*

*Tukwaicine ga sadiq Abubakar*


*Pg* *17*&* *18*


Tafiya sukadanyi maidannisa sannan sukatsaya awani katafaren restoret,ahankali suketakawa harsuka isa nanfa akadinga kallansu kowa daabinda yakefada,nanfasukasamuwaje sukazauna akakawomasu suzabe abindazasuci nanfa Abdallah yazaba yamikamata tace itabazataciba akamikawa Muhmd shimayace yakoshi,haderaitayi tace aikuwansaikaci,Abdallah tunimanafasa cimutafi gida indaibazaki ciba nimahaka Muhmd yafadacikin tsokana,ok duk damuwarkunice naam hakane,inji Abdallah to shikenan kuzabe kominima zanci abindazakuci aa kecezakizaba to shikenan takekuwa tazaba tamikami harda hudinsa dankowanne abinci dakudinsajikinsa " farisi" mamakine yaisheshi yace kinga duk abinda nakesanzaba shitazaba gaskiya ke,alherice agareni yayi murmushi.

Watamatace tataso itadadanta sukazu kujeran datayi ragowasukazauna,tagaida Muhmd yaamsa Fatima tagaidata,taredakarba baby boy din hannunta," kaimasha Allah yasunansa" Muhmd tafada kaimasha Allah sunamaidadi," farisi" yakalleta tayisauri dauke kanta sbd tasan,sunahada ido tsokanarta zaiyi, yauwa damani masoyiyarkice wllh tunmuna dubai naga musabakarki najikinmi sosai Allah yakarabasira ameen nagode, amma madam yaushekikayi aure bamusaniba umm aibanyi aureba wannanfa layayanane ok amma bawandakuke uwadaya ubadayabako aa cosine dinane masha Allah,Allah yabaku zuriadayyaba ameen Abdallah yace sukuma babu wanda yace uffan amma azuciyarsu harsuna hadabaki,tamike tonizantafi nagode sosai aa bakomi amma zakibarmin Muhmd ko eh umm tonagode sosai dan Allah number dinki inbadamuwa tugashi takarantumata tasa sanan tabata baby tatafi,aikuwa kamartabawa mutane kofa nanfa akatarukowayafadi albarkacin bakinshi harmamaki takeyi damatanada fans dayawa haka kodan batayawoda mayafine saihijab da maks baganetasukeyi sosaiba.

Harsukakammala sukafito babuwandayakecewa kowakomi hartabude mutar zatashiga itada " farisi" taji anyimasu sallama,Muhmd yajuyo ya,amsa masa matashi saurayine dangayu maijida nera dagaganinshi dangatane, Yaya dan Allah idanbadamuwa inasan maganada kai Muhmd badamuwa inajinka kanwarnantaka nakeso nayimaganada ita,jiyayiwani abuyatsayamai yajuyo yakalleshi fuskarnan,tadawuta,asalin,wannan matar mutanece pls kawaiyashige mota itamabudewatayi tajah sukatafi amuta wani irin hucikawaiyakeyi itadai batacemai komiba," yauwa Yaya kwarada kacemai matar waniceni,wllh yauzangayawa " farisi" kacetarmai mata,wani,irinmugunkallo yayimata wanda saidataji motar tanakokarin kwacemata,takekuwa tamaida hankalinta kantukinta azuciyartamakuwa dariya takemai,kanfaninta sukawuce kaitsaye harsuka isababuwanda yayimagana marsuka isa akabudemasu kofatafito wannan tayi company kaiysaye anata gaidasu,cikinkanfaninne yatsayarwa da Muhmd tunaninsa dan jiyayi gabansa nafaduwa sosai ahankali yakarasa kanwani katun tambarin company wanda akasa harafan ( m.w.t.) yakaiwani lokaci yanakallah,kafinyafara magana kamarhaka,Muhammad wazir Tabzir wannan hakayake amma wanemai wannan sunan,kiranda Abdallah yayimaine yadawodashi hayyacinshi yanufu Abdallah jibakwari sukashigaciki office din Fatima sukafada yazaunaakujera yakifa kanshi kan table yarasa maiyakemai ciwo ahaka barciyadaukeshi itakuwa hartagama aikinta sannan tatasheshi sukatafi, akofar gida ta ajeshi tawuce, Abdallah mabebishiba danyaga yanayinnashi.

Kaitsaye dakinta tashiga tayiwanka tahuta sannan tajawo yawarta tashiga latsawa,yauma kamar kullum sakon jalilne yafarashigowa taduba taredamai replay tabbas tasan jalal yanasanta sosai kumatsakanida Allah amma San" farisi" yarufemata ido akankowa, tanacikin hakane saiga call din Habib ahankali tadanna tare da dorawakankunnanta,Assalami,alaikum,ya,amsa taredacewa nagodi sosai gimbiya,shirutayi sbd tasan,itakantabata kyautaba Yaya Dan Allah kayihakuri nasan nayilefi,yauwa najidadi dakikagane hakan kemakinsanbaki kyautaba banagari kinsani amma bakikirani inji yanakeba ko saudaya kinsan dolerainayabaci, hakane Yaya Habib amma kayihakuri to nahakura aibanataba iyafushi dake, nagodi Yaya Habib,amma inaso kigayamin dadadan kalamai masusanyi kai Yaya Habib kasanfabansaniba nibanyardaba sai kinfada inbahakaba umm,yayana abun alfaharina yayana maihakuri yayana farincikina,aa bawani kawaifada kikeyi to Yaya Habib kaifa kace nagayama kumanagayama kace bawani to shikenan, yauwa gimbiya ancemin akwaiwani Wanda akeganinku taredashi waneshi kumabansanshiba ankuma turumin pic dinkuna yau wandakukayi dazun dazakufita wllh gimbiya nakusakuka daganinku tare da nayiniyar gayawa dad amma inasan kifadamin alkarkidashi,kuma nagakamar babahaushi bane,Yaya Habib waneyagayamaka " bakidahurumin sanin wandayagayamin " ammasarki kawai nakejira,dan abokin dad ne wanda yazudaga turkiya,are you sure yes tabadacikin tsoru dan bama,abokiyar karyabace ,to banason nadingajin anaganinkidashi,jitayigabanta yafada gaskiya Yaya Habib bazaiyuwuba sbd taremuke zuwa office dashi amma shiana dad yake aiki kuma taremukefita sannan mudawo tare bashida driver ne eh tozansa asamumai aa Yaya Habib kamabar wannan maganar dan wllh bazata yuwuba ,ohh ko kunfara soyayyane ,waneyagayama zuciyata to inagahakanne mamakine yahanashi magana kawai yacemata ok bye, nagode Yaya .

Mamakine ya,isheta watako duk abinda sukeyi akwai maigayawa Yaya Habib tabbas akwai matsala gashikuma tanason gobe yarakata gidan marayu insundawo daga office amma akan," farisi" babu abinda bazatayiba tunda aibaharamun suke aikatawaba,dawannan tunanin barci mainauyi yadauketa,gashi,har dad yadawo batasaniba yaugirkima yanaiki sukayi, Abdallah dad Ahmed sunekezaune kan kafet dad yahana atasheta danyace tagaji Abdallah neyace dad yaushe zamukoma skull ne ok najisunce next week zaakoma to shikenan dad amma dad yau yayane damukadawo gabadaya yanayinsa yacanza inaganin kamar akwai wani Abu dayadabamai zuciya dad kwanaki nayimai wani tofi nabashi sainaga yadan dawo
End Ads