yarasa ta ina zai farawa lamarin yasan yanzu anyi mai aikin amma magun gunafa da kuma kudin gado Allah kakawo min dauki ya fada tare da karasawa gida dan a yau bazai samu ganin tsohuba yarasa mai yasa yake jinsa aran shi ,yayi tafiya mai nisa kafin ya karasa gida yayi sallahma kamar yadda ya saba sannan yasa kai zuwa da kin tsohuwa ita ma yayimata sallah sannan ya Shiga sannu da zuwa Muhammadu yawa ya gidan lpy lau to masha Allah Muhammadu fatan dai a nasamun nasara eh to Allah ya tai maka amin lpy lau ko eh lpy lau Muhammadu to bari in tashi in karasa yau wa dama gatuwa can naajema to na gode tashi yayi dan fita tabishi da kallo Allah gaba wannan naka kayaye mai abin da yake da munshi ka kuma bai ya na mai yan uwansa sosai tsohuwa take tausa yawa Muhammadu duk da ita ma tata rayuwar a bar tau sayi ce mai ne ranar da Muhammadu zai kai kudin a sibiti yarasa ta ina zai fara SBD kudin sunki haduwa yadda yake so a yan zu saura dubu goma gashi bawan Allah nan yau ya tashi da jikin sosai tsohuwa ma bata da abin da zasu kai abakin salati komi na gidan ya kare gashi ba wani kudine ya ke shigowa sosai ba han kalinshi a tashe amma zakayi zatan a kwan ce yake sbd babu wani canji sai na zuciya tafe yake ya nayin ciniki amma ba yadda ya kama taba gashi har yamma ta fara sako kai la ilah haillah lah a bin da ba kin sa ya ke iya ambata kenan tafiya yake yabar wa Allah komi dan shine mai iya wa gawata yin wada yakeji mara misaltuwa dan shima ba wani abu ne cikin saba Allah kakawo min dauki gefe guda kuwa Fatima ce take ta sauri zuwa dubo Maman Aisha ta gama komi nan tasa bilal ya kai mata abinci mota sauri take yi sosai dan yau mafar ki tayi wanda duk ba tada kuzari duk da tafi gazgata haka da alkairi bata San dad yada wo ya sameta a gida fita tayi it a da Abdallah driven ta keyi cikin nu tsuwa tarasa fuskar wane Wanda ta gani amafarkin to Allah ya kawo min mafita tafiya take ta zo dai dai wani kanti sai taji gaban ta yana faduwa ya ilahi ta ambata basuyi wata tafiya mai nisa ba taji Abdallah yana cewa Anty kinga mai lemo ki tsaya a simusu mama nasan lemo sosai ba tayi ni yar tsa yawa ba amma jin an ce mama na so ta tsaya to ina yake ohh inaga yayi gaba dan naga yana sauri sosai gaba suka ci gaba dayi sai gashi jitayi gaban ta nabugawa kamar yadda shima a nashi ban garen hakan ce take faruwa Abdallah jeka siyo dauki walet dina to Anty har zai bude kofa sai ya tsaya Anty ina sadakar da kikace zaki bada ohhh ya Allah dauki dubu hamsin gasu cikin books din mota sai kaba mai leman fita yayi ita kuma ta kara lumshe ido ta kuma fesa turare a mortar sosai sbd ita duk wata kyau ta da zaka yimata kabata turare kagama burgeta tare da saki gala's ya karasa tare da mika mai hannu sallamu alaikum abokina da far arsa yace waalai kassalama abokina me make so lemo haw moch wannan gaba da ya 4000 amma tun da Kaine kawo dubu 3000 to na gode ya makaranta alhamdulillah ya kasuwa alhmdllh masha Allah ce war Abdallah what is name Abdallah alaramma yayi kyau kai fa yaya sunan ka Muhammad tabzir yaya ina zaka yanzu abokina hospital kaiii yaya nima can zani Allah mezakayi a can Maman su Aisha zamu du bo nida Anty amma wane hosbital ne zaka cewar Abdallah kalil hospital zani amma Allah yayima baiwa abokina ce war Muhammad tamefa yaya bakomi Allah yayima albarka ameen yaya Abdallah yaya ina so inga fuskar ka sbd ina San abotar mu tayi karfi sosai aa abokina kabari sai next time kaji dan Allah yaya to Muhammad yace ba tare da yaji dadi ba kawai dai yaji yana san yaron sosai gani daya ya shiga ranshi Abdallah yaro ne mai hazaka da kuma surutu amma mai amfani she karar shi 8 amma ka dau ka dan shekara 15 yake sbd hazakarsa yanzu izunshi 40 hadda kuma babu inda zaka jamai bai biya maba shiyasa ake alfahari da shi ko a schools din su dan har yafi Ahmad kokari ,Muhammad ne yashi ga warware fuskarsa sai da yagama tsaf sannan ya dago fuskarsa masha Allah abin da Abdallah yake ta ambatawa ke nan har tsawon sakanni Sannan yace yaya amma kai ba dan nan jahar bane ko bakuma ba haushe bane kai ko yaya sbd ba kayi zubi da Hausa waba dan Allah yaya kayi sauri kamai da natinka kafin mutane su farga kayi gaskiya da kake rufe fuska sbd yan zu duniya ta tabar bare ,ya maida komi sannan ya kalli Abdallah ya kamata katafi kafin a nemeka bye yace mai yaya katsaya muragema hanya aa ina sauri dai dai lokacin da ya juya Fatima ta sako kanta Abdallah ina kashi gane ganinan anty ya dauki ledar yasa a mota suka tafi mene yatsa yar dakai ? Umm anty wallahi Yaya ne yatsa yar dani muka dinga hira wllh yanada kirki to masha Allah, shi kuwa Muhammad cikin farin ciki yake da kuma jin dadi duk da wani sashi na zuciyarsa ba hakan bane gida ya fara tafiya ya siyi kayan abinci ya kai gida sanan yayi wanna ya feshi jikin sa da turarukka masu kanshi sannan ya fito tsohuwa zan tafi aa aitare zamu tafi aa nibazan jera da tsohuwa ba murmushi taima kasan dai bazaka samu kamataba ko dariya yayi sannan yace to mutafi . wai ma wace tsohuwa a gare shi dan basa kama ko kadan asali sunana Rabi wadda aka haifeni a garin kwar ni da iyayena wan da Allah ya basu ni nikadai zuna zaman lpy a garinmu kuma kowa dan uwan kowane bama samen matsala da kowa baba naya Kazan ce sananne a garin kuma mai fada a jih watarana suna zaune da mutan gari sai Allah ya kawo wasu mutane suka zagaye tabar marda su babana suke suka fara magana Lamar haka wannan shine nakarshi a kan abinda muke fada muku kullum addinin Ku shine yake baba da namu mun jamuku kunne amma kun kiji to wllh duk abin da muka aikata muku kukuka sani babana ya dago ya kallesu yace mu da Allah muka dogara kwafa sukai sannan banban yace wllh zaman garin nan sai ya gagareku Allah ya fiku suka cigaba da karatunsu bayan angama kowa yayi gida saka makon dama yamma tayi kowa bai dauki komi da mahim manci ba shikuwa baba na bayan ya dawo daga masallaci yakirani yayi min karatu sannan yayimin nasiha bayan mun gama cin abinci tare da su suka karace min Allah yayi min albarka na tafi na kwanta sosai dare yayi kamar 2 dare haka naji hayani ya tayi yawa a gari ahan kali na tashi na fita ko lokacin babu wani haske garin amma garin yayi jah sosai nakara tsorata na tafi zuwa dakin iyayena amma babu kowa ciki hanka lina ya kara tashi matuka nayi waje dasauri inna,lillahi wa, innail kawai na iya ambatawa sbd makotan mu gidajensu ya kone kurmus babu alamin gida dama kuma na karani tafiya nakeyi in da nake jiyu motson mutane amma tin tiben da nayine yasa na kalli kasa babba na ne kwance da ummana an raba musu kai wani irin durku shewa nayi nama kasa kukan na kifa kaina a kan baba na da kuwa Allah ya bani saa na saki kara mai girgiza dan Adam nan fa mutanen nan sukayo kaina ban yi auneba naji an dagani sama anata zura gudu dani ton inaganewa har nasuma nidai ban farka ba sai ganina nayi a wata bukka wasu mata sunata yimin sannu bana iya magana kuma bana motsa jikina amma ina jinsu a hankali nakara ware idanuna ina kallan dakin amma bana iya juyar da kaina da sauri naga wata daga cinkin matan nan ta fita batajima ba ta dawo sannan naganta da musa a bayanta dan abokin baba na yana kallona yana yimin sannu amma babakin mamsamai tabbas shine ya kawoni nan bayan sungama dubani naji summai bayani akan ciwan da yasameni yace to Allah ya bani lpy sannan suka fita suka barmana dakin yana ta kallona da fuskar dausa yawa duk da shima bashi da kowa kamar ni yau gashi kwanan mu biyu a garin nanfa mai gidan yace lallai ya aure ni sbd kare hakkin addini bayan yayi mai bayani akan abinda ya samemu banyan sallah laasar akadaura min aure da musa yana kula dani yadda yakamata yayi min alwala da wanka ya kuma bana abinci tare muke kwana duk da niko hannuna bana iya dagawa amma bai taba yimin wani abuba kullum addauar sa Allah ya bani lpy gidan da aka sauke mune suka bamu daki da kuma abinci cikin ikon Allah yasamu abin yishima yana sona baya Nina gaji yawarsa gareni lokacin shekara ta sha biyar amma a kwana a tashi gashi harna kai shekara talatin a kwan ce kenan nakara wata sha biyar din yau baya nan inkwance kamar kullum naji jikina ya fara mutsawa ahan kali har naji kamar ban taba ciwo ba zan iyata shi da kaina haka kuwa akayi nice har wajen bukka nanfa naji anfara magana ga Rabi yau a waje yana daga bayan gida yaji yo kamar a mafar ki aikuwa ya kwaso da gudu sbd kullum burin sa zai garan da zan meki rungumeni yayi bai damu da mutanan da suka zaga yeshiba ya nata hamdala ga Allah sukan su basuga laifin shiba bayan gida ya dai dai ta sannan ta shiga kewaye tayi wanka sannan ta fita tafi sallah shi kuwa kallanta yake tayi sallah sukayi sannan ya kawo mata abinci taci sannan ya fara bata labarin komi da ya gabata har dama aurensu amma kiyi hakuri anyi miki laifi ba aji ta bakin tiba na gode Allah ya sakama da mafificin alheri a ranar tayi kuka sosai na rashin iyayin ta kuma a ranar ne suka cika ma Aurata ,sosai take nunawa musa soyayya shima kuma haka harsuka shafe watanni biyu wata ranar asabar wadda ta kuma zama bakar rana a gare su fadan maki Yaya da ma noma ya afku duk aka kashe yan kauyan suma da yar suka sha shi kuwa musa ya jigata sosai sai da suka yi satanni a dakin suna tafiya sannan suka fito gari a kasu wa suke kwana tsawan she kara daya kafin wani bawan Allah ya tai maka musu ya basu daki in da shi kuma ya bashi aikin gadi ahaka rayuwa ta cigaba da kasan cewa tsawan she karu ishirin da biyu lokacin musa ya tsofa sosai sbd dama ba yaro bane ko ita yan zun tana da hamsin da uku balleshi yau kimanin kwana uku kenan musa bayan fita sbd ciwo da yasa shi gaba yanata bata wasiya sbd yace cutar bata tashi bace kuma gashi dama mai gidan da yake aiki cikinsa ya rasu cikin shekarun da suka gabata a wannan lokacin ita ma jita keyi dama ta bishi kota huta aikuwa cikin daren ba suyi bar ciba gab da asuba yace gaga runkunan tashi hankali baa maga na gun Rabi kuka kuwa tayi shi harta gaji haka aka kai shi gidan sa na gaskiya kowa ya nayi mai sanbarka da bashi da abokin fada a garin, ita kuwa haka tacigaba da rayu warta har ta kammala taka ba cikin satanni kuwa aka tashe ta daga gidan washe gari tayiwa mutane sallah masannan tata fi kai tsaye motar kano ta haw tazo kuwa take tasamu yiwa wata mata aiki yin wanke wanken kwani kan abinci tare da kwana a run far in an tashi yau tana kwance taji wasu matasa sun yo kanta suna magana dayan yana cewa kagafa tsohuwa bukannan yace muyiwa naga wannan zata yi Allah eh kuwa to yanzu yaza muyi kawai zuwa zamuyi mu afkamata to shikenan ita kuwa dajin haka ta tashi da gudu tayi titi su kuwa nan suka shiga binta tasamu ta fada wani kwango a she sugan ta suka kuwa lallaba suka dan keta zasu fara kokarin kwan ce mata zani sukaji wani gigitaccen duk a take dan ya baje shima dayan haka bai ce mata kalaba yafito ita ma tabiyo bayan sa sannu kawai yace mata kasa magana tayi sbd kukan da yaci kar finta nanfa hankalin sa yata shi dan Allah kidena kukannan haka bai kamata ace abu kalikan irin wannan ba yasa ki kuka sosai ya tausa yamata tashi mubar nan kinji insha Allah kome zai dai dai ta bataji tsoru ba kuma bataji zai iya cutar da ita ba haka ta bishi har zuwa wannan gida nasa wanda na muku bayani a baya ga daki nan ki kwan ta wannan shi ya fita zuwa tsakar gidan ya kwan ta washe gari bayan ya dawo daga sallah asuba ya sameta ita ma tayi sannan ya gera gidan sannan da gari ya waye ya siyo mata shayi da bure di bayan komi ya lafa sannan yace ina so natai maka miki kiga yamin labarinki sosai take kallanta sa sbd inda kasan ba bahau sheba mai kyau ne ta ko ina Allah ya bashi wannan fa tashi ga zai yana mai labari yayi kuka sosai sbd labarin ta abin tausa yine gashi kuma sunan kakar sace Rabi shiyasa yake kiran ta da tsohuwa . Asalin labari tafiya suke yi suna hira amma tsohuwa ke magana shi dai sai binta yake yi da eh haka suka karasa a subitin lokacin dare yayi yanuna wa tsohuwa dakin sannan ya wuce office din doctor ya bashi kudin sannan ya bashi Latin magani kallan katin ya Shiva yi sannan yace doctor amma mene amfanin bashi wannan maganin ya nuna wani magani da yake rubuce a katin ina ganin kamar ba zai yimai amfaniba da wannan akaba shi tabbas gaskiya ne amma ya akayi ya gano hakan eh kawai yace mai da mamaki yayi mai sallah ya fita doctor kallan bayan sa yayi sannan yace tabbas a kwai boyayen alamari a garin wannan bawan Allah yaakayi yasan wannan magani duk da bako wanne doctor ne yasan amfanin saba Allah gaba wanka kabani saa wajen ganu asalin wannan bawan Allah dakin ya bude handle ya shiga dauke da sallama a gigice mutumin ya dago dan gani mai sallamar tabbas ba zai taba man tawa da muryan nan ba a rayuwar sa ko da kuwa mutuwa yayi ya dawo to yasan shine kubi yoni dan jin yadda zata kasancea mutuwa yayi ya dawo to yasan shine kubi yoni dan jin yadda zata kasance
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```
```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________
Na sadau kar da wannan shafin ga sadiq abubakar dan Allah duk wan da ya karanta yayi mai addu,a na gode
Books 3 & 4
ya zauna sannan ya shin fida buhunsa cinike ya keyi sosai amma han kalinsa baya kai addua yake yi Allah ya bashi kudin da zaayiwa tsohun nan aiki kada ya mutu ya zanyi yana tunanin hakan ya gawata muta ta tsaya ga ban sa wata hada diyar beby ce tafito wadda tun dazun take kallan sa gashin kanshine ya sauko ba yansa Wanda shi bai San da hakanba ga ida nunsa masu daukan hankali tafi min tuna goma tana kallan shi kafin takaraso in da yake tayi sallama batare da ya kalletaba ya bata amsa Apple nake so nuni yayi mata da hannunsa ta ajiye kudin gaba daya da dauka ta kai mota kafin ta juyo ya fara hada kayan sa zai tafi rasa mai zata cemai tayi gashi har yana tafiya nace ba banza yayi mata bakajiba tamarasa mai zata ce masa ganin zata rasa shine tace bawan Allah bekula ta ba dai tafiya ta shiga yi bawan Allah ya juyo kanshi a kasa bai cemata kalaba Dan Allah zaka iya taimakamen shiru yayi pls Dan Allah ina jinki kawai yace mata har zuciyar ta taji muryar tasa ta daketa shiru tayi sikuma tace number din kanake so in ba da muwa sbd ina so zan baka aikine kar kace aa dan Allah na gode amma kiyi hakuri ina da aiki ya kada kansa yayi gaba abinsa zulaihat kenan yar gidan minister, akwai san maza masu kyau tafiya yake cikin sauri dan hankalin sa a tashi yake sosai yazu dai dai wata bakin dan jah yaga wata tsohuwa sai tazo zata tsallaka sai ta daya gashi kayan jikinta a yayyage sai hawaye take yi shi arayuwa, mutum ne mai tausa yin tsohu da yara karasowa yayi yace kaka make faruwa ne gaba daya takasa gana Dan Allah kaka kigaya min dana jika tace bata da lpy na kai ta asibiti andu bata an ce sai na kawo dubu goma ga shi bani da shi kuma banida inda zan sameta gashi ita kadai ce dani kuma iyayan ta sun muto ,innalillahi wainnaillaihi raju un bakomi kaka ki dena kuka tsa yawa yayi yafara lissafa cinikinsa dubu gomane da nera da dari biyu haka ya dauka ya bata ya kuma bata dari biyun wadda tsohuwa ta bashi kuka kaka ta fashe da shi yanzu dana cini kin naka kabani tokai gobe