x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 11 - SANADIN YAR ALARAMMA

  • 30001 words
  • 33000 words
  • Out of 43872 words

Category: Romance Story +18

Views 310

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
dasukeyi kaineda yakunbo masusa,ar rayuwane aduniya .

Muhmd sosai yakecikin rayuwa danyarasa meyakemasa dadi aduniya gashikuma babu wani abudayake tunawa arayuwarsa idanma yafara tunanin sai ganinshiyadauke gabadaya yarasa dalili babu abindayakemi dadi aduniya gashikuma babu wandayake iyagayawa damuwarsa hatta tsohuwa dadda ayanzun zatace akullum magana dayace takehadata dashi itace gaisuwa bayan wannan babuwata gawani masifar tsoranshi datakeji sbd akullum yakwanta barci babu abidayakeyi sai wasuzantuka Wanda sukerukitamata kwakwalwa hattara guda dayatayi ta iyarubutun ajami idan yanawadannan zantukan saitayita rubutawa saigab da asuba saikuma yadena,abincin kuwabayaci wandama Maman nur takekawomai saidai yabawa almajirai babu abinda yakeiyace ko sha ballekuka, kantikuwa kullum kara yalwata yakeyi dasamun nasara yanzunyacika sosai abubuwan da ba,asiyarwa yanzun anfara siyarwa Abban nur yakawomasa yara wadandazasu tayashi siyedasiyarwar yanzun kawaishi aikinshi kuladsu amma bayanhaka abakomi .

Batunkuwa Ramadan yanzun kokari ba,amagana dagabadaya bayaganewa shine yakezuwa takarhe a examination idan akayi amma yanzun awannan taer din shinena daya sosai abun yabawa Maman nur mamaki da shikanshi abban nasa dayake yaran anguwar dukkansu skull dayasukeyi aikuwa nandanan sukafadawa iyayensu sbd babu irin masulesson din dabesamuwa Ramadan ba amma yaki kukari saigashi wannan tashi daya yazutadaya Allah mungidema wannan dan albarkane mazakutashi kuatafi kujekuhuta Abban nur yace to gabadaya sukatashi Abban nur neyataso dagakankujerar dayake yakoma ta marartasa kusada ita yazauna itakuwa tadora kanta akankafadarshi yace Maman nur Yaya akayine yafada dawani irinsalo wandasaida yasatadago takalleshi sannan tayikasada kanta hannunsa yadauka yadorakan cikinta yace waiyaushe beby dinmu zaizune yanayin maganar yanashafa cikin kingadama yaubamugaisaba saimugaisayanzun, dagowayayi yakalleta danyaga yanayita aikuwa fuskarnan adaure, kai Maman nur kinyi kyau dakikadaure fuskarnantaki aikuwa saitasaki dariya to dawasa nakemaki nasan saura one month bebynmu yazuko tadagamaikai yayi Allah yakawomana beby mulapiya mai albarka ameen, Abban Ramadan na,am Maman nur dan Allah wata alfarmanake nema awajenka dan Allah kafin nahaihu inaso kakira dad kagayami dan Allah yabani Mamana tadanzaunamin kafin nahaihu to amma yanzun kinsandai idan akace mamana kinsan rigimarta basaitayadda zatazudinba hakane amma aikaitanajin maganarka aitafijintaki aimakunfikusa kumatanajin kunyarka idan kace zatayarda tabiyoka to shikenan amma kece zakiyiwa dad magana aa kunyanakeji to zanyimasa magana to danibanida kuya yafada yanadariya yanzuma bari,inkirashi ,yanzun nasan yanagida to waya yadauka yakirashi bayakusada wayar harsaidayayi 2 mes call sannan yadauka Ahmed neyamikawa dad wayar yace dad uncle Abdallah yanakiranka taredamikamaiwayar Assalamu,alaikum ya,amsa Yaya yagidan yayarannawa alhamdllh masha Allah Yaya ya ' yayannawa duk sunalpy danmadai Abokin takwarannakane yabata shinemuketa nemanshi amma lpy lau to Yaya Allah yabaiyanashi ameen inatakwarannawa mugaisa kaganshi kai Yaya yanzun takwarannawa yanagefe amma bece yauzaigaisa daniba gaskiya yanajida abokinnan nasa akamikawa Abdallah waya yagaidashi sannan yatanbayeshi Ramadan yamikamasu wayar Ahmed yagaidashi sannan akamikawa dad uncle ya,akayine dama Zainab cetakesan maganadakai to mazabata wayar yabata sukagaisa sannan yace Yaya akayine dad dama dama inajinki Zainab meyafaru dayagadai takasamaganar saiyace bashiwayar yafadamin tabashi yaya dama Zainab takusa haihuwane to shine tace dan Allah kabata aran mamana tazutazaunamata kafintahaihu gashikuma zanyitafiya nanda one week banason abarta agidan itakadai to shinenan amma yanzun kansanhalin Mamana saidai idan katanbayeta idanta,amince sai nasaka bilal yakawota ammafa sairanda zakatafin bayanzunba to dad amma ahadamana da Abdallah aa Abdallah bayajin dadinjikinshi bazaizo yanzunba to dad amma kakirata kagayamata karmakace kagayamin to Yaya nanfa sukadintabahira kafin dagabisani sukayisallama.

Wanene dad? Dad shine babbanda awajen mahaifinshi yayi karatunshi ajami,atul islam tamadina babanshi shararran malamine na addine wandayayi kaurinsune yakekuma tafsir mahaifinshi sunanshi Ibrahim yannada matarshi maisuna Fatima itakaidaice dashi ya aureta tunbashida komi itakuma takasance maidukiya wadda mahaifinta itakadai yahaita kumayanada tarin dukiya lokacin data auri Ibrahim itace wadda tabashi kominata nadukiya tamallakamai yakekulamata dashi harshima Allah yasamai nasibi asana,ar shima yazama shararren maikudin kafinkuma yafara tafsiri tunda sukayi auren saidasukayi shekaru sunatare amma Allah bebasu haihuwa dawuriba harsaida sukayi shekara shida sannan Allah yabasu ciki tayifarinciki sosai itada iyayenta sannan Allah yabata danamiji yahaifi Muhmd sunyi farinciki sosai kafindaga baya iyayen Fatima sukadaukeshi bayan anyayeshi damashi Ibrahim yakasance marayane sosai iyayen Fatima sokesan Muhmd shekarar Muhmd biyar aduniya Allah yakarabawa Fatima wanicikin nanma sunyifarinciki sosai har Allah yakawo ranar haihuwarta takuma haifar danamiji wadayacisuna babanta shine Abdallah kaninewajen Muhmd shi Abdallah sunan Abban Fatima ne shikuma Ibrahim sunan Abban sani Muhmd shekararshi daya aduniya takwaranshi Yakamaciwo maitsanani harlokacin Muhmd nahannunsu Fatima bakaramin tashin hankali tashigaba dan tanasan mahaifinnata sosai watanshi shidayanaciwo yau sunawaccenkasa gobe suna waccenkasa ahakadai watarana juma,a yace amaidashi gida aikuwa akamaidashi gida adarenkuwa yacika sosai wannan mutuwa tadaki Fatima dan kotsayawabata,iyayi sbd tashin hankali itakuwa mamanta kokukabatayi saidai tajuya tajuya tace innalillahi wainna,ilaihirraju,um babu abinda bakintayake iyafada bayanwannan itamakuwa Fatima kullum Ibrahim yanagidan gaisuwa ko aikibayazuwa kumashima yayita kiranmatarshi yanayimata nasiha sbd bakaramin fitahayyacintatayiba,yautakama ranar sadakar uku mahaifin fatima aikuwa tundasafe Maman Fatima tafara amanjini hakanneyakara tayarwada kowa hankali barema Fatima amma sai mamantatace bakomifa Fatima kikwantarda hankalinki inaga murace tayimi mugunkamu tayiyaida ita taje,akaita asubiti amma taki saiwaya tadauka takira likitansu haryamma ana,abudaya kafin jikinnata yarikice akadauketa akayi asubitin da,ita Fatima tarungumeta sosai ajikinta tanakuka saisumammaki takeyi " Fatima wannan cewannawa banatashibane nasani amma inafatan Allah ya,albarkace rayuwarki yabaki zuria dayyaba yasa kiyi zuria dayawa aduniya bamudamukakasance daidai awajen iyayanmuba Allah ya albarkaci Muhmd kirikemijinki danshine gatanki La,ilahhaillalah ataketaciki daga wannan lokacin Fatima batakara sanin indakanta yakeba saifarkawatayi taganta akan gadon asibiti fuskar mijinta tafara kallah yajawota jikinsa yarungumeta takara fashiwada kuka sosai yace Fatima kiyikuka kiyikuka gabadaya shima yagigice dan yanasan Fatima sosai tsanani sosai antausayamata amma yaza,ayi da lamarin ubangiji, abindayasa yakecewa tayikuka sbd karyajetayi irinta mamanata dan ance zuciyartace tafashi sbd rashin kuka dabatayiba yau kwanan Maman Fatima uku shikuma babanta kwana bakwai kowayanajin mutuwarnan damakuma danginnasu basukasance masuyawaba acikinsu mutum maiyaya shine yahaifi Yaya dayawa aduniya shine yahaifi guda biyu hakandanginnasu yakasance.

Yau akasallami Fatima daga hospital takuma gida dazama tundaga wannan lokacin Fatima tazama abintausayi mara walwala kuladahakanne yasanya Ibrahim barin aikinshi yatare agida dankawaiyadinga farantamata akikuwa yasamu nasara dan yanzun hardan murmushi takeyi idansukayi wani Abu shida Muhmd akuma wannan lokacinne tayaye Abdallah, Muhmd yakasance yaru maihazaka dakuma kokari gatarbiya hadidakyau nasuffa dakuma hali ko gajinkai datausayin,nakasadashi ako,ina namakarantarsu ana alfahardashi sosai,yanzunshikararsu mamansu Fatima daya darasuwa lokacin netadan dawo hayyacinta sosai shikuma Ibrahim sosai yake nunamata soyayya yazamemata uwada uba arayuwarta batatabayin kukanrashin iyayentaba waidan wulakancin danamiji,kuma itama tundagawannan lokacin Fatima batasake haihuwaba bantun Abban su Muhmd kuwa kullum karashaharayakeyi aidan duniya gashi Muhmd shikararshi gomasha biyar aduniya yatafi jamiatul islam sosai yakejida Muhmd kumashima Muhmd yana,alfaharida iyayennasa sosai ashekarasaubiyu sukezuwa dubashi Abdallah kuwa abangaren boko yafikarfi dan yanada shekara tara aduniya amma saiyayima turancin awashida batare dayagazaba turancikuwa dan gaske fiyo shimahaka akafarafita dashi gasa aitahadashi dayayan turawa amma insha Allah saiyadukesu sbd yadda yakefiyar dashi yaddayakamata alokacin yakusahaddace Al Qur'an,dad nanfa magauta sukasakoshi agaba danduk indazashi akwai masutsaranshi Wanda jahatabashi yanzun hadda gidanshi akwaimasu tsaranshi sbd kasuwancinshi dakuma yadda yasamu daukaka ta Al Qur'an gabadaya hankali Fatima atashiyake sbd batasan taga,abindazaitabamata lafiyar mijinta amma akullum yakanzaunar da,itayayita yimatanasiha harjikinta yayi sanyi tanajida Ibrahim sosai amma, a yanzun komina dukiyarsu sunmaidata sunan Muhmd kumababu abinda besaniba nagame dadukiyar iyayannasa shima yaryakandantaba sana,ar ta online amma Abban shiyahanashi sbd yace karatu yakesoyayi sosai hakayahakura dan yakasance maibiyayya nankuma yanzun yanada ilimi sosai fiyeda tunanin mahaifinnashi dan akwanma bakaramin yabamai sukeba.

Yau ranar asabar itace ranarda Muhmd zaidawo danyagama kammala karatunshi lokacin shekararshi 21 aduniya Abban Muhmd dakuma mamanshi da Abdallah sunesukatafi tarushi a air port bawasu sojuji yadaukaba mota dayane wandazasurakashi daidai isarsu jirginsu nasauka aikuwabasuwani dadeba sukayo gabada dadansu sosai sunjidadin ganinshi shimahaka sukashigo mutar zasudawo gida, saidai abinda basusaniba shine tunimakiyasuka kuladasu sukayimasu mugunshiri,
Nagodi dabibiyata dakukeyi inagaidaku masoyana.•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•


*SANADIN YAR ALARAMMA*


*Written* by*

*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*


*Bismillahir,rahamanurrahim*


*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*


*Sadaukarwa ga ilahirin masoyana aduk indasuke afadin duniya Fatima alaramma nagaidaku masoyana*


*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*



*Pg* *21* & *22*


Tafiyasukeyi cikin muta sunsashi atsakiya kowanne da,abinda yakecemai Abba kuwa saifadamin wasu alamurayakeyi dasukashafeshi sosai baibuyemasa komiba yagayamai abubuwan dayakebi dakuma wanda,akebinshi, itakuwa Fatima babu abindatacemai sai Muhmd gadan uwankanan kakuladashi kaine ubansa kuma kaine uwarsa kuma kaine danginshi kuma kaine gatansa Dan Allah kakulada dan,uwanka Allah yayimaku albarka acikin rayuwarku inasanku yayana kuma,ina alfaharidaku kobayan baburaina, sannan tafadamaiwasu yan uwansa dasukewata kasa to mamana insha Allah zannemesukodakuwa basunememuba nagode yandan, dad neyakalleta yace dankikuma danmudai dariya sukayibakidaya to shikenan nayikuskure,yauwa waiyaishe zakayiwasu babana antyne,anty kikeso ayimasu ehmana yakamata ayiyar amarya to shikenan korufe idanunki zannunamaki waddanakeson dama kawai tsoranhalinkunamata nakeyi amma Allah yadasamin soyayyarta azuciyata tunbayanzunba kuma,itamanasantanasona sosai kuma takasancetadaban arayuwata inakaunarta sosai kuma ina alfaharida ita acikin rayuwata itadin farincikinace kuma alkairina abaryabona aduniya dalahira takasance itace akekirada mar,atussaliha, amma kasandahaka meyasabakagayaminba meneyasa kanasan abu kakasafadamin wllh nima inasonta kamaryadda kakesanta dan Allah nunamin ita ko,ahutune to shikenan matata baranunimamaki ita itadinmai kyauwun fuskace dakuma hali yadauko wayarsa yace mazarufe idanki kiga hasken rayuwata aikuwatarufe sukuwasu Muhmd kallan ikon Allah sukeyi dama dad yaiya wannan kalaman haka amma wacecewannan?wadda dad yakefadihaka akanta ikon Allah, yabudewayar yace kalli bebyna wannan itace bebyn beby ahankali duk sukadago danganiwace, take Muhmd da Abdallah sukasaki murmushi dan ganin hotan dayakenunamata itakuwa kawai daurewatayi tafarabude idanunta danganin, hotan datayikarudashine yasatasakin murmushi wannan itace haskenruhina matar Ibrahim a aljanna insha Allah, kakasance haskena dakuma narayuwata inasanka mujina abin alfaharina, matar kirki duk wandayasameki matsayin matayajidadi wallh Allah yadatardake matata,nimahaka mujina, ganitayiyarankwafa yakwantardasu Abdallah da Muhmd yanakuma kokarin rankwafakanta amma saitaki sbd wani jinidatagani ajikinrigarsa nanfa tafadajikinshi tarikeshi sosai meneneyasameka mujina amma kawaicemata yakeyi Fatima kitsigunna dan Allah yadda takuwataketa ta rungumishi taredafashiwada kuka aikuwa akakarasakarmaiwata takeyace lailahhaillahhah Muhmd rasulillah kasadayayi dakanshine yaganiwani Abu dayadagamai hankali yace Fatima menakeganihaka karkice wannan harbinne yasameki jinhakanne yasasu Muhmd da Abdallah dagowa agigice dad mom abindasukecewa kenan nanfa direbashima yakula takeyatsaya yakuwa dannawa mutar bayansu oba oba gabadaya dad yarikice kawai sunan Fatima yake, ambata indakasan shibaharbeshiba,nanfa driver yatsaya duk motocin sukafitu sukayokanshi ganne meyakefaruwa amma kawai cewayakeyi Fatima kukaita hospital Fatima dan Allah kitashi yanagirgizata sosai saigashitabude idanunta meneyasameka mijina waneya,aikatama wannan abun menene katsarewa wani gannin hakane yasanya sojujin sashi,amota itakuma mom yayantane sukasata acikin mutar babu abindayaketashi sai salatih da kalmarshahada hankalinsu Muhmd atasheyake shikuma Abdallah kaiwai kukayakeyi babukakautawa ganinhakanne yasanya Muhmd shimakukan amutar yaruke dad dinnashi sosai da mom, Allah zaibakulapiya dad mom sannu abinda sukefada kenan.

Tuni shugaban sojujin da,aka bashine yadagawaya yafadawamanyansu duk abinda yafar nanfa,akasaka akatare kowacce hanya dasukabiyo sannan akakunna cctv camera ta nahanya akafara buncike sbd seniper akayi amfanida ita wajjen aikin inna lillahiwainna ilaihhirraju,un abinda kowayakefadikenan dantunimutane sukafarga kowada abindayakefada malami adali wandayasanhakkin dan Adam Allah katashi kafadunsa abinda jama,akefadakenan, nandanan hanyatacika da matakan tsoru gabadaya hankalin matakantsaru,atasheyake wani namijin mazajene yamikeyace bari,injenadan dubako sunyicikin unguwanni amma tabbas nagansu mutane guda hudune kuma fuskarsu abudetake dukkansu kumadogon tsaunisukahaudan wannan aikin sannan sukasaka manyanduwatsu akanhanya dan shirinsu yayidaidai tabbas wadandasukayi wannan aikin sakasu,akayi dan bazasuyi hakan sukatsaiba kuma bahausawabane dan dagagani dakkosu akayidagawata kasar, captain sadiq wllh bazanbari jinin malam yatafi abanzaba wllh sainasan yadda zanyi kodakuwa zanrasa raina akanhakan malam mutumne wllh, takeyakira yace abarmai komi,ahannunsa zaiyi aikin akakuwa,amincemai dansunsan zai,iya aikuwa takesukasaramai yayi cikin unguwa ababur taredayimai fatannasara.

Kaitsaye yammajinsi akayidashi zaafarayimasu aiki nanfa dad yace afarashigada matarsa afito daita sannan sai,ayimasa duk dayasan shibakara duguwar rayuwazaiyiba nanfa itamatace bazatayardaba afaradubamata mijinta, kawai akayanke ashigadasu atare akayimasu komi sannan akawucedasu dakinhutu nanfa hankalin yakwanta akasakamasumatakanntsaro dan kuladasu misalin karfe shidana yamma sukafarfado aikuwa kowayayi farinciki danjikinsu yayikyau sosai harmasunata yiwa yayansu wasada dariya, dad yakalli matarshi yace my waidan Allah abindakikayi inyidaidaikenan kinatunanin idan,narasaki zan,iyarayuwane tokagalefina aiduk wani abudazaisameka tuyasamemutare mijina kaimakasan bazanjureba matatakenan inasanki nimahaka Abdallah dad yaubakajin kunyarmune kakefadawa mom wadannan kalaman toai Abdallah inasan kudingayima iyalanku haka banasanbakwabasu kulawa yaddanakeyi hakazakudingayi to dad insha Allah za,ayihakan Muhmd dankon wayata to dad yadauko yamikamai take yayiwaya yace akawomasu abinci dakuma lemuka masudadi mom tace aa bari inkira asabetakawo wandanagirka to aikuwa hakan,akayi saigakaya nanfa akahada sabuwar walima akaci akasha dad neyakebawa mom abaki wai aibatada lpy dule alallabata sosai sukecikin farinciki Sunsakijiki anmantadakomi duk da dukkansu jikinnamutsamasu kawai daurewasukeyi amma Muhmd nakuladayadda jikinnasuyake Muhmd neyace bari,inje indawo aa Muhmd kabari saidan,anjima aa dad nagafajikinnaku babu dadi kwara akiramaku doctor to Muhmd fitayayidasauri danzuwakiran doctor yakirashi sukatawodakin saidai abudaya dayadagawa doctor hankalishine ancesunci abinci kumaba,acin abinci innalillahi wainnailaihirraju,un mukarasa sunazuwa sukataddasu sunjigata sosai anfa,akacemaza ashigadasu dakintiyata hakatuwa akayi.

Shikuwa caftin sadiq tuniyadanko wuyansu yayigaba dasu harzuwa hospital dan anyi anti sufadiwanene yasasu aikatawannan abun amma yaki,hospital dinsukashiga shida masulaifin aikuwa daidai lokacin anfito dasu mom anyi aikin caftinne yakawosu gaban dad yace dad gawadandasuka aikatamaka wannan aikin caftin na,am dad in Ibrahim nayifemasu har,abada nidamatata nasani wannan shine hanyartamu mutuwar haka Allah yahukunta babuyadda za,ayi amma daikugitsoran Allah dannasan nitawa tazukarshie kuma,inaso abar wannan zancen har,abada nayafe to dad Allah yabaka lpy bari injesai asakesu to nagode afasakesun insha Allah, dad yace Allah yayimaku albarka yabaku zuria dayyaba ameen dad yaruke hannun matarshi sosai sukafara jira salati atare natsawan mintuna kafindaga bisani gurinyayi ahiru doctor yadubasu yace saidaimuyi hakuri Allah yakarbesu take Muhmd da Abdallah sukakara kukansu nanfa doctor yace Agayawa caftin malam yacikafa aikuwa anagayamai yaringa zunduma salati kafinyadago yacemasu to malam yarasu saikujidadi ko daya daga cikinsune yace wllh nayidanasanin wannannan abundana,aikata mutum nagari maigaskiya da amana gaakiya bazankara wannan harkarba har,abada nayinadama wllh nayinadama kuma wllh bansan wandayasaka,ayiwannan aikinba danagayamaka wllh menene amfanin irinwannan rayuwa gaskiya nayinadama kaicuna cikin kukayakefadin wadannan maganganu yanzun harwannan matartashi daddatataimakamana wataran innalillahi wainna,ilaihirraju,un wani comendone yashigo tungada mota yasakarmasu alburushi atakekafinyakaraso indasuke sunfadikasa matattu sbd yace shiwallahibazaiyafeba sbd malam shine silarshishiga sojah, caftin shikuwa kawaitsigunnawayayi yashakukanshi nanfa akagayawa mutangari maikukayanayi mai addu,a yanayi, hakadai akadaugawarsu akayigida dasu akarira kawunshi watukanin mahaifinshi wandayakasance bashida da ko'ya kumadama sukadai sukayiragowa adanginsu duksun mutu sakamakon basuda yaya, yayikuka yayimai daddua fatanshiga lpy,itama mom yan uwantasukayimata sallama sannan akadaukesu akafitadasu dan tafiya nanfa,akace atsaya suyisallama da yayansu akakamo Muhmd da Abdallah sunyikuka sunyikuka Abdallah neyakefadi dad tafiyazakayi kabarmu mom kemahaka idankukatafi kunyimana adalcikenan awajenwane kukabarmu munadawasu dangine da kukabarmu ahannunsu dad dan Allah katashikatashi dad nayimaka alkawari zanzama shararen doctor kamar yaddakakeso inasanka dad kainefa kacekaida mom zakudingasamu dariya amma gashiyanzun inatakuka dan Allah dad ninefa auranka mom kekikace ba,asa aura kuka katashi dad mom dan Allah wadannan kalaman sunesukasa wadandama basuyi kukaba kukansukafashe dashi dayar akaraba Abdallah da dad mom kuwa Muhmd yariketa sosai yayikukanshi, dayar akakwace akafitadasu sannan akakamasu akafitadasu suma mutanene sosai awajedan baka,isakataka kakumatakawaba sbd mutane saidai addinga mikawayan gaba suma,amikawanagaba dahaka dahaka akafitadasu akasasu amota sai makabartar dandolu akakirasu Muhmd da Abdallah da kawun dad da kawun mom akasakasu agidansu nagaskiya saidaiwani abudayabawa kowamamaki kabarinnasu ajikeyake sosai daruwa gakuma goro shikenan rayuwa kulli nafsin zahikatilmauta, saidakowayawatse akabar wadancen acan harranatafarayi sannan suma sukatawo sosai sukejin mutuwarnan, mutanendakuwa sukeci,akasanshi sukaitakuka hakadai rayuwa takasance harbayan bakwai nanfa akadingacewa wanene wandazaikuladasune dangin mom sukace abasuzasu kuladasu shikuwa kawunsu dayakeyasan balallaiba,abashiba sbd shitalakane dayayimaganar kawaiyace idan badamuwa sudawo wajenshi nanfa akace aa abokin dad yace tuni abanisu nanma akace aa anatasalanjin amma babuwanda yacekala tsakanin Muhmd da Abdallah saidasukagama tsaf sannan Muhmd yace dan Allah kukwantarda hankalinku mubabuwani wandazamuje gidansa zamutafinida Abdallah kasar saudiya amma idanmundawo zamuwuceta faris acan nakesan Abdallah yayikaratu kuma,atarenakesan muzauna kubari idanmundawo sai asan yaddaza,ayi to shikenan ranarkuwada akayi arba,indinsu dad ranarsukawuce faris alokacinne Muhmd yasamu amintattu yadorasu akandukiyar mahaifinsu yayiwa Abdallah kominakaratu yakumafara tundagawannan ranabasukara dawowa garinkanoba saidai duk one months yakesakawa ayiwasu dad sadaka harsaidasukayi shekaru biyar agarin duk waniyan,uwansa yanasawa anayimasu alheri,yanzun Abdallah yanadashikaru 20 shikuwa Muhmd yanada 27 sosai yakekulada danuwanshi bayabari yashigawani hali yayinda acanbangaren saudiya sukanemeshi dan sunasoyayimasu aiki amma yaki dayaryayarda yayimasu aikinshekara 2 alokacinne Abdallah yagama karatunshi yazama baban doctor sannan yadorada wanikaratun, Muhmd yayan larabawane suketasanshi amma gabadaya yakisu daganan yayanke shawara babu a indazaiyi aure sai,akaras iyayanshi shida Abdallah sukashiya danzuwa garinkano nanfa akageramai gidansuwanda acanzasusauka kinyardasukayi sukace lallai asamumasuwani gidan ammabagidansuba aihuwahakan akayi ranarwata juma,a sukasauka hattagarin kano saidasukasan dazuwanshi akabashi matakantsaru harzuwa gidan dazasusauka sosai sunsamu karramawa amma sunyi kukasosai awashegarisukaje ziyarar iyayansu sunyimasu addua sunyikuka Inda Abdallah yakegayama iyayannasa irinmatakin dayataka yace dad abindakakesan kaganazama nazama dad zanzun duniyatanatana alfahari da yayanka dad sbd munzamu haske acikin al,umma sunjima sosai sannan sukatafi, shugabankasane yace yanasanganinsu idan sunhuta to kacetu amma saisungama ziyarar danginsu sannan sukace sunabukatar arabasuda jami,antsarunnan basasansu aikuwahakan akayi sunyiziyarar yan,uwa sosai aranardazasuje gidan abokin dad wandatunda dad yarasu shimayadena tafsir sbd shineyakejawa dad, sunazuwa gidan akayimasu iso cikinfarinciki yarungumesu sosai yanakuka sunshahira yakalli Muhmd yace Muhmd yakamata aceyanzunkayi aure sbd mahifinka bashidawani buri wandayawuce yazauna akasarshi dan Allah kayi aure kazauna anan kaida iyalanka to shikenan dad zanyi zanyi nagode Allah yayi albarka sannan sumasukayimai alkairi sukatafi zasuhau mota kenan Muhmd yahangowata matashiyar yarinya tanatafiyacikin nutsuwa ahankali yacewa Abdallah kagawata yarinyacen dagaganinta zatayitarbiya hakanne Yaya yanamurmushi yafada yaykacedai tayimaka eh hakane amma mujiramuga wanne gida zatashiga aikuwa yagatashiga kusadagidan dasukafito aikuwa Abdallah yacebari inje,ingayawa dad aa kabaridai aa Yaya ba,asanya bantaba ganinkacekanasan macebasaiyau yakuwashiga yafaduwa malam yafito yace yarnangidan eh yatake sukayimai bayani yace Khadeejace zanyiwa mahaifinta magana badamuwa sai,ingayamaka to shikenan akunyace yakefadi akagayawa mahaifin Khadeeja yayi na,am sannan yace badamuwa yafarzuwa tonagode washigari yafadawa Muhmd aikuwa shida Abdallah saigasu agidan sunazaune saigatatafito tagaidasuharkasa sannan tazauna tayishiru Abdallah neyafara magana to dama yayanane yaganki yajikinkwantamai shineyazu idanwani berigashiba shirutayi batacekomiba saidanmurmushi datakeyi dayagadai abinnasu yarkunyace yacetobari inje Yaya kainakejira yagayamai magana,akunnetake Muhmd yayimurmushi sannan yatafimota yajirashi hakadaiyafara maganadayakeshi bamaimaganabane sosai aikiwata,aminceduk dabatasanwaneshiba acikinzuwana biyune suka,amincewa junansu acikin one months akayibiki dan shiyayikomi babu abinda,yakebukata dagagaresu, alokacinne kaka Barira babu abindabatayiba amma inatakasa tayinkomi akankar ayi auren sbd mahaifin Khadeeja magana dayayakeyi gashi yanajida ita dan sukadai sukaragemasa itada Khadeeja Zainab da uncle dinsu babar yarsa waddayakeso itace yanemeta yarasa itace memumatu yanasan memunata sbd kallantayakeyi tamkar Asma,u matarsa wannan bakincikinne yasamai ciwanzuciya dakuma bakincikin Barira dayasan itacetarabashi dayarshi wannanshine lbrn Muhmd wandayakasance mahaifin ga Fatima.


Asalin labari Anty Zainab cetakira Fatima awaya bayansungaisa tace mamana nakusa haihuwafa yaushene zakitahu aa Anty Zainab bazansamu damarzuwaba sbd banajin
End Ads