hayyacinshi wllh dad akwai asiri ajikin Yaya babban asirima amma dad naga yadawo yadda yakedah, dad kace indai akwai asiri ajikin mutum bazai iyashiga dakinkaba eh hakane to shikenan dad inason kakira Yaya yazukace yasameka a dakinka, Abdallah komamutum yashi to tabbas zaitashi kafinkuma yakarye amma insha Allah zanyihaka nayardadakai sosai nagodi dad.
Yaukimanin one week kenan da Muhmd yafara aiki a company dad sosai komiyacanza dad shikansa harmamaki yakeyi amma wani tashin,hankali guda daya shine Muhmd yadena magana sosai yadena dariya bayacin abinci sosai kuma bayabari suhadu dakowa harta tsohuwa aikima dakanshi yakezuwa a nafe, Fatima da Abdallah hankalinsu yatashi barema Fatima tundashi Abdallah yakoma skull basosai yakesamun zaman gidaba,dad shima yayiyayi yasamu ganawada Muhmd amma abunyaci tura,gashi yafahimci yadda Fatima gabadaya tafita hayyacinta dan dakaganta kasan tanacikin damuwa, yau dad yayi alkawari ganin Muhmd kodakuwa zaikwana agidansu agidan kaka yake sunadan tabahirakan Muhmd din harkarfe 12:10 bashigoba candai sukaji shogowarsa gakinshi daukeda sallahma sannan yashigo falon harkasa yatsugunna yagaida dad, da kaka, dad yayimai godiya yadda yakeyin aiki yadda yakamata sannan yace dana inakashigane kwana biyu banaganinka hankalina yatashi sosai, dad inanan lpy lau ,amma kanada damuwa kagayamin kaji bakomi dad aa banyardaba takwarana bahaka nasankaba kalli fuskarka bahaka takeba tashi maza mujegidana muyimaganar acan bemusamaiba yatashi sukafita,shikuwa dad yayiwa kaka sallahma, kaitsayi gidan sukanufa sukaahiga atare yayinda Fatima nakallansu tasaman bene hardakinshi yajagoranceshi amma saiyakishiga dad yacemashi yashigo amma yakasa wani irinhuci jikinshi kebadawa kashigomana,saida yaruntse idanunshi sannan yashiga dakin jiyayi jikinshi kamar,anarubamai attaruhu gawani azabar kaikayi dad yakula dayadda jikinshi yakefitar dawani hayaki idanunsa suncanjah kala sunyiwanebaki dad yamatsokusadashi yace Muhmd baidago yakalleshiba dad yace mekedamunka agrain baibashi amsaba yabudebakinshi zaiyimagana wani,irinzafi yadokeshi komawa gefeyayi yadauko gorarruwayafara yimai tofi yadade yanayimai addua sannan yameke yakarasa indayake yace Muhmd amma becekomiba yazauna yafarabashi tofin dakansa saida yashanye sannan hayakindake fitadaga jikinshiyafara raguwa dad yayimamakin yadda mutane basuda imani, wannan bakaramin asirine ajikin Muhmd ba zamayayi yacigaba dayimai addua yana tofamai har Allah yasa yadan dawo hayyacinshi saigumiyake zubawa danrigarsa tajikesharbam,ahankali yakalli dad saikuma yayikasada kansa yace dad sannuda hutawa yauwa dan albarka sundan jima,ahakan babuwanda yacewa,kowakomi kafindaga baya Muhmd yace dad zantafi kagadare yayi, saidayakaremai kallo sannan yace kabari mukwana ananko aa dad kwara injecandin to shikenan dad yafada amma kakulada kanka,gobe in,Allah yakaimu inkayi sallar asuba saikazu zamuyi magana,tushikenan harbakin get yarakashi sannan yakoma duk abinda sukeyi jitakeyi ajikinta kamar idan yatafi bazatakara ganinshi hakazuciyarta takegayamata, dad neyashige dakinshi yakumaga Fatima kawai rabuwadaita tayi.
Shikuwa yanashiga gidan yaga tsohuwa tanazaune tayimai sannu yace yauwa sannan yashige dakinshi tsohuwa kuwa awajen barciyadauketa kwanciyayayi yanacikin hakan barcinshi kawaiyaji anakiranshi aikuwa mikewayayi hankalinshi yagushi jiyayi anakiranshi a,lokaci yamike yahade kayanshi tas yafita yashiga dakin tsohuwa itama yahadamata nata, sannan yafito yagakaka akwance sai barcitakeyi shidai daganan baikarasanin inakanshi yakeba,lokacin karfe 2:00 nadare hakanan kamaryana barci yaji antasheshi agrain da wannan muryar yakuwa mike ganinshi yayi awatashiga daban amma fuskarnan tashi arufe kamarda dakine saiwata katifa duk talamutse ahankali yamike tareda addua yafito zuwatsakar gidan ,ganinshi yayi acikin wani gida maidaki biyu da bandaki saikuma tsakar gida yaleka dayan dakin kakace taketa barcinta cikinnutsuwa mamakine yakamashi takekuwa yaji anakiran sallah asuba yayi alwala yafito daga gidan gefewani katafaren gida yagani maimugun kyau sukuma gidannasu nagefe ahankali yazubawa gidan ido saikuma yacigaba dayingaba wani magidanci nagani yafito daga wannan gida bancemai kalaba najiyace Muhmd barkada asuba "yauwa barka yayaran lpy lau" mukarasa masallacin karsu,idar bamusaniba hakane sukarankaya atare harmasallaci bayan an,idar dasallah yan masallacin sukadingazuwa sunagaisawa wani magidancine yace wannan shine sabon makocin da,akacemin yatare jiya eh shine cewar wannan bawan Allah dasuka fara haduwa masha Allah aiyarasuncemin yaxunemana to masha Allah,Allah yasamuzama alkairi gajunanmu amin kawaiyace amma yakamata kabude fuskartaka saimusankasosai hakane aikuwa nandanan yashiga waremasu fuskarshi masha Allah sukace Allah yasa yadda fuskartake dakyua hakazuciyar take ameen, dayanne yace to kanada aure ne, aa nida kaka to masha Allah gayayan munan kaima kannankane idankaga sunawani Abu dabaidaceba, insha Allah, taresuka karafituwa dawannan makocinnashi sunatafe makocinnashi yacamai sunana Aminu amma anacemin abban Ramadan, yayana biyu Ramadan da kuma nur jiyayi gabansa yafadi daakace nur, " wacce Sana'a kakeyi" gaskiya yanzun banida Sana'a amma insha Allah yauzanfita naga maizanyi to shikenan idan bazaka damuba dan nagadaga,ganinka zakayi amana inada costimetic zanbaka kadinga zama inbadamuwa to shikenan badamuwa yanzun zuwa gobe zakafarazuwa inkahita aa kawai zanfara zuwayau to shikenan bari inzanfita sai inkaika gurin to shikenan sosai yayimai godiya sannan yashige gida kaka yagani atsakar gida taidar,dasallah harkasa yatsugunayagaidata sannan yamikeyace kaka nasamu aiki a wani kanti to masha Allah kaka tace Allah yasaka albarka Muhmdu Allah yasanya aherida albarka ameen yace tareda shigewa daki .
Tun,asuba dad yakejiran Muhmd amma shiru kumabeganshi a masallaci ba hargari yafarawayewa dad hankalinshi yaki kwanciya dad yakike yafito yakira bilal yace yazuyarakashi gidan su Muhmd yakuwa rakashi harbakin gidan yayi sallama yajishiru hardawan muntina candai bilal yace dad kawai mushiga muduba danjikina bayagayamin lpy aikuwa,bamusu sukashiga gidan,gidan shirubabu alamin mutane bilal yace dad gaskiya mushiga dakunansu muduba nanmafa babusu babudalilinsu dad yayi salatiyasanarda Ubangiji ahankali sukashiga dakin Muhmd babukowa bakomi kuma,ankwashekayan nasu kadan akabari dakin kakama hakayake dad yarasa abindakemasa dadi,tabbas dad basagidannan kumada alamun tashisukayi amma wannan tashinnasu banakwanciyar hankali sukayiba amma tabbas wannan abun akwai laujecikinnadi tabbas Muhmd ba,ahayyacinshi yakeba Innalillahi wainna,ilaihirraju,un Allahumma ajurni,fimusibati abinda dad ke ambatawakenan sannan sukafito akarufegidan dan sunduba koinababu wanibayani.
Fatima kuwa girkitayi maidadi tafito zatakaimasu,kaka da "farisi" abakin get sukayikaruda dad mamana inazakine umm dad dama gidan kaka zani inkaimata wannan tanuna fulas din hannunta aa mamana kibiyuni zanmaki bayani to dad, bilal yakarbi Fula's dinyakoma gidandashi harfalo sukatsaya sannan dad yace zauna tazauna yace mamana anwayigari ba,agasu takwaranaba kuma daalama baringidansukai danko kayansu babu amma banatunani ahankalinshi yabar gidan inaso mamana kuyita addua Allah yabayyanashi, tundayafara maganar tajiwani abuyatsayamata amakogarenta kamardutse idanunta sukaciko da kwallah yanayinta duk yacanza, dad yace mamana nasan jarumace kumamaitawakkalice dan Allah mamana karkibani kunyanasan bazakiyi kukaba kafin yagama, maganar tafadajikinshi takarafashiwa da kuka,