x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 10 - SANADIN YAR ALARAMMA

  • 27001 words
  • 30000 words
  • Out of 43872 words

Category: Romance Story +18

Views 302

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
hayyacinshi wllh dad akwai asiri ajikin Yaya babban asirima amma dad naga yadawo yadda yakedah, dad kace indai akwai asiri ajikin mutum bazai iyashiga dakinkaba eh hakane to shikenan dad inason kakira Yaya yazukace yasameka a dakinka, Abdallah komamutum yashi to tabbas zaitashi kafinkuma yakarye amma insha Allah zanyihaka nayardadakai sosai nagodi dad.

Yaukimanin one week kenan da Muhmd yafara aiki a company dad sosai komiyacanza dad shikansa harmamaki yakeyi amma wani tashin,hankali guda daya shine Muhmd yadena magana sosai yadena dariya bayacin abinci sosai kuma bayabari suhadu dakowa harta tsohuwa aikima dakanshi yakezuwa a nafe, Fatima da Abdallah hankalinsu yatashi barema Fatima tundashi Abdallah yakoma skull basosai yakesamun zaman gidaba,dad shima yayiyayi yasamu ganawada Muhmd amma abunyaci tura,gashi yafahimci yadda Fatima gabadaya tafita hayyacinta dan dakaganta kasan tanacikin damuwa, yau dad yayi alkawari ganin Muhmd kodakuwa zaikwana agidansu agidan kaka yake sunadan tabahirakan Muhmd din harkarfe 12:10 bashigoba candai sukaji shogowarsa gakinshi daukeda sallahma sannan yashigo falon harkasa yatsugunna yagaida dad, da kaka, dad yayimai godiya yadda yakeyin aiki yadda yakamata sannan yace dana inakashigane kwana biyu banaganinka hankalina yatashi sosai, dad inanan lpy lau ,amma kanada damuwa kagayamin kaji bakomi dad aa banyardaba takwarana bahaka nasankaba kalli fuskarka bahaka takeba tashi maza mujegidana muyimaganar acan bemusamaiba yatashi sukafita,shikuwa dad yayiwa kaka sallahma, kaitsayi gidan sukanufa sukaahiga atare yayinda Fatima nakallansu tasaman bene hardakinshi yajagoranceshi amma saiyakishiga dad yacemashi yashigo amma yakasa wani irinhuci jikinshi kebadawa kashigomana,saida yaruntse idanunshi sannan yashiga dakin jiyayi jikinshi kamar,anarubamai attaruhu gawani azabar kaikayi dad yakula dayadda jikinshi yakefitar dawani hayaki idanunsa suncanjah kala sunyiwanebaki dad yamatsokusadashi yace Muhmd baidago yakalleshiba dad yace mekedamunka agrain baibashi amsaba yabudebakinshi zaiyimagana wani,irinzafi yadokeshi komawa gefeyayi yadauko gorarruwayafara yimai tofi yadade yanayimai addua sannan yameke yakarasa indayake yace Muhmd amma becekomiba yazauna yafarabashi tofin dakansa saida yashanye sannan hayakindake fitadaga jikinshiyafara raguwa dad yayimamakin yadda mutane basuda imani, wannan bakaramin asirine ajikin Muhmd ba zamayayi yacigaba dayimai addua yana tofamai har Allah yasa yadan dawo hayyacinshi saigumiyake zubawa danrigarsa tajikesharbam,ahankali yakalli dad saikuma yayikasada kansa yace dad sannuda hutawa yauwa dan albarka sundan jima,ahakan babuwanda yacewa,kowakomi kafindaga baya Muhmd yace dad zantafi kagadare yayi, saidayakaremai kallo sannan yace kabari mukwana ananko aa dad kwara injecandin to shikenan dad yafada amma kakulada kanka,gobe in,Allah yakaimu inkayi sallar asuba saikazu zamuyi magana,tushikenan harbakin get yarakashi sannan yakoma duk abinda sukeyi jitakeyi ajikinta kamar idan yatafi bazatakara ganinshi hakazuciyarta takegayamata, dad neyashige dakinshi yakumaga Fatima kawai rabuwadaita tayi.

Shikuwa yanashiga gidan yaga tsohuwa tanazaune tayimai sannu yace yauwa sannan yashige dakinshi tsohuwa kuwa awajen barciyadauketa kwanciyayayi yanacikin hakan barcinshi kawaiyaji anakiranshi aikuwa mikewayayi hankalinshi yagushi jiyayi anakiranshi a,lokaci yamike yahade kayanshi tas yafita yashiga dakin tsohuwa itama yahadamata nata, sannan yafito yagakaka akwance sai barcitakeyi shidai daganan baikarasanin inakanshi yakeba,lokacin karfe 2:00 nadare hakanan kamaryana barci yaji antasheshi agrain da wannan muryar yakuwa mike ganinshi yayi awatashiga daban amma fuskarnan tashi arufe kamarda dakine saiwata katifa duk talamutse ahankali yamike tareda addua yafito zuwatsakar gidan ,ganinshi yayi acikin wani gida maidaki biyu da bandaki saikuma tsakar gida yaleka dayan dakin kakace taketa barcinta cikinnutsuwa mamakine yakamashi takekuwa yaji anakiran sallah asuba yayi alwala yafito daga gidan gefewani katafaren gida yagani maimugun kyau sukuma gidannasu nagefe ahankali yazubawa gidan ido saikuma yacigaba dayingaba wani magidanci nagani yafito daga wannan gida bancemai kalaba najiyace Muhmd barkada asuba "yauwa barka yayaran lpy lau" mukarasa masallacin karsu,idar bamusaniba hakane sukarankaya atare harmasallaci bayan an,idar dasallah yan masallacin sukadingazuwa sunagaisawa wani magidancine yace wannan shine sabon makocin da,akacemin yatare jiya eh shine cewar wannan bawan Allah dasuka fara haduwa masha Allah aiyarasuncemin yaxunemana to masha Allah,Allah yasamuzama alkairi gajunanmu amin kawaiyace amma yakamata kabude fuskartaka saimusankasosai hakane aikuwa nandanan yashiga waremasu fuskarshi masha Allah sukace Allah yasa yadda fuskartake dakyua hakazuciyar take ameen, dayanne yace to kanada aure ne, aa nida kaka to masha Allah gayayan munan kaima kannankane idankaga sunawani Abu dabaidaceba, insha Allah, taresuka karafituwa dawannan makocinnashi sunatafe makocinnashi yacamai sunana Aminu amma anacemin abban Ramadan, yayana biyu Ramadan da kuma nur jiyayi gabansa yafadi daakace nur, " wacce Sana'a kakeyi" gaskiya yanzun banida Sana'a amma insha Allah yauzanfita naga maizanyi to shikenan idan bazaka damuba dan nagadaga,ganinka zakayi amana inada costimetic zanbaka kadinga zama inbadamuwa to shikenan badamuwa yanzun zuwa gobe zakafarazuwa inkahita aa kawai zanfara zuwayau to shikenan bari inzanfita sai inkaika gurin to shikenan sosai yayimai godiya sannan yashige gida kaka yagani atsakar gida taidar,dasallah harkasa yatsugunayagaidata sannan yamikeyace kaka nasamu aiki a wani kanti to masha Allah kaka tace Allah yasaka albarka Muhmdu Allah yasanya aherida albarka ameen yace tareda shigewa daki .

Tun,asuba dad yakejiran Muhmd amma shiru kumabeganshi a masallaci ba hargari yafarawayewa dad hankalinshi yaki kwanciya dad yakike yafito yakira bilal yace yazuyarakashi gidan su Muhmd yakuwa rakashi harbakin gidan yayi sallama yajishiru hardawan muntina candai bilal yace dad kawai mushiga muduba danjikina bayagayamin lpy aikuwa,bamusu sukashiga gidan,gidan shirubabu alamin mutane bilal yace dad gaskiya mushiga dakunansu muduba nanmafa babusu babudalilinsu dad yayi salatiyasanarda Ubangiji ahankali sukashiga dakin Muhmd babukowa bakomi kuma,ankwashekayan nasu kadan akabari dakin kakama hakayake dad yarasa abindakemasa dadi,tabbas dad basagidannan kumada alamun tashisukayi amma wannan tashinnasu banakwanciyar hankali sukayiba amma tabbas wannan abun akwai laujecikinnadi tabbas Muhmd ba,ahayyacinshi yakeba Innalillahi wainna,ilaihirraju,un Allahumma ajurni,fimusibati abinda dad ke ambatawakenan sannan sukafito akarufegidan dan sunduba koinababu wanibayani.

Fatima kuwa girkitayi maidadi tafito zatakaimasu,kaka da "farisi" abakin get sukayikaruda dad mamana inazakine umm dad dama gidan kaka zani inkaimata wannan tanuna fulas din hannunta aa mamana kibiyuni zanmaki bayani to dad, bilal yakarbi Fula's dinyakoma gidandashi harfalo sukatsaya sannan dad yace zauna tazauna yace mamana anwayigari ba,agasu takwaranaba kuma daalama baringidansukai danko kayansu babu amma banatunani ahankalinshi yabar gidan inaso mamana kuyita addua Allah yabayyanashi, tundayafara maganar tajiwani abuyatsayamata amakogarenta kamardutse idanunta sukaciko da kwallah yanayinta duk yacanza, dad yace mamana nasan jarumace kumamaitawakkalice dan Allah mamana karkibani kunyanasan bazakiyi kukaba kafin yagama, maganar tafadajikinshi takarafashiwa da kuka,

Maryar datayimaganace tadake zukiyarsu wadda saida duk sukadago kansu sunakallanta mom dintace takewata irindariya akallah yautakai kimanin wata biyu batasauko kasaba kuma dama dad yace mamana karkikara zuwa gaida mom dinki indai baninabaki iziniba, dad rannan yazuzaishiga dakinta yaji tanamaganarcewa azubawa Fatima wani magani abakin kofa inzatashiga dakin shikenan zatashiga duniya, wannan shine dalili dayasa dad hana Fatima zuwa dakin mom dinta.

Ke, fatima kisani duk yarandayace bazaihana uwarsa barciba tuko tabbasa shima bazaiyiba,kirushemin farincikina kinatunanin kemazakisamu yadda kikeso to kisani indai farincikine kindenayinshi indai inaraye kisani duk abundakikeyi atafin hannunakike nafahinci wannan shigen yarunshine Wanda yakesaki farinciki shiyasa shimana tsaneshi tunganinfarko najibeyiminba banasanshi harzuciyata shiyasa naketafaman yadda zanyi wajensamunnasara a gareshi amma shimayaran atsayeyake shiyasa yayimin wahata amma saidaikash damadaya nasamu nakumayi abindayadace kumakece mikabani hanyar danasamu agareshi kisani Fatima nidakika rusawa farinciki kuma kikahanani dariya to nima inasan kikara rayuwarki ahaka,kuma nice wadda nayiwa wancan shigen yaran farra,u da gidannan nakumasaka akamantar dashi,watarayuwa dayayi awannan ahalin kuma yayinisa nisan dabazaki taba iyaganoshiba kumakokin ganushi abanza danbaganekizaiyiba inasanar dakecewa, tasss tassss!!! Wasugigitattun maruka da dad yasaukemata akan fuskarta dagowatayi takalleshi "nikamara muhmdu" anmareki yaushekarata ishirin dake munatare bantaba gayamaki wata mummunarkalmaba bantaba zaginkiba bananuna nasan abubuwan dakikemin ina nunamaki kamarvansan meneyakemin ciwoba kindenabani hakkina amatsayinana mijinki bantaba tanbayarkiba ko indamu, khadija wllh bantaba danasanin aurenkiba tundanake arayuwata duk damunanan aiyukan dakike aikatawa khadija nayardarwa kaina kece kaddarata arayuwata wannan shine kadan daga irin abubuwan dakike aikatami khadija wannan shine,nakarshi khadija nagaji nagaji damunanawa yata dakikeyi gamatanan aduniya dayawa kowacce nace inasanta amsawa zatayi khadija kije,Fatima cetataso dasauri tarufemai baki tareda faduwa kankafafuwansa dad dan Allah kayihakuri tabbas nasan abinda mom dinatakeyi batakyautawa amma dan Allah dad kayihakuri kamar yadda kasaba dan Allah dad kayihakuri kuka takeyi sosai wanda yasanyashi jikinshi yayimugunsanyi yatsugunna yace mamana dan Allah kidena kukanan banasan ganin hawayanki nasani dad amma kayimin alkawari bazaka aikata abinda kakeahirin aikatawaba wannan bagirmanka bane dad dina, nahakura mamana na hakura insha Allah wannan shine nafarko kumashine nakarshe nahakura mamana bazan aikataba har,abadah taredarungumeta ajikinshi yanabata hakuri,itakuwa kwafa tayi kawai tashige dakinta ,saida yatabbatar tanutsu nan yace mamana kije kikwanta kihuta inasha Allah babu abinda yafi karfin Ubangiji zaaganshi dayardar Allah kitayimasa addua aduk indayake inasha Allah dad to mazatashi kishiga daki nikuma zanje inbada cijiya sannan asaka pic nashi ako,ina insha Allah zaaganshi cikinsalamah insha Allah dad adawo lpy Allah yasa mamana yasakar mata murmushin yake.
Kucigaba dahakunrin rashin yimaku typen abubuwane sukayimin yawa nagode da kulawar dakukebani•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•



*SANADIN YAR ALARAMMA*


*Written* by*

*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*


*Bismillahir,rahamanurrahim*


*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*


*Sadaukarwa ga kaka wadda takeraye Allah yakaramaki nisan kwana mai albarka yar tsohuwa mai,rankarfe Allah jazamaninki kakata takaina*


*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*


*Pg*19 & 20*




Gabadaya Muhmd yamanta dawani Abu dayafaru abaya jinshiyake,awata sabuwar duniya dan yadda kasan baitabawatarayuwaba sosai yasaba da abbansu nur amma kulli yaumin baba wani abudayake tayarmasa hankali irin yaji an,ambaci sunan " nur" ko " Fatima" zaman lpy sukeyi sosai yayinda kantin abban nur kullum yake habaka akullum yakebiyanshi wani Abu bandakayan abinci dayake basu sosai yanajin dadin my,amalarsa dasu dan yadda yakejinshi yanzun babu wani Abu dabazai iyabashi amanarsaba, gashi itama kaka tasaba da matarsa sosai dankullum nur da Ramadan sunagidan harta abinci agidan kaka sukeci barcine kawai yakekaisu gida, dayake damasuma bawani dadewasukayi agarinba aikine yakawo baban nur dingarin "ananbura" Zainab matuniya kirkice abinta berufemata idoba dan baburuwanta dakowa kumabatada watamagana akwai tsafta da sangayu ga,iyakulada miji, sosai kaka tashigaranta shiyasatasakarmata yayanta kumatayarda datarbiyar kaka dakuma kamalarta dakanta takesawa akaiwa Muhmd abinci wannan takaiwa kakanata dan basufiyeyin girkiba sosai takekuladasu yadda yakamata kamaryadda itama kaka takekuladasu nur Muhmd ne idan yadawo yakeyiwa Ramadan kari Al, qur,ani da hadisai dan kullum idan sunakaratun saiyayitakallanshi ganiyakeyi kamar yasa fuskar amma yarasa indayasanta amma nima sainakeganin yaran yanamin yanayida Abdallah, amma shiyakasa ganuhakan nikadaice naganu, bakumashikadaiba hatta kaka tanaganin kamarsu da Abdallah akullum tanasan tayimaganarsu Abdallah amma nakasa saitadingajin bakintayayi nauyi kumatanasan tasan yaushesukazunan amma takasamagana wataran idanbabusu Ramadan da nur saidai tazaunataitakuka dantarasa wandazata jajantawa gashitakasayiwa Muhmd magana hakadai rayuwa tacigabada tafiya yaugashi sabinsu biyu agarain .

Bangaren Fatima kuwa komilalace babu indatakezuwa kofituwa batayi gashi batacin abinci tayibaki tall ace gawatarama komaganabatayi sosai ahaka takeyin rayuwarta dad yayiyayi amma yakasa saidai kawai yabitada addua Allah yabata lpy,Abdallah neyakeyima jagora danshima hakancedai takebaruwa dashi dan har,skull yadenazuwa dad babu irin abubuwan dabesa anyiba amma ankasa kullum cikin neman indazasusameshi sukeyi dad yanzunbayazama kullum saidare kakeganinshi agida kuma babban burinshi shine mamasa tadawo yadda takedah yanzun yayi alkawarin indai yaganshi tu zaibashi Fatima danshima yafahimci yadda shima takwarannashi yakesanshi,Fatima tundaga randa abunnanyafaru tadenakaratu daga sallah saikuka takeyi sai wataran dad yakantakuramata taci,abinci amma shikanshi dad yanacikinmatsananciyar damuwa ko barci cikakkebayayi saidai yayita addua yanafadawa Allah yayanshi yanda yafishakuwadasu sunesuke cikinmatsala amma yakasakomi akai Allah dai yakawomasa mafita Ahmed shine wandayake dan daukewa dad kewa agidan masu,aikima wasudawata walwala barema bilal shima yanacikin damuwa sbd bayasan yagawani abu dazauhana madam dintasa walwala hakakuma doctor faruq yazuyayimata jahje yakumatausayamata irin hakindayazanta tabbas ko ba,afadamaiba yasan Fatima tanasan Muhmd somaitsanani duk mutanenta zunatazuwar mata jahje sosai kumakowayana tausayamata.

Itakuwa mom dinta tundawannan abun yafaru takaratsanar Fatima azuciyarta takuma dau alkawari sai tadaidaitamata rayuwa wai,ita hajiya khadija Muhmd yake,ikirarin zaisaka sbd wata shashashar yarsa tabbas sunjawa kansu dakansu wannan shine masomin bakincikinta arayuwata da,acemazata,iya wllh saitarabasu dashi dayartasa amma takasa tayitayi amma tabbas zatakara dagewa dan sanin makamar aiki dole tasamutafita ko zuwagidan kaka barirane dan itakadaice zatakaramata bayani akanwani abudayaahigemata duhu dole tajeh tasan yaddazasukawarda shu,umar yarinyarnan wannan shine daidai gashima tasamu uncle din yaranyadenazuwa gidan yakumadena zancen wadannan shedanun yaran sbd tagabakaramin karbarwannan yaransukaiba shiyasa tarabashidakowa fatannasara akowanne aikinawa wanibarinazuciyarta yacemata .

Fatimace zaune kansallaya tanata lazumi haddi da kuma kuka yaukimanin kwanaki ashirinkenan dabatan " farisi" tamakashi wayarta ahankali tajiyo karar gefen gadanta tasani dad nedanshi kadaine idan yananemanta yakedanna wannan wayar lokacin karfe 8:00 nadare ahankali tamike tafitazuwa falon hangoshitayi kan dining jitayikamarta juya amma saitadake takarasa harkasa tsugunna tagaidashi ya,amsa dasakinfuska amma harzuciyarsa bahaka abinyakeba,kallanta yakeyi sosai mamana nagakinkararamewa kasatayi dakanta mazatashi kizauna tashitayi tazauna dad yace mamana tadago takalleshi yanunamata abincingabanshi yace mazakicinye ahankali tafaraci amma tanahawaye wani nabinwani dad kallantayakeyi datausayawa haba mamana nidai bahakanasan mamanaba nasantada tawakkali dakuma hakuri amma ancanzamin mamana bata,asalindanasanibace dan Allah mamana kidena kukannan haka wllh bakaramin tashinhankali kikesaniba, wllh keda Abdallah bahaka nasankuba nasankuda takawa amma yakukekokarin banikunya Abdallah kobarcibayayi yanzuma dayar,nasashiyayibarci, sosai taci abincin sannan tamike zuwa cikin falon dantazaunatahuta dad yabiyuta sukazauna atare shida Ahmed dad dan Allah kayihakuri tabbas nasan abinda na,aikata bankyautaba amma wllh dad kadakaga laifina duk yadda nakesonayi amma nakasa,batagama maganarba Abdallah yayi sallama afalon yashigo aikuwa dayahango Fatima dagudu yazuyafada jikinta yafashe da matsanancin kuka inah nannafa sukashiga rerawa kukan abintausayi dad kawai kaudakanshi yayi dan shimatsafzai,iyasakukan Ahmed neyataso yakaraso wajensu dan Allah kuyihakurihaka kukan yaisa amma babudanda yasaurareshi Abdallah neyafara magana Anty inayaya yashiga yabarmu airin wannan halin shinko Anty yanama lpy tabbas mom dinmubata kyautaba wllh Yaya shinecikon farincikin wannan gidan dan Allah Anty kisan yadda za,ayi yayanmu yadawo garemu inasanshi wllh Anty kuma nasankema kinada bukatarshi dan Allah dad kayiwani abu, yayana maikaunata kana,ina kainikace bakasan kukana amma gashikaida kankakasani kuka yayana kana,ina awanne halikake kaka kaka kaka dan Allah kidawomin da abokina inasanka wllh abokina yayana ,sosai wadannan kalamannasa sukakara sazuciyoyunsu yinsanyi tabbas akwai matsala dad yafada tabbas Muhmd wani banban alkairine a garemu Allah gamugareka kakawomana dauki Allah badan halinmuba Allah kabayyanamana wannan bayin Allahn.

Muhmd ne zaitafi shagonshi Abban nur yace yatsayasutafitare ahanya Abban nur yaketanbayarsa Muhmd waikuyanwacce jahace? dannaga bakuyi kalada hausawaba, kuma awannegari kukataso? Muhmd ko kallanshi baiyiba saimakarajuyakanshi dayayi saitin Gila's da Abban nur yafahimci hankan kawaisaiyabar zancen danshi atunaninshi irin garinsu akatasa akakashemasu iyayesu,akakashe shiyasabayasan atunomai kawai hakayadauka,yajuyo yakallane saiyaga yatafiwani dogontunani nanfa zuciyarsa takaratabbatarmai dahakan yakalleahi yace dan Allah Muhmd kayihakuri natunomako nanmabecemai kalaba,bawatadoguwar tafiyasukayiba sukakaraso yasaukeshi sannan shikumayawuce nashi aikin yanamamakin hali,irinnawannan bawan Allah to Allah daiya kyauta yace sannan yayi office abinshi.

Fatima itada Abdallah saidasukayi kuka mai,isarsu sannan sukayi shiru,kowayatashi yayidakinshi dad yanatafaman yimasu addua akanwannan lamari fatima tanakomawa dakinta alwata tadaura taitasaloli harmatakasa irgasu balletasan abindatake karantawa, bayan tagaji tamiketasaka kayan barcinta takwanta danyanzu tamadena karatun daren da dazarar,ance karfe 2:00 dare yayi tofa barcintayakare dan karatuzataitayi natsawan awanni amma tunda abinnan yafaru kimani sati uku tadena ,barcitakeyi sosai dan yaubakaramin dadi barcinyayimataba daidai karfe 2:00 daidai tajikamar anatashinta takuwamiketareda addua Al Qur'an tagani kanduruwarta kawai saitamiki tashiga bandakitayi alwallah sannan tafito tazubbula hijab dinta tafara karatu ganitayi yabudumata suratul kafih aikuwanandanan tafarakarantawa saidatayi sosai sannan tamike jitayi kamar,anceya,isa aikuwatakoma barkinta amma saidai abindayabata mamaki shine datajuyadan ganin in data,ajiyeshi Al Qur'an nan kawai saitanemeshitarasa saikuma lokacin tatuna,ai Al Qur'an datayi amfanidashi basuda irinshi agidan kwatakwata gaskiya banasubane amma ya,akayitasameshi dawannan tunanin barciyakuma kwasheta, acikinbarkinnatane tayimafarki wani tsohu yacemata malama kinkasance acikin kowannedare kinayimana karatu mukuma munazuwa mudauka amma malama saikikadena damunyimaki uzuri sbd abindayasameki amma saimukaga indai bamuyimaki hakaba to bazakidawo dakaratunkiba shiyasa mukayimaki haka amma kikwantarda hankalinki mubamasu cutarwa baneba amma malama munaso kisani wannan bawan Allah yananan lpy lau, alokacin da,akasaka bakaken aljanu suzusudaukishi suyardashi mukuma dasukayardashi shinemuka daukoshi mukakaishi wanigari dan nan Allah yanufemu dakaishi shida kakarsa taredahademasu kayansu mukakaimasu kumamukakamamasa gida Wanda zaizauna tarekuma dahadashida abokanzama nakirki mukakuma daidaitashi da makotanshi malama munyiwannanne sbd Allah dakuma wannan karatu dakikemana danda harmunkusa saukewa, malama kisani Allah bekadarta zaicigaba dazama,ananbane amma tabbas nasani watarana zakuhadu kumakecewadda zakije,indayake bashine zaizoba daga wannan rana tufakomi zai,iyafaruwa malama nabarki lpy.

Yau hajjiya khadija tashirya zatafita dad nasakafa yabargidan itama tabargidan kaitsaye mutah tadauka dankokallan direba batayiba kaitsaye gidan kaka Bariratanufa abakin gidan tayi farking sannan tasakai tashiga kaka Barira nabandaki aikuwatanemu guritazauna harsaida kaka Barira tafito wani,irinkallan banzatawatsawa khadija taredacewa azuciyarta jibiyadda yarinyarnan takekara wani kyau da haske kinga duk yaddanasatatakeyiwa mijinnannata amma shigen yaro yakisakinta gashidai babu abidayake amfanadaga gareta dangin Asama,u daiyakiwatsewa saimakara hayayyafa dayakiyida albarka wannan kwai mugun iri hakadai takaraci maganganunta takarasa indatake dan duk batasan tafitoba,ahankali takekarasawa harzuwa inda khadija take aaa yaukuma manyanbakine agidannawa nanfa tayikasa dasauritadurkushi tasakukan munafurci khadija kinmantada mahaifiyarkiko yanzun akwai waniwandakikedashi daharzaki iyamantawa dani khadija najegidanki sauba adadi amma wannan shegun masutsaran sunhananishi danacemace babarmatar gidance cewayayi waiwallahi ko uwatace baniba bazatashigaba kinga uwatama shekaranawa inazuwa amma sunkasa ganeni gashibanida wayaballe ingayamaki aiwalllh wadannan mutanen bakigacin mutumcin dasukayiminba kai saitakara fashewada kuka hardafa wannan zaburarriyar yartaki itacema ummul,aba,irin hananishiga tace wai abatasanniba almajiraceni kar abanni inshigo kilama maiyaceni karnalashemasu kurwa wannan yarinya bazatayi albarkaba ko kadan shiyasanakecemaki kikawarda ita ammakinkasa kaka kibari kawai kedai zanbaki lbr wllh kosan ganin yarinyarnan banayi gatafadamugun hali gakudin tsiya dan yanzun takusa kamo dad dinta cab tokekiname umm wllh banidawata fawaduk suntsaneni ko kindanakema wannan lalataciyar yarinyarbatazuwa to aisimujewajen meganye danmuji yaza,ayi amma gaskiya akwaimatsala wannan shigiyar yar bakaramin tsanartanayiba dan idan kikaganta kinga Asma,u aiwannan matabakaramar kilaki bace to gwaggo kulumkitayimin maganar wannan Asma,u amma kinkigayamin wace ita tun,inayarinya nakejin mugayen halayenta gashikuma kincemin tanada 'Yaya amma bansansuba gashi kince ubanmudaya dasu, umm Khadeeja wannan ba,alkairi baceba agareku shiyasanarabaku tunbayan mutuwar mahaifinku aiwadannan yaran annubane,agareku kimabar zancensu dan banasonmaganar jinin Asma,u kwatakwata, yauwa kadija dama inason incemaki Zainab takusa haihuwa kinsan bamashiri daita kokadan to shinenace idan tahaihu kisamu asaka wannan yar iskaryarin yarinyarki taje danmufa kinsan bakaunarmu takeba yanzun kukadai kukaregemin dagake sai uncle dinyara bakigashima namaidashi shatara shatakwasba ai,akan wannan yar uwartaku dayakeso yanemune namaidashi haka yanzun bakiganshiba abintausayi da mijinki yanazuwa wajenshi shidawani,yaruma mai danbanzan kallo tsiya amma danaga haka hawainace masuyayitafiya shidamatarsa kumayana daki kawai banasan mu,amakarsu dashine dannaga indaisunatate tufa banidawata nasara, ayanzun nasayamantadakomi akan wannan yar uwartaku ke intakaicemakima koshikanshi yanzun besan kansaba hakanasa,akamaidashi dan yarmaiganye tacemin wannan yar uwartaku tananan darai amma takasagane inatake to shikenanan gwaggo hakanyayi yanzunkitashi kishigaciki kigayaddayakoma to gwaggo tatashi tashiga dakin, tanatashi gwaggo tace dakinsan wannan yar uwartaku wace awajenki dabakiceyayiba hum aiwllh saina lalatamaki rayuwarki Khadeeja saina shafe ahalin Asma'u sainatagayyarasu saina sasu ahaula sainasasu sundebi kashinsu ahannunsu bayan Wanda sukedibayanzun gakuma kiyaryar yayansu dakuma jininsu
End Ads