dad neyashigo yace Yaya anwuni lpy lapy lau alhmdllh masha Allah inasu takwarana da Ahmed sunanan kalau masha Allah, Muhmd neyakara kasakunne yanajin abinda akecewa danjiyakeyi kamaryasan muryar yayishi yanasauraru, dad katafine aa amma inahanyar air pot zantafi nikadaisukejira to masha Allah nanfayashiga jeramai addu,oi masudadi sauraru, yauwa Abdallah mumazamutafi saudiya kasan mutuminnaka yakisakin jikinshi tunda abinnanyafaru to shinenakeso mutafi saudiya gashi mamana batanan wadda zatadinga daukemaikewa to zamutafi cikinsatinnan insha Allah, Allah yasa Yaya nagode ohh Abdallah kayi drive ne aa wannan makocinane zaidankaine air pot saiyadawo da car din ok aikuwa nagari nagode bashimugaisa duk abinnan dasukeyi video call ne aikuwa yasaitawa dad Muhmd yanasaitaw kiranashigowa bataredayaga fuskartashiga kai kaga ankiranibakugaisada yayannawaba maisunanka shikuwa jikinshine yayi mugunsanyi dan yadanga kuskar eh hakane kawaiyacemai daidai lokacin sukashiga air pot din sukagaggaisada abokan Abban Ramadan sannan yajuya gida Abban Ramadan yayimai godiya taredakara bashi amanar iyalanshi.
Kaka kuwabatasa indakanta yakeba tsawankwanakinnan kuma,ahakan kullumsai Muhmd yazukodakuwa baza,abarshi ganintaba sosaiyake cikindamuwa yarasamekemasa dadi ahakanne doctors dinsukakira Abdallah sukagayamai babuwani cibagada,akesamu agameda kaka hankalin Abdallah yatashi sosai yace insha Allah yanadawowagari za,asanyadda za,ayi ayanzuma kaka tanacikin kwama doctor yagayamai to shikenan amma Dan Allah kadakugayawa Muhmd kunji insha Allah doctors yafada nagode sosai Allah yakaramata lpy ameen sukayi sallama.
Shikuwa Muhmd kullum shinemaikaisu nur skull amma Allah besa suntaba haduwa da Fatima ba agidan tadanfara sakinjikinta dan jitakeyi tamkarwata warakace tasameta sosai takesamun gamsuwa tacanza sosai kuma akullum batadamafarki saina"farisinta" yanatareda ita kullum yayitacemata tayawaita murmushi danyanayimata kyau sosai kumashine abinda yakedaukarmin hankali indai inataredake shiyasa ayanzun itakadaima saitayita murmushi, dad da Ahmed da Abdallah suntafi saudiya akullum sai dad yakira Fatima yajiyatake kuma abangaren Abdallah ansamu nasara sosai danyanzun hardariya yakeyi yanacin,abinci yanakaratu kumashi yasamunasarar mafarki Muhmd yacemai Abdallah nakasance inasan dawowagareku amma annisantani daku kayimin addua abokina akullum inataredakai inasanku kaida Anty da dad zandawogareku insha Allah wllh inakewarku yan,uwana tundaga wannan lokacin Abdallah yawarware, tunda Abban Ramadan yayitafi Muhmd bekarashiga gidanba duk daduk wata bukatarsu wadda akefita shineyakeyimasu amma bayashiga saidai Anty Zainab taleku suyimagana kuma batataba ganin f uskarsaba sbd kullum arufetake yau Anty Zainab ce tacewa Fatima inaso mamana kibani lbrn " farisi" bayan yarasuntafi makaranta take tanbayarta ko kuma kinunamin pic dinshi nagadai ruwarsa kikemin murmushi tayitace Anty bahakabane wllh banasanyizancenshine sbd wani ciwoneyake tasomin tundaga tafinkafata har,izuwa kwakwalwata amma zanbaki lbrn "farisina" inasha Allah zankuma nunamaki pic dinshi yanzunwanne zanfarayimiki kifaranunan pic dinshi wannan pic din nashi shineranarda yafarazuwa company dad Anty kirufe idanunki sbd ganin wannan jaruminnawa dariyace takufcewa Anty Zainab tace Allah mamana " farisi"dai yamaidaminke marakunya kasatayi dakanta tanadariya to inajinki nunaminshi to anty rufe idan sainanunamaki, yau kimanin sati biyukenan datafiyar Abban Ramadan amma kullum acikinwayasukeyi Anty Zainab daciwan mara tatashi kumasosai takejin jikinta saitajiyasaketa saikuma yadawo amma takifadawa Fatima sbd karhankalinta yatashi shiyasa taketajanta dahirarraki nanfa fatima tace jirankinakeyi anty kirufe idan tunarufe nunamin tadanna wayarta tafituda pic dinshi sannan tace bude idanun takuwabude gaskiya wannan bakaramin kyakkyawabane gaskiya doleyatafiminda ruhin mamana amma sainakegani kamarnasan suffarshi wllh anyabansanshiba agigice Fatima tace Anty a inakikasanshi dan Allah wllh nakasa tunawa toshikenan bari inje insha ruwakafin nacigabada bakilabarin to shikenan wannan kenan.
Tanagamasha ruwan tadan tsayatana hangowani mutumi dayajuyabaya tataga takehangokomi saitaji zuciyarta tanason ganin fuskar wannan mutumi wajen mintina 15tadauka amma bashida alamarjuyowa saitakeganinshi tamkar" farisinta" sbd hakayake tsayawarsa tadade awajen amma bashida alamun juyowa aikuwa takudira azuciyarta saitafita tagawannan mutumin dasauritafito dan tasamuganin wannan mutumi amma abindatagani afalone yasata mantakomi sbd jinindatagani a falon yanazuba takaraso Inda Anty Zainab taketace Anty Zainab sannu kawaikaitadaga mata Anty Zainab ina key yake inkaike hospital aa kibari inaso nayi haihuwar gidane insha Allah toshikenan Allah yataimakeki ameen kaitun karfe 10;12 harkarfe 11:10 shiru Fatima tunitafashe dakuka sbd yaddataga Anty Zainab nasha jiki gashitaki fadamata inda key yake candai dataga kaku bazaikaitaba gashi Anty tafarafita haiyacinta kawaitadauko gorarruwa tayimata sofi tabata aikuwa tanagamawa beby nadiruwa duniya gaskiya Fatima akwaizafin yawu take tagayamata indazatadauko komi takuwadauko nanfa akayanke cibiya akayikoma to abinkada gidan doctor, Fatima tanade beby girl din ahannunta yauwa mamana aisaiki ajiyeta kizokitaimakamin murmushitayi tameke tataimakawa Anty Zainab tayikomi sannan tagyaragurin sosai tasaki turarukan kanshi itakuwa beby zubakukataketayi bayantagama datadau bebyn sukayidaki lokacin har Anty Zainab tafito dagawanka Fatima tamekamata ita sannan tadebi kayanda,akabata tawanke tahaduwa beby girl ruwanwanka Fatima itace tayiwa bebyn wanka damatadan iya sbd datanayiwasu Abdallah tunsunayara,tagama tsaf sannan tasakamatakaya tahaduwa Anty Zainab ruwanzafi sannan tadawo tadauki bebyn taruketa ahannunta yarinyar kamarsudaya da mom dinta wayatatadauka tarangadawa Abban Ramadan kiradaya yadauka tayimai sallahma sannan tace uncle kahau online yanzun naturumaka wani Abu to mamana takeyahau kyakkyawar beby girl din dayayikaru da,itane yabashi mamaki kaidai mamana nur tahaihu amma basaniba haka takeyakira Fatima mamana tahaihine eh uncle masha Allah batamujita yalpyrta lpy lautacemai aikuwa yajidadinhakan tamikawa Anty Zainab sukafara waya sosai yaketsokanarta kafindaga bisani yasaka sukakoma video call sosai yagodewa Allah sbd wannan kyautadayayimai sannan sukayi sallahma.
Fatima taketakira dad tagayamai tacemai anhaifarmai maikama da matarshi sosai shima yayi farinciki harsukagaisa da Abdallah sosai Abdallah yayikyau yakumayi kiba dad yace indai yadawo to zaizu shida yaran, take Abban Ramadan yakira Muhmd yasanardashi yace yajegidan idan da,akwai abundasuke bukata shimayayi farinciki sosai take yamike dagashago danzuwa digan yana isa gidan su Ramadan naisowa aikuwa yayimasu albishi takesukashiga gidan arikice basutsaya ko,inaba sai dakin mamansu aikuwa farinciki ya,ishesu dan ganinsabuwar beby Anty Zainab tace Ramadan kajekagayawa yaynku to ai mami shineyagayamana to wanene yagayamai inaga Abban Ramadan ne to yanzun yana ina yanawajen Kawu maigadi kenan to jekace yashigo falo sai akawomasa bebyn to mami Ramadan yafita Anty Zainab na,am nifabansan wannan yayanba eh makocinmune ok to wanemaikaimai bebyn kecemana gaskiya Anty Zainab nibazan kaimaiba sbd zuciyata batasan ganin wanidanamiji sai,indingaganin tamkar "farisina" dariya Anty Zainab tayi aikuwa hakazakiyi hakuri kikaimasa ita toshikenan Ramadan yadawo yace mami yace waibabuwani Abu daza,ayimaki eh babu to yajeyagayamai yaceto shikenan anjima zaizu ganin beby girl din yawuce yayigida danshi atunaninsa ba,ayimatawankaba Ramadan yadawo yace mami yatafima yace zaidawo anjima toshikenan aiyaya akwaikunya itakuwa Fatima jitayi tamkar ansaukemata waninauyi akanta to Allah yakaimu anjima ga abincinkucan akan dining to sannan sukawuce akacirekaya sakamakon ranar alhamisce basazuwa skull
Shikuwa Abban Ramadan jiyayi bazai,iyajurewaba nanfa yabada fametion yakamohanyar gida babuwanda yafadawa sai Muhmd yacemashi dakarfe 8:00 dan Allah yazuyadaukeshi yacemaito, shikuwa Muhmd gabadaya yarasa mekedamunsa Idan yakwanta babu abinda yakeyisai mafarkin wata rayuwadayayi abaya ita akenunamai ayanzun ananunamai wata yarinya maikyau anacemai wannan itace alkairinka amma haryanzun yarasagane wacece wannan yarinyar kuma ancemai yataba rayuwada ita gabadaya bashidasukuni kullum idanunshi yarinyar sukehararumai pic dinta a idonsa gashi ancemai kanatare da,ita adamanka amma allah nekawai baihadakuba gakumawani ruwa da,akabashi yasha saiyakejin wani abunatasomai yakedan tuna rayuwarsu da fatima da Abdallah tamkar amafarki wannan kenan, beyiwata wataba 8:00 nacika yadauhanyar air pot yayikuwa sa,a yasauka shikadai yakejira yadaukoshi sunatafe sunahira yamutan gidan Abban Ramadan yatambayeshi lpy lau ya mamana kunsamu kunfitan aa wllh amma kunagaisawa aa wllh banmataba ganintaba kai mamana nasan kilama ko draven batataba zuwaba kaimakuma nasan halinka kilamabakashiga gidan aa nashigafa saudaya dan murmushi yayi dayakuma to aishikenan kaga bebyn aa tundakadawo magantatare Yaya kenan halinka saikai ahakaharsuka karasa gidan kaitsaye falon sukanufa yayinda Muhmd yadurage danshibayasan shiga falongidan wllh sbd jiyakeyi gabanshina faduwa katawumana cewar Abban Ramadan to sukashiga yaranduk sunafalon yayinda Fatima takedakin Anty Zainab sunahira hartakecemata tagayamata lbrn yanzun, jinyara suna ga Abba ga Abba neyasasu mamki saigashikuwa yashigo yakarbi beby ahannun Fatima sannan yakarayiwa anty Zainab sannu sannan yace watudai mamana itace takarbe haihuwar eh hakane mamana taiyakarbar haihuwa kingafa nayinayidake kiyi karatun doctor amma kinki murmushi tayi amma aitasha kuka cewar Anty Zainab kai kukatayi eh mana yauwa mamana jeki kikaiwa Yaya bebyn to uncle tamike tadauki bebyn tafita tafiyatakeyi gabantana bugawa gakuma wane kanshi dayake dukarmata hancinta wandatunda Abban Ramadan yashigo takejin kanshin kumatasan agurin mutum daya tasan turarenshine "farisi" ahakatakai bakinfalon, shimakuma gabadaya turaren yagamarukitashi dan jikinshi rawakawaiyakeyi wani guminayankomashi gawasu abubiwa dasukafarayimasa yawo azuciyarsa tunano lokacinda dad yakebashi wani ruwayasha yakeyi dakuma sandayafito daga dakinsa yanahadakaya gabadaya yarukice saigumi yakeyi duk da fanka da Asin dake aiki, Fatima ahankalitaketakawa harta isobakin falon kanta akasa tanakuwasaka kafarta sunadaukewuta dakin yadau duhu cigabatayi datafiyar hartashafa watakujera tajibakowa sannan ta,ajiye bebyn takoma cikidan dauko futola kafintakai gadaukowa Kawu maigadi yakunna inji Muhmd saiganin beby yayi agefenshi yadauketa sannan yayimata adduoi dasukazu bakinshi sannan ya,ajeyeta yatafi yanafita Fatima nadawowadakin tadau bebyn tacewa nur ina yayan naku yadauketa yatafi takebaki tayi sannan tawuce dakintada bebyn pic sosai takeyiwa bebyn tayi status dasu sannan tacigaba dakallan abarta Allah kabamunida farisina tace ameen,
Shidai Muhmd bebibarceba sbd wasu tunanuka dasukayimai yawa, gakuma kaka dakullum bayasamun ganinta abugomada ishirin saidai kawai salloli dayaketayi kozaisamu sa,ida azuciyarsa gakuma wannan yarinyar datunaninta yahanashi sakewa wadda akacemata wannan itace nur dinka akanunamai pic dinta duk amafarki yanzunkuwa kullum burinshi Allah yahadashi da nur dinshi ance mai itace kadai zatadawomai dakomi yacce yake dakuma abindayafaru abaya fatanshi yaga nur kodakuwa amafarkine,
Bayansungama cin abincine Abban Ramadan yashigo yacewa mamana gobe inason kirakani muje supar market zamusiyo abinda babu toshikenan uncle Allah yakaimu ameen mamana daganankuma saimuje dubiyar kaka to uncle Allah yakaimu, tashitayi tace uncle asuba tagari to mamana harkwanciya zakiyi eh uncle to bye nur Anty nima tsayani to sukatafi shima Ramadan yatashi Abba bye ok bye Ramadan tashiyayi yakomadakin Anty Zainab sukadasahira ananne Abban Ramadan yacewa Maman nur inason asawa bebyn nantamu sunan umma wani kallo tawatsamai tace wacce umman tamumana ai ansamin sunan mom dina gatanan nur eh hakane tawafa aiba,asaba to wllh badai yataba saidai kanemi wadda zatahaifarmaka saikasa Barira amma wllh baza,asawa ' yata Bariraba wllh haba mamana nur yakamata kihucehaka komidan hakurine Abban Ramadan Abban Ramadan saunawa na,ambaceka wllh baza,asawa yata Bariraba hakakurum tayohalinta nashiga uku to wllh baza,isaba to shikenan Maman nur wanne sunakakeso asasunan Yaya wadda abbanmu yakesanta amma yanzunbata taredamu to wanne sunane memunatu nakeso bakida matsala gimbiyata toshikenan nagode mijina atakeyayimata hudubada memunatu, washegari Fatima tagama komi na break fast kawaijiransu takeyi sutashi harkarfe 11:06 shiru sunazaune sukaji alamarsu sunfilo uncle ne dauke da beby ahannunshi suketafe harsukakaraso duk Kansu sukagaidasu sannan sukayi dining kaitsaye uncle neyace mamana sannuda aiki itama Anty Zainab dintafada gaskiya ki,aikatu kekadai kikayiwannan girkin tadanyi murmushi Anty Zainab tace dan Allah kakawomana yan aiki kanagani yadda abubuwa sukayiwa mamana yawa Maman nur inason kisani nibazankawo yan aiki gidannanba garamakihakura nizandinga fitowa inatayata to aishikenan, Fatima uncle bebyn OK gata yamikamata ita Anty Zainab sunanta memunatu amma zamudinga kiranta da Alisha sbd sonan mamankune Fatima tadagotace wcce yanasan bakisantaba yayar mom ce to amma yanzun tana,ina? Aimubamusantaba batataredamu Allah neyasan indatake nanfa tadanbawa Fatima lbrn memunatu in short to Anty Zainab Allah yabayyanamana ita ameen ancemakamarsu daya da mom ikon Allah, uncle dinne yayi saving dinsu kowa yafaraci yanasanti yauwa mamana kinzubawa yayakuwa aa amma akwai afulas to dauko maza akaimai to shikenan amma gana kawucan to sannu mamana tashitayi tadauko fulas din takawo tace gashi akaiwa yayan Anty Zainab mamana zaunakice abincinnan karyayisanyi to Anty Ramadan neyatafi kaimai sosai takebin Fula's dinda kallo tunomata yayida watarana tayi break fast tazuba tatafigidansu "farisi" takaimasu tanazuwa tataddasu sundade dakaryawama ta,ajiye abinci saiga Muhmd yashigo dakin bekulada itaba yace tsohuwa nifayinwa nakejih to aishikenan tafadi gidansauki ga,abincinan dauko fulat yaceto amma najidakinnan yadaukanshi eh abincinne to tsohuwa shida Abdallah nedama sukadauko fulat din harlokacin basukulada Fatima ba akazubamasu abinci sukafaraci suna santi tsohuwa wanene yayi girkinnan daidai lokacin Fatima natasowa kai Anty yaushekikazo tundazun Muhmd yafahimci Fatima ce takawo abincin nandanan yafata haderai gaskiya girkinnan yajiyayiyawa gashi anranbada gishiri kai wannan aisaiya batawa mutumciki eh Yaya hakane kai gaskiya girkinnan bazaiciwuba da kyau a ido amma babu abaki Muhmd yace Abdallah tashimukaiwa almajirai Allah yasasuma karyabatamasuciki sukabude fulas din sukakwashe abincin saida tsohuwa tace nikubarmin zanci ahaka aa tsohuwa kudama cikinkubawata lpy ce dashiba dama duyazama jagwal cewar Abdallah eh naji kubarmin haka, saida suka shaka fulat sannan sukafito Fatima tafahimcesu sosai kawai tayi murmushi sukafito Muhmd hardajan kofa waisu zasukaiwa almajirai aikuwa soru sukazauna sukafaraci Muhmd kai Abdallah damahaka Anty ta,iyagirki eh mana Abdallah Yaya muyisauri karfa tazutaganmu aa aibazatafitoba inji Muhmd sosai sukezuba luma saida Fatima tatabbatar sunyinisa sannan tafito harbakin kofar tatsaya tanakallansu amma basusaniba Muhmd ajiye cukali yayiyasa hannuyace Abdallah kabarmin hakafa kafinici aa kafinidai shima Abdallah saiya ajiye cukalin duk sukasa hannu kowayadaga lumakenan sukayi ido hududa Fatima!! Kaka fitokiga almajiran gidanki yaddasuka iyaloma kunyace duk ta,ishesu gakuma luma ahannunsu shidai Abdallah kawai juyawayayi yaxuba lomarsa abaki Abdallah yace yaya wllh almajirannan sun,iyatsiya saidasuka kusacinyewa saikuma suce sunkushi subarmuda karashe eh hakane Abdallah kasanmubamaso muga anawulakanta abinci hakane da daidai sukawuce sukabarta awajen tana dariya sbd tamakasa magana.
Dariya takeyi sosai tamanta a inatake sukuwa tundatafara tunanin suketayimata magana amma batajisuba shiyasakuwa sukazubamata idanu saidatagama tsaf sannan tadago tagasu uncle saikallanta sukeyi tayikasadakanta kawaicemata yayi mamana aci abincin nanfatafaraci bawani citayiba tamike uncle mamana zauna cikinye abincinnan kafin rainayabaci uncle Allah nakushi saikincinye hakatazauna tanaci tanakuka harta cinye sannan tamike tayidakinta mamana tajuyo anjimafa zamutafi to uncle, tanatafiya uncle yace Maman nur kingafako yadda mamana takeyiba shiyasanakeso tayi aure kotahuta asamuwandakesanta sosai wandazaikula manada damuwarta hakane wallh Abban Ramadan Allah dai yakawomata nagari ameen wannan kenan.
Damusalin 5:04 uncle yafito yace mamana kinshiryako eh uncle nashirya tafito mutafi tafito yasha doguwar Rigata les saikuma mayafinta da takalmi dukka fink ne tayi kyau sosai uncle ina Ramadan ne aiyanacan shida Yaya zasuje hospital nace suzumuje sunki waimunhadu acan to shikenan takarbe key din hannunshi tace uncle nice zanyi driven aa mamana dan Allah uncle to shikenan tashiga shima uncle yashiga itakuma nur tazauna kan cinyarshi Fatima tashiga da bismillah taketayi hon akabudemata daidai lokacin Muhmd nafitowadaga gidashida Ramadan tafiyatakeyi cikin nutsuwa saitadan tsayata tasaita glass abindataganine yasata sandarewa tacigabada tafita tanakallan glass din iskace maikarfi tadauke abinda Muhmd yarufe fuskarshi nanfa fuskar ta bayyana Fatima takusa kaiwa bakintitin amma datadaki kofar motar saida tabude batajirakaahe mutarba tafito agigice tadirgo mamana lpy luwa uncle neketanbayarta dayagadai sunakukarin halaka dasauri yarike sikiyarin muta yakasheta dayar duk tadaki bangoma itakuwa gudutakeyi iyakar karfinta, shimakuwa idanuyazubamata yanakallanta aiwannan itace wannan yarinyar da,akenunamin acikin mafarkina innalillahi wa,innailaihirraju,un amma nagatana nifuni maizatayimin
Nagode da bibiyata da kukeyi ina kaunarku masoyana•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamgfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```
```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________
https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*SANADIN YAR ALARAMMA*
*Written* by*
*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*
*Bismillahir,rahamanurrahim*
*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*
*Sadaukarwa ga ilahirin masoyana aduk indasuke afadin duniya Fatima alaramma nagaidaku masoyana*
*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*
*Pg* *27* & *28*
Tsayawa yayi dan kallan ikon Allah Ramadan ne yace Anty inazatajekuma itakuwa batatsayako inaba bakumatayi wata wataba tafadajikinshi taredafashera da kuka tace "farisina" inakatafi kabarni inakashiga kasan wanne halimukashiga nida Abdallah dan Allah kayimin bayani wanne lefine muka,aikatama wandabakaji dadinshiba wllh indakagayamana laifin mundena aikatashi sosai tarungumeshi shikumayakasa rabatada jikinshi gakuma zantukan datakefada wandasukafi komidagamai hankali wllh "farisina" babu indabamudubakaba akoyaushe banidawani Abu saitunaninka kasani munakaunarka nida Abdallah damadukka ahalinmu amma menene yasaka kagujemu kayiminbayani dan Allah takarafashewada kuka Abban Ramadan wandayasamu sukacecikansu da'yarne yatsaya yaketa kallansu damugun mamaki dama sunsanjunahaka gabadayama mamaki yahanashi yimasumagana danshi daskarewayayi, shikuwa Muhmd sailokacin ne yafara rabajikinshidana Fatima dayar ya,iya lalubarwata kalma yace "nur" wainenehaka kisakenima nifabansankiba kumawanne zamamukayidakene nifabanganekiba ainakike dan Allah meneyasa kikashiga rayuwata kikehanane barci damugayen mafarkanki bilhakki yakefadan wadannan kalaman dan babuwasakan fuskarshi, dagowatayi tace farisina kainekakecewa bakasanniba bakaganeniba nagode sosai hartasakeshi tajuya saikuma tajuyo takarafadawa jikinshi tace wllh farisina kasanni kumakaganeni kai wllh farisina katununi kai ni wllh babu indazani,inbarka, pls dan Allah wasan ya,isahaka inakashiga kamarba nifabansankiba to shikenan bakasanniba amma aikasan Abdallah shidinwane kuma ainayake karafashiwatayi da kuka dan tafahimcibawasa yakeba ahankalitajawo hannunshi takaishigaban Abban Ramadan tace uncle kayimai bayani wannanshine Wanda dad yakenema shine abokin Abdallah kumashine wanda nakeyintunaninshi akodayaushe dan Allah uncle kayimai bayani sosai abban Ramadan kekallansu dan kowannensu iyagaskiuarshi yakefada, mamana kinutse dan Allah komizai daidaita sailokacin tadannutse amma takisakin hannunshi mujegidan Abban Ramadan yafada, Abban Ramadan tukacetasakeni aa wllh uncle bazansakeshiba karaguduwazaiyi yabarni to shikenan Yaya rabuda,itamujegidan aikanwarkace to shikenan hakasukashiga gidan sukazauna akankujera daya tatikemai Riga tam takisaki shiyanzuma lamarinnata dariya yakebashi sosai idan sukahada ido dashi tafakarafashewa da kuka tanacewa wllh uncle bazaikara tafiyayabarniba nidai abarminshi sosai wadannan maganganun nata sukekara sashidariya kaji yarinyada rigima, shikuwa abban Ramadan yarasatacewa, yatanbayi Muhmd akanyafadamai gaskiya amma yaceshifa besantaba yasandai kawaitanazuwamai amafarki, wannan kenan.
Abban Ramadan yatashi yashige dakin Maman nur yafadamata duk abindakefaruwa sosai takejintausayin mamana wanikuma abinsaitayi dariya tabbas Fatima nasan " farisi" shiyasa takewannan abun nanfatabawa Abban Ramadan shawarar yakira dad yagayamai tundayadawo hakakuwa akayi takeyakirashi yagayamai komi shikanshi bakaramin dadi yajiba nanfayace gashinan ama jirgi zaizu, alokacin sunatareda Abdallah da Ahmed mazakutashi kushirya zamuyitafiya Abdallah dad babushiri haka eh maza Abdallah tafiyar takace mu'yanrakiyane banfahimcekaba dad zakaganene inmunjecan takeyatikira yafadawa gomna yacemai yaje aire post dinbamatsala takeyadafa wanka yashirya fuskarnan tashi daukeda annuri sannan sukafito zasutafi yauko mom begayawaba sbd bayasantabatamairai dan jiyakeyi tamkar auren Fatima neyazo dan zaifadawa takwaranshi lallai yarshitana sanshi wannan kenan hakasuka haumota har aire pot din basukuwa jimaba sukatashi zuwagarin sosai dad yakasa boyefarincikinshi basudai wasumintinaba suka,isa nanma akazu akadaukeshi harzuwa gidan amotane yakefadawa Abban Ramadan gashinan akofar gidansa yacemai Yaya kashigo aikuwa beyiwata wataba yashigo shine agaba Abdallah natakemaibaya sukayisallama afalon wanan kenan.
Agigice Muhmd yadago dan ganinmaiwannan murya yanadagowa sukayi ido hude da dad yakuwakame aindayake Abdallah bedagoba yace dad nagakatsa bekarasaba yahango Yaya zaune gefenshi Fatima aikuwadaya kwasa aguje yafadajikinshi yayana saiyafashe dakuka inakashigane kabarmu yayana nanfa Abdallah yafaradukan kirjin Muhmd yanakukan abintausayi kasanwanne halimukashiga kuwa dan Allah Yaya menene yasaka,aikatamana wannan abun kasanmunasanka yayana kayimagana mana irin abubuwan dayakeyimaine irinwandayakemai dah ne idan yayimai laifi ahankali yace Yaya saiyajawo kunansa yafadamai wani abutake Muhmd yashiga darawa tabbas yatuna Abdallah saikuma sukaga shimayafashe da kuka yace Abdallah na inakashiha kasan irinhalin danashiga arashinka meneyasaka kagujene kasan bazan,iyarayuwabakaiba Abdallah Kaine farincikina nadade inasonganinka Abdallah na inakajene dan Allah Abdallah karkasake tafiyakabarni kainefa kacemin bazakarabu daniba had,abada munzama yan,uwa eh hakane Yaya Fatima ce tafashidawani irin kuka watonice bakaganenibako amma aikagane Abdallah kukane yakaracin karjinta
End Ads
Chapter 13 of 15: