x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 14 - SANADIN YAR ALARAMMA

  • 39001 words
  • 42000 words
  • Out of 43872 words

Category: Romance Story +18

Views 306

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
sosai, Muhmd yace Abdallah kasanwannan tondazun tazutarikeni tacemin wainarabudasu kuma inbansantaba nidainasa dakaikadaine nataba rayuwa ko Abdallahna sosai Abdallah yake kallanshi yace Yaya dagaske bakasantaba kaiyaya kasanfa yanzunbalokacin wasabane aimunyafemata yanzun nasandawasa kake ko kagakukatakeyi aa Abdallah wllh badawasa nakeyiba bansantaba bankuma tabaganintaba azahiri kaiyaya itacefa Anty kuma itace"nur" dinka pls Abdallah bansantaba kawaidai nasantanazuwamin amafarki jinhakanne yahana dad karasowa ahakali Abban Ramadan kaganiko dad kakarasa kokaizaiganeka kasanme wannan duk sharrin Khadeeja ne karkadamu, to shikenan Yaya ahankali yakarasa inda Muhmd yake yarungumeshi yace dana,inanekashiga munatanemanka ako,ina dad Kaine dad nima,akullum sainanemeku amma narasa inanezanganku dan Allah dad karka karatafiya kabarni nayarda dad zankoma company insha Allah to shikenan dana muzauna harzasu zauna Muhmd yace dad kalalliwannan tace wainasanta amma gashinibansantaba bakasantabako eh hakane dad ke mazatashi kishige daki, taketakara fashiwada kuka tatashi tayidakin Anty Zainab tafada jikinta tace Anty besanniba beganeniba dan Allah Anty kiyimaibayani karkidamu mamana kidenakuka wannan duk sharrin kaka Barirane da kuma Anty Khadeeja sihirine akayimai wandabazaiganekiba amma kibi asannu komizai daidaita to shikenan Anty Allah kadawomin da "farisina" daidai kakumashiryamin kakata da mahaifiyata ameen mamana wllh wannan dalilinne yasani nesantakainadasu gabadaya naciresudaga dangina nakomatamkar marainiya Mara asali sbd zuciyata batasan abinda mahifiyata take aikatawa dakuwa yayata duk danayi,alkawari bazankara kiran mushirikai da ,yan,uwanaba amma tabbas mamana inason yan,uwana sosai kuma akullum inayimasu fatanshiriya dan tabbas iyayena sunacikin wanihali wannan hakayake Anty Zainab.

Sosai dad dakuma Abdallah da Abban Ramadan suketahira da Muhmd yasakijikinshi sosai duk da,adayan bangarenna zuciyarsa yanakewar nur, dad yace dana ina kaka kuwa nanfa Abdallah shimayake tanbayarsa nandanan idanun Muhmd yacanza yace dad wllh inacikin matsanancin damuwa sbd kaka batada lpy yaukimanin 3 week kenan amma bansa kaka aidonaba eh tabbas hakane Abban Ramadan yafada yace Yaya kaka tanacikin wani mawuyacinhali ciwan zuciyane maikarfi yakamata ayanzun kullum sai anyimata abubuwanda yakamata na,ajiyemutane Wanda zasudinga kwantarmata da hankali amma abinyacitura amma tabbas zamujeda mamana dan ayanzun nafahimci itakanta zataiya satatasamu rilif hakane Abban Ramadan amma yanzun yakamata idanmukayi sallah saimuje gurinkaka mugajikinnata to shikenan Yaya sai lokacin Abban Ramadan yasaka akakawomasu abinci dad ataresukaci abinci shida Muhmd da Abdallah harsuka kammala sannan sukayi alwala sukawucemasallaci bayan sun,idar da sallahne Muhmd da Abdallah sukayogaba ananne Abdallah yakebawa Muhmd lbrn irin abubuwan dayafaru bayanrabuwarsu saidai matsala daya itace Muhmd haryanzu begane Fatima ba kuma yamanta wannan gida dasukazauna wannan shine babban tashinhankalin Abdallah Tabbas saiyatsaya sosai danyayiwa Yaya magani akanwannan asirida akayimasa narabashida Antys amma zaigayawa dad yajiyaza,ayi danyasan wannan shirinene mom dinshi gaskiya ayanzun jiyakeyi zuciyarsa bayasan mom dinsakwatakwara ko ganintabayasanyi wllh yayidanasanin kasancewarsu yayanta amma bayaddazaiyi da lamarin Ubangiji amma bayasan mom dinshi wllh, dad da Abban Ramadan ataresuketafiya dad yakalli Abdallah yace Abdallah wannan lamarin dolesaimun miketsaye danbakaramin sihirine ajikinshiba idan za,ayimai wannan aikin tofa tabbas sai,ansamu makusancinshi wandazaidinga kuladashi sosai hakane dad amma wanene kakeganin wandazaizaunadashi babuwanda zaizaunadashi sai mamana tabbas mamanace tadace dawannan amma tayaya dad kakeganin wannan zamannasu zaiyuwu sudaba muharramaiba eh zasuzama maharraman junansu tayaya hakanzaifaru yaya shinezanhada mamana da takwarana aure komababuwanda yaisayahanani saidai idan takwarannawane yace bayasanta amma yaya kanaganin wannan itace mafita kanaganin yadda mamana takedamasoya yayan masukudi wadandasukijida mulki amma kacezakahadata dawannan yaron kanaganin kayimata adalci kai Abdallah wannan wacce irin maganace tukasani wllh ikon Allah nekadaizaihanani aurawa mamana takwarana, amma yaya karkamanta da yarannan Habib dayakesan mamana dangidan tsohun gomna nasani rannanma mahaifinshi yazuwajena yayiminmagana amma nacemai nayiwa mamana mijih yayihakuri yaya abokinkanefa eh shidin, Abdallah banasan watamagana amma za,ayi aurennan da izinanUbangiji shikenan yaya Allah yasa,albarka acikinshi ameen kumakaine zakazama wakilin mamana nikuma nine weakilin takwarana insha Allah kumabanasan ajalamarin kashirya lokacin kagayamana nikoyaushe ashiryenake to shikenan yaya.

Dad nebayansukoma gidayasaka adaukimai gorar ruwa akakawomai yadade yana adduoi kafinyadago yanadagowa sukahada ido da Abdallah wandashima yarike gorar ruwan yaketanashi tofin aa Abdallah mekakeyihaka dad tayakanakeyi nasan nayayaneko eh hakane yanzun yana,ina yanagida to shikenan jekakiraminshi alokacinne Anty Zainab yafito daukeda zunbulelan hijabinta tatsogunna tagaida dad sannan tamikamai memunatu yakarbeta yace masha Allah sak kamarsudaya da takwararta babubanbanci kumatanakamada Khadeejata hakane cewar Abban Ramadan sosai yayimata adduoi sannan yace akiramai mamana wadda tayifushidashi toni tayibarci taremasukayida Anty Zainab din tunlukacin da,akacetatafi daki Anty Zainab datake sararasarta sai,itamatayibarcin shineyahanata zuwa gaida dad Abdallah neyashiga dakin yatasheta yace Anty kitashi dad nakiranki sallahmar Anty Zainab ce tatsadashi indatakecewa karabuda,ita inji dad saida Abdallah yatafi sannan Fatima tabude idanunta tace Anty Zainab inasane nakitashi dan nimarama abindasukayimin nayi aa mamana kiyihakuri sbd kinga sbd kene sukeyiwannan kokarin dan Allah mamana kitashi kishiga wanka kisakaya saikizu kijemugaisa to shikenan Anty Zainab shiga toilet dina kiyiwanka hakakuwa akayi batajimaba saigata tafito Anty Zainab hartadaukomata kayandazatasa mamana kisakayan sannan kicowannan abinci sannan kifita kiyisaurifa to shikenan Anty Zainab tanagamawa sannan tafito yaumadai dogiwar gigace ta,atamfa tayikyau sosai duk da mainekadai afuskarsa batashafa komiba tafito falon Muhmd nazaune da giraruwa agefenshi alamusunnuna shineyashanye ruwandayake jikin gorar kaitsaye wajen dad tanufa yafada jikinshi yadagota yace mamana bancemaki kingirmaba kidena wannan abun yanzun wannan cinyar tajikokinace sunaketanadawa kai dad taturubaki dad kadenasonako shikenan dad habadai mama Nina,isa, shikuwa Muhmd tunda Fatima tashigo yakebinta da kallo irina soyayya amma boyayiyar sosayya gakumakanshi dayakejuyawa sosai harwani dishidishi yakegani jikinshi harrawayakeyi gawani bakinhayaki dayakefita ajikinshi kadankadan wandabakowane zai,iyaganiba aosai yakejin jikinshi yayikasada kanshi yakidagowa gashikuma zasutafiwajen kaka waddayake muradingani dantafadamai wacece mamana kardaima wannance mamana dannaji anafada kai to amma inakaka tasanta umm wannankenan.

Dad yace mamana tayaya za,ayi indenasanki haryanzu inason mamana sbd inaneman albarkarki mamana to shikenan dadina, yauwa mamana kitashimutafi hospital zamuduba kaka our my good dad kakabatada lpy kai wayyo toshikenan dad zamu,iyatafiya tashiga tafadawa Anty Zainab sannan sukagito sukatafi amota daya salokacinne take uncle Dan Allah kayihakiri abindayafaru dazun bakomi mamana nagode uncle, suna,isa hospital din kaitsaye sukashiga kakace kekwance saiwasu yanmata agefenta babu abindasuke tattaunawa sallahmar Fatima cetadoki kunanta tadanjuyoda kanta danjinmuryar takeyi tamkar amafarki itancekuwa tagani mamana tafurta damuryarta wadda batafita sosai na,am kaka Allah nagodema damanasan zakizo mamana tabbas kecezakicikamin aikindanadauko akan Muhmd tabbas asanadinkine maman zaikomaga ahalinsa itakuwa Fatima karasawa tayigaban gadontace kaka menekikefada haka kecezaki karasa ladanki aa mamana ASANADIN YAR ALARAMMANE Abdallah neyakaraso yaruke hannunta yace kakata inanekikashiga inatanemanki Dan albarka kazutafiya da abokinka ko tabbas kayi gaskiya Muhmd nakane banawaba kai kaka menekikefadahaka Dan Allah kibari kaka dukkanku inasanku kunsanwanne halinashiga arashinku Dan Allah kaka kidenafada komizaizama tarihi, takalli dad tace sannudazuwa damanasan zakuzo sbd kullum addu,ata kenan gashikuma Allah yakawominku, shikuwa dad tausayintane yahanashi magana tundazun sbd yaddatarame tafita haiyacinta kaka Allah zaibaki lpy Dan Allah kidenafadin haka munataredake insha Allah, sailokacin Muhmd yakarasa gabanta yace 'yartsohuwata yajikinnaki dasauki Muhmduna masha Allah haka,akeso sannafa dakinyayishiru wadannan yanmata sukasakai sukafita bayansungaidasu dad yacewa Abban Ramadan yazuwajesuyi magana nanfasukafi dad yacemashi yanzunwanne abune kaka kebukata bakomi wannama babban hospital ne za,ayimatakomi nanfa dad yace to lallai ayi,abindayakamata idanbahakaba nanda kwana uku zaifitada itawaje to insha Allah za,ayi badamuwa Yaya cewar Abban Ramadan sannan yace sukoma wannan kenan.

Kakace taruke hannun Fatima tahadashida Muhmd tace mamana ga Muhmd nan amana Muhmd wannan itace mamana sosai Muhmd yatsuretada idanu dankaine tazunan kaikayimata abindabekamataba sbd itakin alkairinkace, kaka nifabansantaba bankumataba ganintaba sai amafarki datakekokarin cinyeminkorwa kai Muhmdu kodaikai kacinyemata sukadanyi murmushi amma banda Muhmd karkidamu mamana zaidawo haiyacinshi abubuwanne sukayimaiyawa to insha Allah tasaki Muhmd sannan tace mamana zamfadamaki wasu abubuwa akan mubabban suma aiyabinciken danayi kinkara jaddadamaki mahaifiyarsace ta,aikatawai wannan rashin imanin amma acikin kowanne shikara watanbakwai biyugawatan akowanne dare yanafadan wasmaganganu dakuma labarirrika amma dawani yareneyakefadi kamardai laranci to ananne zakijikomi to shikenan kaka amma kaka idanwanna ranatazu tayayaza,ayinasani nidabatare mukekwanaba nakuma muharraminaba tabbas jikinayana bani watarana zakuzama abudaya tajawo kunnan Fatima tafadamata wani abu sainaji Fatima tanacewa kintabbata tace eh to shikenan, shidai yanagefe babu abindayakeji wandasukefada sosaida kanshi dakematukar sarawa dad neyakira Abdallah yafadamai wani abu akunne shikuma gadangadan nagayayiwajen kaka shimayagayamata nannaga tafadada murmushinta tace shikenan farincikina yacika LA,ilah haillallah Muhammadurrasulullah take jikinta yayisanyi naga Fatima tafara kiramsunanta yayinda Muhmd yayokanta yana,ambatar sunanta amma ina Abban Ramadan neyakaraso indatake tace kumatsanagani babufa abindayasameta, shikuwa dad jikinshine yaketabari Fatima ce taruke uncle tace uncle kayimata maganatatashi kaka Dan Allah kimeke banasanwasa kaka Allah kimike nayimaki alkawaribazantaba barin "farisiba" amanarshi dakikabani zankulamaki dashi amma kecewadda dataimakonki zan,iyakomi kinji kakata Dan Allah kitashi karkiminhaka kaka shikuwa Muhmd dad yarike sosai yamakasa magana saidaikawai nunidayakemai da kaka yanazubarda hawaye Abdallah kuwa kwanciyayi ajikinta yanata rusakuka Ramadan da Ahmed sumadai kukansukeyi Allah sairki rayuwa
Nagode dabibiyar dakukemin inagaidaku masoyana*SANADIN YAR ALARAMMA*


*Written* by*

*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*


*Bismillahir,rahamanurrahim*


*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*


*Sadaukarwa ga masoyiyata wadda nakejin dadin commente dinta akoda yaushe FATIMA SURAJO da yayar ARABIAT ina godiya


*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*



*Pg* *29* & *20*


Agabansu akazu nurse's sukafita da kaka dandubata cikinsukuwa harda Abban Ramadan wajen mintina 30 akadauka kafindaga bisani akazu,akakira dad Muhmd kuwayakirekanshi sosai launin idanshiyacanza sosai yakuma zubawa Fatima idanu inda datanakukan saikumacan dataga dad yafita batasan lokacin da murmushi yakufcemataba nanfa suketa kallanta da mamakidansunsan yayarsu akwai imani amma yahaka ikon Allah kardai Anty tabuwatayi cewar Ahmed azuciyarsa, jisukayi Muhmd yakurmawata gigitacciyarkara wadda duk saidasuka tushekunnuwansu mardama nawajen hospital din yajiwannankara cabkuma yayishiru yazubawa Fatima idanuyanazubar da hawaye Abdallah neyakaraso indasuke yace yaya menene yakefaruwa shidai kanshiyakifa ajikin Abdallah kai yadasawani sabon kuka rerashiyakeyi iyakar yinshi dak saidayabasu tausayi,Yaya Dan Allah kadenawanna kukan ya,isahaka Abdallah dolenenayi kuka Abdallah, Abdallah anyakuwa inada hankali Abdallah anyakuwa nidan adamne kamarkowa kwakwalwata bata batasamumutsalaba Fatima ce takekallanshi datausayawa, kallanta yayi yace Dan Allah Anty Abdallah kiyimin addua sbd nasanwannan rayuwartawa tabbas ina bukatar acikin abubiyu ayidaya nafarko kodai nawarke nadawo cikakken dan Adam kokuma inafatan Allah yadaurauwa kafinyakarasa Fatima tatushemaibaki tacehaba Yaya Dan Allah mekakecewa hakane Dan Allah kakede wannan jarrabawace watarana sailabari yamakasa magana itakuma tanafada tanahawaye taredabudemai bakinshi insha Allah Anty Abdallah bazankaraba yauwa my Yaya Abdallah wannan kenan.

Dad agigice yafitadaga dakin yakarasa inda,akenemanshi ahnkalitashe yacewa Abdallah baba yajikin kaka yakalleshi yacemai Yaya kakwantar da hankalinka itarayuwa yar,hakurice to yakare Yaya banganeba Abban Ramadan yamurmusa sannayace zauna Yaya zanyimaka bayani insha Allah nanayashiga yimaibayani sainaga dad yadan murmusa yace hakanyayi to shikenan ashiryata asakata amota akaitagida ayimata sallah to basesinbiyaba kayikomin to shikenan nagode Yaya bari,injeko to shikenan nagode sai akaita to shikenan Yaya wannakenan .

Muhmd kuwa faduwayayi kasa yanagama wannan maganar baribabu dalilinshi akadaukeshi saidaki akan idanun dad akayidaki dashi, sunkai mintina 50 sannan sukafito akakira dad nanfa sukacemai basugane komiba amma idanbabu damuwa za,asamuwandazaikuladashi sosai wandayakesan gani tabbas inatunanin da'yarne idanbakoma zaishigaba innalillahi wainnailaihirraju,un abinda dad kefadikenan to shikenan amma inason akaradubaminshi dakyau agayamin takamaimai mekedamunshi to shikenan alhaji nagode yasakaiyafito dad yanacikin matsanancin damuwa sbd harzuciyarshi bayasan yagawani abudazaisamu Muhammad Allah kataimakeni abisakudirina ameen dakinyakoma yazauna Fatima da Ahmed Abdallah da Ramadan duk sunzubamai idanu maganarshi kawaisukejira tsawanmintina sukadauka ahaka kafin dad yakallesu yace mamana tashimutafi gida batacemai kalaba tameke jikibakwari tace dad kaddaishi yatafi kallantayayi da,alamar tausayi yace no mamana amma tabbas yanabukatar taimako agaremu dad karkajikomi wllh zan,iyakomi akan "farisina" kintabbata mamana eh dad to shikenan muje mukaraganin jikinnashi saimutafi gidako dagamaikai kawaitayi, dakinsukashiga da sallahma yanakwance gashinkanshi yakwantashima afilo hancinnan harwani sallahma yakemaka vakinnan yakarayinjah sosai tashagalada kallanshi dad yakarasa indayake yafarazubamai adduoi sosai yacema su Ahmed sumatsosuyimai hakasukayita tofamai yace mamana kitasokema takuwataso tafaratufamai tanahawaye takaikanta kenanzata tofamaiwata aya awayenta yazuba akan idanunshi take idanunshi dakuma bakinshi sukahaurawa ahankali yaruke hannun dad yace dad sosai dad mayakara rikeshi ya,akayidana yakai kunnanshi daidai bakinshi yace dad inason nur dan Allah dad ka auramin nur wllh shinebabban baurina aduniba dad kagayawa nur dad wllh inasanta kumazan iyakomi sbd ita dad shiruyayi yakasa magana yace azuciyarsa dama abindanakejira kenan dad narasakaka gashikuma zanrasa nur wllh dad idannarasata mutuwazanyi hanadana kadenafadin haka nur bazakarasataba insha Allah maganar da dad yayine yafarkar dasu dagatunaninsu barema Fatima wandatajiwani kukayana Zuwarmata haryana gadan hospital amma bakinshi yakasa manta nur wannan wacce irinkaddarace san masowani, Allah gani wllh da,ace" farisina" zainaminso irinna nur danajidadi wllh kai wllh ko,atabiyuzanzo nayarda duk wannan azuciyarta taketasakawa taredayiwakanta kukan tausayinkanta wannan kenan.

Dababban voice Muhmd yayimagana yace dad kataimakamin wllh inason nur dad wllh dad itacefarincikina kuma zaiyayinkomi dan,ita idan besabawa addiniba, yaruko hannun Abdallah yace Abdallah katayani gayawa dad yadda nakesan Anty Abdallah,Fatima!!! Anty Abdallah saida nunfashintayatsaya nadanwani lokaci sannan yadawo Abdallah Dad wllh Yaya yanasan Anty kuma Anty matanasan Yaya wllh indaika amence nasani Anty zata,amence kodakuwabataso kataimaka dad inarokonka wannan alfarma dad wllh zamushiga mugunhali idankahanamu, sukiwa basusan shirunnan dayayiba wani,irinfarincikine yaziyarci zuciyarsa Mara misaltuwa kingako gaba bazaice bashi,akayiba shineyarokadakanshi dad kataimka itakuwa Fatima kukan farincikine taketayi menene yasakabegayamata itace nurba wllh datuni anyi,angama dan sosai zatakarbeshi hannubibbiyu, sukuwa Abdallah da Muhmd hadakansuaukayi awajedaya suketa rerakukansu abintausayi kuma kowannensu da abindayake sakawa, dad yadagosu yace haba yayana Ku,atunaninku akwaiwani abuda dana yakeso inhanashi matsawarnasan bazai,illatardashiba dan Allah kodena wannan kukan ya,ishenihaka indai nur ce yakalli Muhmd yace nur ko yanamurmushi eh dad nur to nariganabayar da,ita nayimata miji ba Muhmd kadaiba hatta Fatima saidatarike kirjinta sbd jinyadda yakebugawa nabatadana wandanakejidashi kobayan baburaina nakejin zaikulamin da,amanarta shine takwarana nabawa maibabban suna yafada yanamurmushi danyafahimci irin halindasukashigadazun,Muhmd rungume dad yayi yace dad inason wllh dad banida wandayafika afadin duniya taredafashewada kuka dad yadagoshi yace bance kukan ya,isaba to dad yakalleshi sosai yace akwai to dad waye yace matarka insha Allah nandanan Muhmd yabuya akirjin dad aa takwarana kunyatakuma kakeji shidai yayishiru taredayin dariya nanfa dukkansu sukataso sukakara rungume dad amma banda Fatima wadda tayikasadakanta, tagefen jikin dad Muhmd yahango Fatima yayimata dariya itakuwa tayikasadakanta danyanzun kunyarshi takejisosai dad to maza kutashimuyi gida zaka,iya dana eh dad Aida nur awajen itace karfin gwiwatadama murmushi dad yayi yace surukata kitasomana itadai tayiduf Abban Ramadan yace mamana rabudasu zumutafi anajiranmu, wannan kenan.

Ataresukatafi amma Fatima jitayi takasa sakewa ahaka harsukakarasa gida harma anfitoda gawar kaka za,ayimata sallah nanfa suka,karafashewada kuka sunakaiwa gida get gingidanma abudeyake duk anan mutane suke sukashiga anatayimasu ta,aziya sukayi alwala Muhmd gabadaya yakidime haba takwarana kanutsemana to dad harbakin gawar dad yarakashi yayimata addua sannan sukataso sukataho amma abindayabashi mamaki shine mutanenfa ba'yan,uwansu dad bane kumabasakama dasu gashikuma yaga,anatashiga gidan dayake kallangidansu Ramadan kawaidai maganace beyiba danyasan ba,awasada mutuwa nikuma nace anawasada ita awaniwajen indai anasan cimmanasara wannan kenan.

Fatima tashiga gida kaitsaye dakin Anty Zainab tawuce tafadajikinta tace Anty shikenan kaka tatafi shikenan mekaunar "farisina" babu yazama maraya Anty shikenan yanzunbashida gata aa mamana kecikominashi kece uwarsa kuma kece ubanshi niwanakedashi ayanzun jinakeyi ammakar yan,uwana sundadeda mutuwa banidakowasai mijina saukuma yan,uwan mijina shine ubana kumashine uwata, dan Allah mamana kirike Yaya hannu biyu wllh zakijidadinshi nangaba insha Allah Anty nagode nasani mamana tabbas Yaya yanasanki kasatayi dakanta sannan tace tabbas kuwayafada dabakinshi eyye damanasan mamana ba,irinmatannance da mutum zaizaunadasubane aceba,asansu mamanafa tadabance kinunawa mijinki soyayya tamkar yadda mamana tayi wato surukata duk dani bantabadaukanta asurukaba a mamana nadauketa nasan da,ace tanarayebakaramin dadizamujiba amma ahakanma alhamdullh tonda duk tarbiyarsuce hakane Anty, shiyasa nace kisa,aranki "farisi" nakine da,izunin Allah nagode Anty ammafa idan bakekulamana dashi tofa karumaiwatazanyi kai Anty hakadai rayuwa tacigaba datafiya gashi yaukimanin one week kenan darasuwar kaka dad yakoma gida amma yaune zaizudantafiya da yayanshi dakuma Muhmd angama sadakar kayan kaka tas madansu kyauwun amma Muhmd ansha kuka ankushi, hadda Ramadan za,atafi dansu abban Rama zasuwuce faris shida Anty Zainab da nur, haka dad yahadakan yayanshi sukadauhanyar kano shikenan fa asheke kaka kasace takawociwanna gari, wannan kenan

Bangaren zulaihat kuwa sosai takejinsan Muhmd yankaruwa azuciyarta takai takawo idan takalli danamiji saitadingaganinshi wanikala gakuma ramadatakeyi mamanta tayitayi amma takefadamata tayankeshawarar gayawa babanta dan yasanyaddaza,ayi dan gaskiya bazata iyajurewaba takumarabuda Hauwa,u danganitayi ashecutarta zatayi itama Hauwa,un sanshitakeyi shiyasa sukayisaurin rabajaha dansosai sukayifada akanshi takaishi wajen malami asihircemasushi akace aibazaiyuwuba sbd ayanzu wani mugayanen tsarine tattaredashi, yaune minister baban zulaihat zaidawo, yana sowakuwa bayanyahuta awajen cin abinci yakecewa yanaga zulaihat kinramene nanfa mamanta tacekatanbayeta dannayi nayi takigayamin nanfa tacemai wani yarone takeso dan abokin minister ilimi kuma yarun ahannunshi yake nanafa yace lallai aranar zaizuwajen minister ayimagana bawasa shidanwane yarun dad zaimabayani to shikenan karkidamu ,
Ahanyane sunkusa karasawa akakira dad akefadamai minister na kukada shegeda ficeyazu nemanshi nanfayasanarmasu gasunan zuwa da izunin Allah bakuwa adadeba saigasu kowa yayigida akabar dad dakuma Muhmd dancemai yayi yatsaya sukazauna yayinda Muhmd yayigefe, bayansun gaisa yakelaburtamai abindayakawoshi kanshi yamugun daurewa amma yace bari akirayaro, akakirashi bayan sungaisa akalabartamai komi nanfa yace shibemasantaba kuma wllh tamayihakuri sbd ninamakusa aure kuma banamatunanin nan akacemaka baba to shikenan amma nidai nantacemin to shikenan takeyakirata video call tadaga yace zulaihat inamakikace tamaimaita to ancebanan bane take Muhmd yabude fuskarshi minister yahaskashi yace wannanne eh dad, Muhmd aa wllh banibane bibanmasankiba bantaba ganinkiba kawai dan Allah Abba kayihakuri ni banmasantaba juyinduniya dad yasabaki amma shiyace besantaba haka sukahakura akatafi wannan kenan.

Sosai dad yasanya maiyan malamai suyitayima Muhmd addua badarebarana kumayashedamasu da idan Allah yakaimu ranar Friday za,adaurawa Muhmd aure pic dinsu dasukayine nazuwa kanfanin dad shineyaketa yawo agari sukuwa basusan me,akeyiba dan dukkansu babuwaya ataredasu ,dad yacewa Muhmd yaje sudauko wayarsa agidansu yacigaba da amfanida ita bayasan zamanshibawaya hakakuwa akayi yadaukota, yacewa Fatima tadaukotata itama danyasan basusaniba kuma yahana kunna kallo agidan Abdallah yasani amma dad bebari yafdawa kowanne daga cikinsuba yautakama ranar Monday dad dakanshi yasaka akadaukomai masu dinki sukagwadamai kowa kumahar lokacin bebasudamar kunnawayaba kuma sunjisun amence, dad tunda abunnan yafaru yadawoda Muhmd gidanshi yabashi wani daki dayake gefen fat dinshi kuma konandacan dad bayabari Muhmd yaje kulawa sosai Fatima mahaka gashikuma yadauke Abdallah daga tsakaninsu Fatima balain kunyar Muhmd takeji ayanzun wannan kenan.

Yautakama ranar akhamis ana,igobe daurin auren Fatima da Muhmd dad yakirasu yace sukunnan wayoyinsu suhau online tosukace kowayatashi zaitafi dad yace amma kuyihira kafin kutafimana nifitama zanyi to kawai tokacemai shikuma yabarwajen yana dariya, bakin dad sungaya hallara amma ba,agidansukeba sunawani kebantaccen gida sbd yasan idanyace suzauna agidanshi tabbas Khadeeja zatakunyatashi agaban mutane, amma kuma tunranda yadauko su Abdallah bekaraganinta agidanba tacemaizataje gidan kaka Barira amma yaje ancemai sunyitafiya kuma yasantafiyartasu bata ,alkairibace shiyasa yaketa yiwa Muhmd tsimi yanda asiri bazai,iyatasiri ajikinshiba, Allah kashiryamin Khadeeja wannan kenan.

Tunda akagayawa zulaihat abindakefaruwa hankalinta yayimuguntashi shikenan tarasashi abinda kullum takefada kenan tana kuka minister shenekezama yabata hakuri yausunazaune a falo akadan kunnan TV anakallah nanfa akasako abindayada yatayarmada zulaihat hankali, invitation na Muhmd da Kuma Fatima
End Ads