x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 12 - SANADIN YAR ALARAMMA

  • 33001 words
  • 36000 words
  • Out of 43872 words

Category: Romance Story +18

Views 305

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
dadi dan Allah mamana abban Ramadan ne yace mamana dan Allah kinga tafiyazanyi nanda satidaya gashikuma itasaura one months tahaihu kingabana barta itakadaiba acikin garindabatasaniba ko eh hakane amma kagayawa dad aa to shikenan zangayamai idan ya,amince zanzu insha Allah to shikenan nagode mamana, ataketamike dan gayuwa dad danyau yanagida tanagayamai yace to shikenan mamana kin amince aa dad sai abindakace to shikenan mamana na,amince to dad sannan tatashi tashiga dakinta, karundamuwar Fatima shine Aisha batanan suntafi garinsu da,itace zatadinga zagematakewa amma yazatayi aikwarama tatafi tasamu sa,ida, yaune yakamaranarda Fatima zatatafi dakanshi Abdallah yazudaukanta dan dad yace bazaibari tatafi itakadaiba tafito kenan dad yace mamana kijekicema momdinki zakiyi tafiya amma bance kigayamata indazakiba to shikenan dad tatafi saidatayi addua sannan tashiga dakin tagaidata tafadamata bataji dadiba sbd aikinda maiganyetabata akan Fatima amma saitace shikenan Allah yasa kintafikenan danahuta batacemata kalabatamike tafita, nanfa Abdallah yace baisanzanceba kasheshi akeso ayi andaukemai abokinshi gashi za,adaukemai antynshi dayar akarabasu da Fatima tanakuka yanakuka hakasukatafi ahakanma dad yayimasa alkawarin tafiya aikinhajji next time hakasukadau hanya dayake amotazasuje uncle dinnata saikallanta yakeyi yadda duk talalacetarame,Miranda,akayimasane yahanashi yimata magana Muhmd ne yace Yaya ya,aikin lpy lau masha Allah ashebakanan eh hakane amma yanzun inahanyar gida to shikenan Allah yadawo dakai lpy ameen dama kakace batada lpy tana,hospital anbata gado shine nabarwasu kabir kantin natafi innalillahi wainna,ilaihirraju,un mekedamunta sunce ciwunzuciyane subahanallah shikenan Allah yabawa kaka lpy indainadawo zanzu insha Allah kai Allah yabata lpy ganinan insha Allah itakuwa Fatima tunda akewayar gabanta kefaduwa sosai tagaya ajiyewayar yanata jimami tace uncle wanine balafiya eh wllh kaka ce makuciyarmu Allah yabata lpy ameen wllh duk hankalina yatashi saiga kiran Zainab nan itamatagayamai tace tanama hospital din nansukayi sallahma daniyar idan yadawu zaizu.

Karfe 8:012 sukasauka lokacin Fatima tayibarci yatasheta sukashiga gidan sosai agajiyesuke lokacin Zainab tadawo zatayimasu girki tanatajiransu danzasukoma asibiti tagerawa Fatima dakindazata sauka itada da nur, sallahma dinsuce takatsemata tunaninta tace sannan kudazuwa tarungume Fatima mamana sannudazuwa yahanya zaunakihuta tadanzauna tasha juice maisanyi sukakara gaisawa sannan sukawuce dakinnata Zainab tahadawa Fatima ruwanwanka sannan tashiga tadaukomata kayanda zatasaka sbd kayandazatasa shine Fatima takesawa tayiwanka tafito tasaka kaya sannan tadankwanta munanun farisine yacikamata zuciya tunitafashi dakuka tanatsaka dakukanne kiran dad yashigo tadaga tagaidashi yakukaje gidan lpy lau dad, amma mamana kukankikeyiko Dan Allah mamana kicanzakafin kidawo kinjinayi missin naki sosai nimahaka dad Abdallah fa yayai barci saidai Ahmed to dad kagaidashi saidasafe Allah yakaimu, Anty Zainab cetayi sallama da turtsetsencikinta mamana kitasokiyi Dinner to Anty aa tasuwa zakiyinasanhalinki ai, tasowatayi sukatafi sukazauna Anty Zainab cetayi serving dinsu Fatima zubawa abincin idotayi tanakalla harsukafaraci uncle dintane yace mamana lpy kuwa amma tayishiru saida yakara maimaitawa sannan tadago afirgice tafaracin abincinnata ahakaharsukakammala dansu nur da Ramadan suna hospital wajen kaka Fatima batacinye abincintaba tacetakoshi sosai uncle yayimata fada sannan yace mamana zamuje dubokaka zamutafine aa uncle banadan jindadine amma ayimata sannu to insha Allah to Anty Zainab saikundawo kinkizuwako aa Anty mutanennaki sunawajen yayansu to badamuwa yauwa mamana idankinason zagaya garinnan zansa maisunan dad yakaiki ko,ina dandashi na,aminta to uncle banamabukata nagode saikundawo kirane yashigo yace yayane yadaga yasanya hand free Yaya ya,akayine dama nurce tafara kuka waimom dinta takesanjinmurya tajitashiru, Fatima batasan sandatakarasowajen wayarba tatsinci kantadakarbar wayartace Ramadan shimajiyayi gabanshinafaduwa sbd jinsautinmauryar datayimagana takekanshi yafara juyawa innalillahi wainnailaihirraju,un wannanfa wacce irinmuryace maitada hankali?

Nagode dabibiyata dakukeyi ina gaidaku masoyana*SANADIN YAR ALARAMMA*


*Written* by*

*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*


*Bismillahir,rahamanurrahim*


*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*


*Sadaukarwa ga ilahirin masoyana aduk indasuke afadin duniya Fatima alaramma nagaidaku masoyana*


*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*



*Pg* *23*& *24*


Abban Ramadan neyakarbe wayar yace yaya badakai takeba tazaci Ramadan ne to shikenan sannan yakashe wayar tanaganinhaka takuwa fashedakuka matsananci yanzun hartakai saimuryarmutane tadingayimatagizo Allah ganigareka konafara haukacewane duk abindatakeyi afilitakefada amma batasaniba,Maman nur ce tace mamana menene yakedamunkine dan Allah kigayamin tashare hawayen bakomi amma wanekikemagana akanshi bakowa Anty kaga abban Ramadan kaje nizanzauna nakulada mamana aa Anty Zainab kijekawaibakomi aa mamana dan Allah kije nawarke to hardaki sukarakata saida talillibeta sannan sukafito sukatafi hospital sosai Anty Zainab takejajantawa abban Ramadan yadda mamana tasutazama abintausayi to nidai wllh bansaniba amma abuguda dayanasani ancemin abokin Abdallah yabata shinekawai amma zankira yayan natanbayeahi dawannan hirarasukakarasa hospital sukashiga hardakin dad yatsigunna yagaida kaka harkasa sannan yace kaka yajikinnaki dasauki Allah yakarasauki ameen Allah yayi albarka yamikawa Muhmd hannusukagaisa sannan yanemiwaje yazauna Anty Zainab tace Yaya yakiriniyar yara dan murmushi yayi hakadai sukadanyi hiratsakanin abban Ramadan da Muhmd Anty zainabce tazubawa kaka abinci tamatsakusada ita tace kaka bismillah dan Allah kaka kici to kawaibudebakintayi Zainab tashigabata abaki hartadanci shikanshi Muhmd yanamamaki tausayi irinna Anty Zainab harsaida kaka tajanyekanta sannan tamiki takarakwantar da kakan Anty Zainab dan Allah kaka meneneyakedamunkine? Wandabazaki sanardamuba gashiharyahaifarmaki da ciwo matsananci dan Allah kaka meneneyakedamunkine kigayamana mufatamkar 'yayane agareki kobahakabane abban Ramadan hakane kaka dan Allah kaka kimanabayani doctor yace akwai damuwatari agareki " tabbas hakane amma wllh bazan,iyafadawakowa damuwataba sbd nakasafada inasonnayimaku bayani amma nakasa sbd waniciwonedayake cikinzuciyata amma inafatan zaiwarwarekobayan baburaina Anty Zainab dan Allah kaka mekikefadahaka kigwadayimana bayani Dan Allah to shikenan dama akwai watatta dattatatata kwaikwaitata kawaisaita fashedakuka saidatayimai isarta sannan tadagota kallesu Anty Zainab nafahimci matsalarki kaka Allah zaikawomafita insha Allah shikuwa Muhmd tundatafara wannan wattata dinnanyafita, sosai Anty Zainab takecikin damuwa danbatadasanganin babbayanakuka saidatakwantarmata hankali tatabbatar hankalintayakwanta sannan sukamikesukayimata sallahma nur tanajikin mamanta shikuma Ramadan yanatareda Muhmd harsunkai bakinkofasuka tsaya sukakarbi Ramadan ahannun muhmd sannan sukawuce danshi Muhmd bayanzuzaitafiba, sosai Anty Zainab takejin kaka da Muhmd arantadanjitakeyi matsalarsu tamkartatace saida Abban Ramadan yayimatanasiya sannan tadanrage harsuka,karasagida lokacintuni Fatima tayibarci nur takwanta gefenta shikuma Ramadan yayidakinshi yayindasumasukayinasudakin .


Abangaren dad kuwa kukan yaudaban nagobe daban Wanda Abdallah yakeyimasa Abdallah yarame sosai komagana sosai bayayi saidaiduk abinda mutum yayimasa yakalleshi yanzun yadawoshirukawai tamkar dan uwanda Ahmed dan shi Ahmed saiyawuni baice uffanba, dad yayanke shawarar zasutafi umara tasati biyu shida abdallah da Ahmed da mom koza,asamu Abdallah yadawo hayyacinshi, sunazaune afalo kowayayishiru babumaicewa kowakomi dad yace bari inje,indawo to kawaisukacemai yatashiyatafi harzaiwuce saiyace Ahmed kukunna TV kukalli labaraikafinnazo dannaji ance za,ayi hiradawani Balarabe mazaunin turkiya to dad Ahmed yafada, dad yataka ahankali harbakin kofardakin yadora hannunshikan handle dinkofa dabismillah tareda rangada sallama, sallamu alaikum yama,abuciyar kyauwun faska da zuciya wslm kawaitacemai taredahaderai gefenta yazauna yace mamtata maganinkukana uwar yayana kuma farincikina abar alfaharina dan Allah kidanyimin murmushikonaji sanyi azuciyata wani banzan kallo tawatsamasa tace kawai malam inajinka kafadimatsalarka dan Allah banasanhayaniya to shikenan matata dama Abdallah ne tsakitajamai aikinbanza indai akanwannan yaranne to maza katashi kafitamin adaki dan wllh bazanyiwani abudanshiba aa matata kisaurareni inasone incemaki zamutafi saudiya wanni week din muyisati biyu kingakanlokacin ma "kagako" tunajisai akayiyaya nida badanizakuba ko danyau yar gold dintaka batananko shinekalallabo wajena saikacedani,ansandani shidaikara saukarda zuciyarsa yayi sannan yace matata inason muyiwannan tafiyartaredake dansujidadin tafiyarko wani banzankallo tawatsami tace to wllh bazaniba Indai akan Abdallah yayifarincikine kamajah tsummarrayuwarka katafi dan bazaniba kayitabanza babu irin lallashida beyimataba amma takiyi hakayahakura yamiki jiki,asanyaye, zakafita kosainahankadaka tafadafadanta aikuwa hakanyasakafayafito jikinshi asanyaye damayasan hakanzatafaru shiyasa yacewasu Ahmed da Abdallah sukunnakallo danyadaukemasu hankali dan bayason sudingajin kullum sunasamunmatsala da mahaifiyarsu bayan ace yaugashi sunazagin mahaifiyarsu ko sudinga,ganin lefinta kokumasutsaneta dan shiyaru arayuwa yanalurada yadda mahifanshi sukerayuwa idan yakasance mahaifiya tanacutar mahaifinsu to zasutsani wannan mahaifiyartasu ko kuma mahaifine yakecutar mahaifiyarsu tofa zasutsani wannan mahaifinan nasu tobayasan ko dayadagacikin wannan matsala ta,afku agidanshi, Allah gabawanka kadawomin da Khadeejata hanyamadaidaiciya ameen danafikowa fahinciki sbd haryanzu inason matata saiyatsinci kanshidayin murmushi kungafa zuciyakenan dad akwaitawadi,u.

Fatima cetatashi tafarazuba karatunta kamaryadda tasaba sosai takejindadin karatun hartakammala sannan tayisallulinta Raka,a biyu sannan takwanta tacigabada barcinta acikin barcinne takaraganin wannan tsohu yanayimata murmushi yace yakemalamata kiyisanicewa Allah yahadaki dawandakike burinsamu arayuwarki taduniya kumakisani tabbas wannan mutum yakasance adamanki amma kikasance maiyinbiyayya akan duk abinda wadannan bayin Allah sukafadamaki kumakece warakarshi kuma kecewadda zakizamasular komawarshi ga mahaifinshi tabbas ASANADIN YAR ALARAMMA komizaikasance amma bazancekomiba sbd duk abinda zaifarutofa daga Allah ne kuma bamudamasaniyar ta,indazaifara nabarki lpy malamata inamaki fatannasara akodayaushe nanfatanemeshi tarasa barcitakeyi aa idantabiyu itadan batasaniba Allah ganigarekatace sannan tacigaba da barcinta.

Ahmed yazubawa TV idanu yanajira afara hirar amma shiru saiwanibayane bayane akeyi shidaiyasada larabci akeyimaganganun amma bayanhakan besan komiba Abdallah kenan becemasukalabahar dad yazuyazauna yace Ahmed ba,afarawahirar bane eh dad waimutuminne bekarasoba amma dad wannan mutumin wanne irinmutumne danagasai yabonshi akeyi haryanzunkuma yakibayyana umm Ahmed kabari kaganshi ko kamatsune eh wllh dad kajiradai shikuwa Abdallah karadorawa kunnenshi fulo yayi waibayasan takurada magana ganiyakeyi kowabedamu da zancen abokinsaba duk wannan lbrin dasukeji dalarabcine dan duk gidan kowaya,iya harta ' yan,aikin gidan wadanda Fatima takeyiwa karatu, ga ba bonnamunanfa akanunuwani matashin dattiju fari mekyauta kota,ina kanaganinshi kasan Allah yayaihalitta sosai dad da Ahmed sukazubawa wannan dattijun ido kallansani sukeyimasa ammasunrasa,ainanesukasanshi ahankali dattijan yazauna kankujera yadandau mintina becewa kowakomiba da alamudai hutawayayi sannan nagawani abayanshi yace Bismillah nanfa akafarazuwa anakarbar gaisuwa bashidashariya kokadan gashidasakin fuska sosai yakekulawa da mutanen dasukezuwa wajenshi nanma akadandaumintina kafindaga bisani wannan mutumin nabayanshi yace yaisahaka, yadanhuta sannan naga anfara kawokomi anashiryawa ba,ajimaba naga,anfarahirar, dattijunne yayi gyaran murya yace dasunan Allah mairahama maijinkai inayiwa kowafatan alheri Allah yamaidaku gidajenku lpy masha Allah, dafarko nidaisunana Wazir Tabzir Samir nihaifefen dan misrane acanne akahaifi iyayena nikuma anhaifeni a turkiya sakamason aiki dayakai Abina can narayucikin amince dakuma addine nayikaratu maizurfi tabangaren business shekarata 20 aduniya natafi jamiatul Islam karatu nayikaratuna yadda yakamata sbd nasamu abokinagari acan tabbas karatun addini shineyakefito da asalindan Adam yafitodamutum cikinduhu kubawayayanku ilimin Islamic dan zakujidadinshi nangaba sannan kuyikaratun zamani ko dan tsiradamutumci dakuma zamacikin aminci baburaini sannan inajan hankali agareku kudinga girmama malamanku kubasumahimmacinsu kugirmamasu sbd malamai magada annabawa amma Allah yakawomu zamanin daza,adinga ganin malamin addini abanza ba,adaukansu da mahimmanci yanzunsaikaga maidigiri mutane sunfi ganinmutumcinshi akan maihaddar Al Qur'an dan Allah acanza abawa malaman addini mahimmanci nagode sosai, jikin mutaneyayisanyi sosai dan kuwa hakane zancinshi babukarya dan jaridanne yace hakane rankayadade Allah yasakada alkairi, dad bakaraminjin dadin wannan batunnashi yayiba saiyakejin maganganunshi tamkarna mahaifinshi a kullum abindayake fadamai kenan nantakeyaji sanwanna Balaraben yashigeshi harzuciya, danjarida amma zamuso musanwanene wanda yakasance baban abokinka ajamiatul Islam yafada dagirmamawa umm nandanan fuskar Balarabe tacanza yadanyishiru nawani lokaci kafinyace yakasance baban malamine agarin bakakenfata abokina nagarine maihalinkirki umm yayishi amma saidai ayanzubayaraye yarugayabar duniya yatafi yabarni inason abokina sosai hakazalika itama matarshi takasancehakan yadda mijinta yake itamahakatake wadannansune mutanan kwarai Allah yayimaka rahama abokina soyayyar amana ataresukatafi dashida matarshi ranadaya, dad yadago yakara kallanmutumin danjiyakeyi tamkar mahaifinshe har addu,a yakeyi Allah yasayafadi sunan mutumen amma yake danjaridarne yace dan Allah kozakafadamana sunanshi shiruyayimai yakasadakanshi idansa faldahawaye Rankayadade Allah yahuci xuciyarka cewar Dania ties Allah yayimairahama ameen nagode sunanshi khalilullah take dad yadago yace what Abbana kaibashibaneba maganar dayakeyine yadawoda Abdallah daga tunanindayakeyi yamiki yazauna yace dad lpy batareda yakalli TV dinba dad hannukawai yanunamai alamar yakalli TV mekewa yayiyace our my good dad wannan wanakegani tamkar abokina Yaya dad kakalla sosai nanfashima yabartunaninsa yace tabbas Abdallah nikaina narasa dawayakeminkama ashe abokinkane tabbas Abdallah sunakama sisaimakuwa dad anyabamahifinshi bane dad yatsici kanshidayin murmushi yace haba Abdallah saidaikama amma kojinima kilabasuhadaba kawaidai ikon Allah ne dakuma kudirar ubangiji amma inbanda hakatayaya takwarana zaizama dan wannan Balaraben saidai tsananin ikon Allah, amma dad wllh wannan Balaraben bakaramin kamasukeyiba kamartabaci, amma dad sainaji yafadiwani Abu kamar yace Abba da kuma umma yanayin yaddayayimaganar kamar rayuwarsu kaka dasukazarce tunkanmuzo duk sukayimurmushi wannan rana itace ranarda Abdallah yafara dariya bayanbata abokinsa kumasosai dad yayifarinciki da hakan, aa Abdallah kawaida abinneyayikama amma yaza,ayi wannan Balaraben yasan abbana hakane kuma da sosai dai,ikon Allah, Abdallah yace dad naji kace abbanka damakaima dad bakajin kunyakakecewa abbanka agabanmu dariya dad yayi sannan yace to angayamaka faduwanayi dagasamane inada abbana kuma inada mamina ohh nagane tuaimukuma munada dad dinmu tunaji yanzudaikowa yarikenashi bakare bindamu toshikenan, ancigabada hirar amma basujiba saidai jisukayi danjaridar yace Rankayadade akwaiwata tanbayadamukesu muyimaka banikadaiba ilahirin duniyar mutanen datasankace takesanjih wannan batunshine iyalinka eh tabbas inada iyaki kamar yadda kowayasani matata abarkaunata itace memunatu saikuma samir dana amma ai kadaiyi hakuri samir badankabane dan kaninkane hakane Wanda Allah yayimai rasuwa eh hakane to amma kai inadanka !!! Nandanan fuskarsa tasauya idanunsa sukacanza jikinshi yahautsima da bari bakinshi yahaukara hakoranshi sunadukan junansu nanfa wajeyayishiru babu abinda akejisaikarar hakoranshi samirne yace abidan Allah zuciyarka tahuce dan Allah kadawo tunaninka haba abina sosai hankalin yanwajen yatashi dan jaridar yace Rankayadade Allah yahuci zuciyarka tubanakeyi kafin yarufebaki yaji yansanda sunyi ramdashi takeyace asakeshi acigabadashiri amma wannan tabbayar tayimai tsauridayawa haka akacigaba har akakammala sunagamawa yace yabawa dan jaridar wato yasir yabashi gida maihawa 2 dakuma dankareriyar mutar million biyar tareda kujerar hajji shida iyalansa gefe akakirashi akagayamai amma besan sandayagayawa jama,ar dakewajenba sbd farinciki kuma saida,akacemaikaryafada nanfa akayitayimai godiya anadagamai hannu haryashiga karamin jirginshi akajashizuwa gida kowanne idanzaifita sai anbashi wata jakah wadda yabayar abawa masoyanshi hakawanan hiratakasance yan jaridukuwa da,akasakasu aikinnan sukakasa sbd ysoru babuwanda yaiyasamun ganinshi saishikadai kumashima saidayayi shekara biyu yanazuwa amma ko get two ba,abarinshi shigada 'yaryasamu yasamuganinshi yakuma gayamai irin wahadardayasha kafinyasamu ganinshi aikuwa shineyayimai alkawari dakanshima zaije office dinnasu bama agida za,ayiba hirarba duk danyafarantamai , sukuwa dad saiyabon wannan Balaraben sukeyi bakaramin birgesuyayiba dan yadda kasanbahaushe ga,iyamagana amma meneneyasaka bayasan ayimasa maganardanshi komeyasa amma kila irinyarannanne dabasajin maganar iyayensu takadirai kenan wandasukagagari iyayen Kasan yayan masukudinnan duk wannan zancen Abdallah neyakeyinshi azuwan azuciyayakeyi nankuwa besan afiliyakeba saidayagama zancenshi tsab sannan dad yacemai Allah Abdallah kace abindakake tunanikenan murmushi yayi kawai taredabarin wajen dad Abdallah kashirya mufita damakaimukejira katashi to dad duk da dad dinyasan babarciyakeba murmushi yayi yace Allah kadauwamarmunda yayana cikin farinciki dakwanciyar hankali da imani dakuma nitsuwa dagirmama nasamadasu da tausayawa nakasadasu Allah ameen.

Doka kiran sallah asubace tatasheta tamike da zukiri abakinta bandakitashiga tazauna tadanyi shiru kafindaga bisani tamike tafaradaura alwalar bayantakammala tamiketafito nanfatahangi nur takarasa indatake tatasheta tayi alwala tameke cikinbarci tamurza idanunta Anty saikuma tarungumeta na,am nur dina Anty yaushekikazo dakinabarci nazu tafadatareda jankumatunta Allah Anty kidawasanakemaki jiyadadare nazu ok lokacin muna hospital nida Yaya Ramadan da kuma Yaya eh hakane kingakuma lokacin da mukadawonayi barci bansaniba eh hakane nur mazatashi kijekiyi alwala kinga ankira sallah to tashiga toilet din saida Fatima tajirata hartayi alwalar tafito sannan sikatayar da sallah bayansun idarsunyi adduoi sosai sannan sukamike sukakwanta itakuwa nur duruwatabude tadauko Al Qur'an tafara karatu nur yarinyace maihazaka gahankali saidai rigimada shagwaba shikarunta bazasuwuce shikara biyarba shikuma Ramadan zaikaishekara tara, itadai Fatima tuntana saurarunta harbarci yayigabada ita wannankenan.

Muhmd be,iyabaru hospital dinbadan acanyakwana bayan yayisallar asuba yadawu masallaci yashiga dakinnata danganin jikinnata itama tayisallah tanazaune tanata adduointa sallahma dayayine yasata tsagaitawa tashafa sannan takalleshi tace muhmdu antashi lpy lau kaka yakarfinjikinnaki dasauki angodewa Allah to masha Allah kaka kallanshi takeyi sosai sannan tace Muhmdu inanekakwana a hospital dinan yanzunbaka tafigidaba eh kaka aishikenan bari inje,ingamasukayanwajenansunfitune meza,asiyomaki aa Muhmdu kasan Maman nur zata,aikodashi Dan Allah karkasiyokomi to kawaiyace mata idanutazubamai ahankali tace Allah yahadaka da mamana abinda ta,iyafadakenan idanuyazubamata yace kaka wacemai wannan sunan fuskarsa babu,alamunwasa yafada, innalillahi wainna,ilaihirraju,un kananufin kamantatakena Kafintakaracewa wani Abu tafara wani,irintari dayagigitashi saijine dayafaragani hazbunallah takeyayiwajeh danbesan yayamazaiyiba yakira doctor sunashigowa sukaganta cikinwanihali atake,akajahta saiwani daki akarufekofar akabarshi awajen saikimanin mintina 40 saigasusunfitu mutumbiyune yakalli Muhmd yacemaikarasu yabishi office yafara yimasabayani yanzun tanabukatar ayimata aiki sannan kuma kafin ayimata aikin anaso a,ajiyeta adakinhutu zuwa 2 week mugayadda jikinzaiyi dannaga ciwanyakaru anakaramata damuwa sosai yanzunzaka iyatafiya ansallameka batunkudikuwa AlhajinAllah yabiyakomi yace acira,asalari dinshi to yanzunbazan iyaganintaba eh kawaikaje zamunemeku nakirama AlhajinAllah Abdallah nagayami yace badamuwa to shikenan nagode Allah yabamu alkairi yafitu daga hospital dinyayi gida kaitsaye gidansu yanufa yabudeyashiga yakwanta adakinshi nanfatunanin wacece mamana yashigayawo akwakwalwarsa to amma saiyakeji tamkaryasan mesunan tu Allah daiyasamudace dan haryanzunnakasa ganekomi nanfabarci mainauyiyayi gabadashi saimusalin daya narana yamike yafadawanka sannan yafito waje nanfayaga Abban Ramadan yace Yaya sannudatashi yauwa yamaijiki dasauki masha Allah sunkiranisunyimin bayani nakomi Allah zaibata lpy insha Allah nagode bakomi yauwa mushiga idan dama in,anjima zanwuce turkiya inatunanin zanyi sati uku gayaranan akuladasu insha Allah badamuwa barimukarasa masallaci kafinazutafiyar lokacin yacika to shikenan taresukakarasa daganan yayiwa makudanshi sallahma sannan sukanifu gida ahanyane akakirashi akacemai lokaciyayifa shikadaine bekarasuba awadandazasutafi yace insha Allah gashinan, harsunkusa gida Abban Ramadan yace Yaya yauwaga 'yatanan tazu,akulamin daita yar yayanace insha Allah harsukakarasa gida Abban Ramadan yashiga yayiwa Muhmd iso harfalon daidailokacin Fatima natashidaga falon tanashigewa dakinta yarankuwa sunaganinshi sukakaraso sukarungumeshi Yaya na,am sannan yazauna shikuma Abban Ramadan yashige dakin Maman nur masoyiyata fito zantafi jikinshi tafado tace hartafiyar tazune eh to shikenan mijina Allah yakiyaye yakaika lpy duk wani Abu dakukebukata kuyiwa Yaya magana zaiyikomi tushikenan Allah yakiyaye jikikiramin mamana aa muje tare saidayadaukomi sannan sukafito falon tuni Muhmd sunfice shidayara hardakinta sukajesukayi sallahma tarakoshi harbakin driven lokacin su Muhmd sunfitawaje haryashiga mota saikuma yatsaya yace aibandauko jakarba ko hakane mamana nur tafada bari,inje indaukoma aa barshi Fatima tace tashiga dandaukowa tanashiga Muhmd nashigowa Abban Ramadan muje inkaikako eh hakane amma bari mamana takawomi jakata namantata to shikenan shirushiru batafitoba Maman nur inagafa nauyitayimata, ok tubari,injeintaimakamata to kawaisukacemai Abban Ramadan bashida yan aiki agidanshi maigadine kawai bayanshi bashidakowa bayardawani danamiji yadinga shigarmai gidaba amma Muhmd dakanshi yaketilastamaiyashiga, itakuwa taduba dakinshi batagakayanba tajedakin Ramadan nan mabataganiba candai tayitunani kilatana dakin Anty Zainab aikuwa tayisa,ajakartanacan tadauko tafito falo tanajanta ahankali daidai lokacin Muhmd naduka sallahma a falon
Nagode da bibiyata dakukeyi inagaida
Inamaraba dashawara ko Karin haske ko wani compiled•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamgfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•

*SANADIN YAR ALARAMMA*


*Written* by*

*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*


*Bismillahir,rahamanurrahim*


*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*


*Sadaukarwa ga ilahirin masoyana aduk indasuke afadin duniya Fatima alaramma nagaidaku masoyana*


*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*



*Pg* *25* & *26*




Kallankanta tayi taga,ayaddatake bedace acewaniyazantaba tazacima maigadine danyanzu jitakeyi muryar duk wani danamiji tamkarta" farisin" tane tadaukama duk ahaukannatane aikuwa saita ajiyejakar takomadaki dagudu sosai abinyabashi mamaki ganin an,ajeye jakar kamarbajira akeyiba kawaiyadau jakar yayiwajeh yabudebayan mutar yasaka inamamannawa wllh bangantaba jakarkawai Nagani afalo amma bangantaba to shikenan mujeko hakane yayiwa yayanshi kiss sannan yadagawa mamana nur hannu yashige gaban mutar duk dadai Muhmd neketukin hirasukeyi sosai yakalli Muhmd yace dan Allah kadingakulamin damamana dan gabadaya batajindadi to shikenan badamuwa mamana akwairigimar tsiya itama duk sukayi murmushi kiran
End Ads