nasan akwai bayana nagode yata Allah yakara tsaren ke ameen cewar Bilal
Kubiyoni dan jin yadda zatakaya ng•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```
```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________
Littafina abindariya kuma abin tausayi hadi damamaki dakuma soyayya .
Sadaukarwa ga Anty meenal dakuma Anty Hafsat
Tukwici ne ga Sadiq Abubakar
Pg 9 & 10
Ahaka harsuka karasa gida kaitsaye dakinta tayi suma sukawuce nasu dakin bandaki tafada tawatsaruwa sannan tafito tayisallah sannan tayi addua takwanta dan yauko abinci bazata ciba karatunma takasa tsawon mintina takasa barcin danjitakeyi kamar batada lpy kuwa gashidai kannata yadena ciwo amma tarasa mekemata dadi kumatunanin " farisi " yahanata sukuni gakuma wasu tarin tanbayoyi da zuciyarta datake aikamata wanda batada mai amsamata wane Yaya wanda Abdallah kegayamata wanekuma maisunan manya kuma wane Muhmd kuma wane Muhmdu shine tanbayar datarasa amsarta amma yazaayi tagane dukkan wannan mutane tabbas bamutum daya bane ammakuma yaakayi turarensu duk dayane kuma hadayansu kusandaya tabbas zataje gurin doctor kuma zata girin tsohuwa kuma lallai Abdallah yanunamata Yaya dan tanajin wani Abu akan Yaya duk dabatasanshiba kuma batataba ganinshiba amma kuma dasosamune tanason kara kallan fuskar jiya dansaitagama kamar murmushi fuskar takemata wllh dabadan nayi alkawari nave bazantaba gayama danamiji inasonsaba da nafadawa nannan bawan Allah kai ni yar alaramma yazanyi Allah kataimateni yanzun tagama yankeshawara gobe zatasa Abdallah gaba yakaita gurin Yaya duk wannan abundake faruwa dad natakiranta awaya amma bata Masan anayiba shikuwa cewa yayi yasan tayibarci amma aibatada nauyi barci to Allah yasadai lpy kuwa .
Shikuwa Muhmd tunda akaje dauramai alwala sannan doctor yabude jarkar yafara baahi ruwan kamar yadda ta umarta hakuran arufesuke gashi tsohuwa yahana abude fuskar gabadaya tajuya tagabakowa sai doctor tace na ammince kabede duka yakewa sahannu yabude masha Allah wow nice shi is beautiful masha Allah tabbas kinyi gaskiya wllh badan yanayin hakanba dayashiga uku agurin mutane maza da mata ,Allah yataimakeshi yashiga maganin dadanyawa sannan sukakoma gefe sukazubawa sarautar Allah ido doctor neyace amma inaganin wannan ciwannasa bana hospital bane eh wllh dama nasan yataba haka saudaya dawata inyamura tabugeshi amma babu macan dazata iyatabashi sai wadda tasha yawunsa to inna taina mutun zaisha yawunsa anatabashi yana sandarewa idan Allah yasa yayimamutum tufi tufa daganan shikenan zakatabashi kazauna lpy tsohuwa ce tace nasan India akasamu macan dazata cemai tanasanshi to komi zai iyadawowa daidai batare dawata laruraba amma babu wata mace dazata iyafadamai tanasanshi agaban idonsa sai wadda tatabashan yawunsa nimakuma ainda najizancen shine gurin wani malami randayayi danaje wajensa shiyayimai tofin amma kasan abinda yaban mamaki Abu dayane rashin imani irinna duniya da mitane masusan kansansu sunesukafi tashiri azamaninna dan Allah doctor inaneman wata alfarma agareka dan Allah kobayan babu raina kakulamin da Muhmdu dan jikina yanabani tabbas akwai boyayen alamari atattare dashi insha Allah kaka sunanu faruq akwai sirrin da zangayamane Muhmdu wanda yasashi halinnan dayake ciki bakowabane face babarsa mahaifiya !!! Eyyye cewar doctor faruq akwai babban abu atare da Muhmdu amana nabaka kobayan baburaina , kuma ina karaneman alfarma kazama abokinsa sbd bashida kowa kumabashi komi sai Allah sai kumani , dan Allah faruq insha Allah zanyi kokarinhakan .
Tari sukafarajih , aikuwa ahanzarce duk kansusuka mike sukayi kangadon atare tare dajeramai sannu ahankali yafara bude idanunsa wanda sukayijah sosai kuma sukakankance ahankali yake kallansu cikin nutsuwa baicewa kowa komiba saikaramai sannu sukeyi doctor neyakara cewa yajikin Muhmd again dai baikara yimusu maganaba suka kallijuna shida tsohuwa sannan doctor yace bari nayimasa injection wanda zaisamu barci to amma kanaganin badamuwa , insha Allah bakomi sai alkairi yafita baijimaba yadawo yayi masa injection din sannan yace kaka yakamata kije kikwanta yanzun zuwa asuba zaifarka insha Allah aa wllh indai kaganni alahira kaini akayi inje gida inyime Muhmduna ba lpy wllh babu indazani inanan to kaka amma bari inkaiki dakin nurses sai kikwanta a can aa babu inda zani inyafarka yagawa yaganni darker yallallabata tayarda tajeta kwanta shikansa yanasan Muhmd da zuciya daya wllh kuma yanajinshi harcikin zuciyar shi adakin doctor yakwana sbd alkawarin dayayiwa kaka gabkuwa da asuba yafarka tare da hamdala sannan yakalli doctor wanda yaketa jeramai sannu yace doctor lpy kuwa eh bakadan jindadine shiyasa ok kawai yace tashi mutafi masallaci kaji anfara kiran sallah asuba to shiga kafitu nifa alwalata ok to yashiga yayi alwalarsa sannan yafitu aukarankaya zuwa masallaci babu wanda keyace dajunanshi uffan har akaidar dasallah akagaggaisa sannan sumasufa fito sukatahu doctor yanata jan Muhmd dahira eh kawai yakecemai ta aakuma yace aa harsuka karaso daidai dakin ina tsohuwa ne mai kafinyabashi amsa yaji ance gani Muhmdu agurin tayi sujjada tagodiya ga Allah sannan tace tumasha Allah tumushiga doctor yagaidata hirasukadan taba sannan doctor yace kaka kinga wannan jikannaki insan abota dashi amma yaki karbata kosoyake saina yimai kuka sannan to shekenan munkarbeka cewar tsohuwa dama tuni faruq yasa a gidansu akawomusu abinci yar hira sukataba amma tsohuwa farinciki falcikinta ganitake kamar tahadashi da wani jininshi kaf kallansu yake yasan duk abinda yafaru komi amma banda wanda yabada rubutu abashi wannan baisaniba akakawo abinci tare sukace da doctor faruq tsohuwa matace nata sannan faruq yace yanzun kakwanta kahuta kaji nagakanayin tunani karkatakurawa kwakwalwarka kakwanta sai komi yadaidaita to sannan ya kwanta sai karfe biyu farka dagabarci yayi saurin fadawa toilet yawatsa ruwa yayi sallah sannan yace baba adamu yamike a hanzance yatafi shikuma doctor yayimai bayani a lokacin harsun fito zasuzo dubashi .
daidai fitarsa Fatima tashigo dakin bayan sungaisa taketan bayar mai jiki akace yafita tace masha Allah,Allah kara lpy to bari inje mugaisa da uncle din nakafin yadado haka kurintaji zuciyarta nasan gani Mara lafiyan tafita tayi bayan dan batasan wucewa ta office din doctor tana wucewa suna shigowa aikuwa akace mai yatafi dubashi suka zauna jiranshi dan sunsan zaidawo ita kuwa saurin datakeyi takoma gida Abdallah yarakata gurin abukinsa duk dayace baisan inda zaisameshiba , itakuwa yar gidan minister tasamu labari harta taho hospital din yanzun tayi parking tanakokarin shigowa Fatima tasaki jikinta sosai wajen budekofar shikuma yanaciki yaduba ko inabaiganshiba hankalinshi a tashe zaimurda kofar yaji ana murdawa kawai yatsaya dan ganin wane amma baimutsa daga indayakeba takuwa hangame kofar kanta akasa aikuwa tayi tuntube da bakinkofa saiji kake gajab tafada jikinshi daurin fuskar dayayi dama baidauru sosai ba saigashi yafadi gefe fuskarsa tabayyana kuma duk abinda sukeyi kan idon yar minister.
Kub•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```
```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________
Littafin abin dariya dakuma tausayi hadi damamaki da kuma soyayya .
Sadaukarwa ga Sadiq Abubakar Allah yasakamai da alkairi yakuma biyashi da aljanna .
Tikwaicine ga Usaina marubuciyar Amresh
Pg 11 & 12
Zulaihat jitayi wasu zafafan hawaye sunazuba a idanunta ashetamakara? shikenan tayi asararshi ? dama haka ainihin fuskarsa take ?anyakuwa dan kasarnanne? wadannan tanbayoyi su suketayimata yawo azuciya amma wllh bazata taba iyarabuwa dashiba dan shine farincikinta wanda zata iyasadaukar dakominata sbd shi wannan wace ? Kuma wane mahaifinta akasarnan ? Wanene yabata damarsan abinda takeso ? Gaskiya duletatashi daye danbazata taba yarda wannan yarinyar tabatamata soyayyartaba tabbas doletayi wani Abu akansa dakuma ita zatatanvayeta nawatake bukata wajen sadaukarmata da soyayyarta amma kuma meyasa ita datarungumeshi babu abunda yasameshi ? Bayan ancemata duk wandayarungumeahi indai macace yana sankamewa kodaidama nakaryane ? Tamarasa maizatace dan wanikuka dayacikarfinta nandanan tadurkushi akasatana kukamai bantausayi akwai matsala babba doletasamuwa kanta mafita .
Sukuwa kallanjuna sukeyi ido cikin ido kowa yakasa zarejikinsa dana dan uwansa ballemashi dayakejin zuciyarsa tanamasa wani Abu wandashikanshi baigane maitakeyiba itakuwa tarintanbayoyine sukayimata yawa gakuma wannan kanshin turarennasa mai kwantar da hankali wanda akullum shine yakejawomata wasutanbayoyi wandatarasa amsarsu shikuwa yakasa cireta daga kirjinshi duk da batafi rabinsaba sbd dugoneshi sosai itakuma batada wani tsayi, dakanta tajanye jikinta daganashi batare datacemai komiba tamatsayawuce yabarta awajen ,nanfa zulaihat takara kallan kyakkyawar fuskarshi wadda yakekokarin rufeta kaitsayi dakinasa Yakoma yanashiga tsohu yataso yanajeramai sannu ,yajikinnaka dasauki to Allah yakara lpy ameen yanaka jikin jiki alhmdllh masha Allah doctor neyakaraso indayake tareda dafa kafadarshi yace abokina yadai lpy lau alhmdllh masha Allah doctor yafada amma yanzun akwai abindayake damunka aa amma inaso asallameni dan Allah doctor yace gaskiya bazakasamu sallama yanzuba sbd inaso inmawaso inkaraganin yadda jikinnaka zaiyi kuma mamina matacezatazo tadubaka ,yauwa bafakaci abinciba barina zobama bacemai kalaba illama karagyera zama dayayi yalumshi idonsa yana karalallan wannan kyakkyauwar yarinya amma meyasa ita datatabashi babu abindayasameshi kuma maiyasa bayajin abinda yakeji amuryarmata dayakeji ?amma meyasa batayi maganaba ?duk maganar da doctor yakemai baisaniba harsaida yatabashi sannan yadago afergice lpy kuwa abokina lpy lau alhmdllh to dan Allah kaci abincinnan karkace aa doctor yaduramai hannunshi kancukali sannan yashigaci ahankali harsaida ya kammala sannan yatashi yashiga toilet .
Shiru Fatima tayi adakin tanemi wuri tazauna tarasa maiyake yawu ajikinta gakuma wani abudayake yawo azuciyarta wane wannan mutumin ? Kuma meneyakawoshi dakin uncle? Kaddai shine maibabban suna? amma aishi lpy lau yake to shidin wannan wane ?tajima tanasakawa dawarwara amma babu abindatasamu aikuwa tamike danfita zuwa dakin mara lafiya nan sannan tabiya dakin MamanSu Aisha abindayasa takesonfarazuwa dakinshine tasan idan taje dakin mama bazatajimata ,amma kuma ina uncle dinta ko ansallameshi itakuwa zulaihat komawa mota tayi dan cinkuka mai isarta dakuma samawakanta mafita ,kaitsaye Fatima dakin takoma da sallama aa ganin uncle adakin tagaidashi sannan tace uncle naganka annan kasan mara lafiyanne eh mana Fatima aishine maibabban suna wandayataimakamin ok nagane Allah yasakamai da kalkairi shikuwa Muhmd duk abinda sukeyi yanajinsu sbd yanason yakebekansa shikadai sbd yayi tonani yayi alkawarin bazai fitoba harsai wannan yarinyar tatafi sbd bayasan godiya shiyanzumma bayasan kallan fuskar mace indaiba wannan yarinyar ba shiru dakin yatauka babu wandayace wani Abu sbd kowa daabinda yakesakawa akansa ,Fatima tagane yanzundai tafahimta wandaya taimakawa uncle dinta dakuma wandatagani agado anashiga dashi dakuma wanda tayimai tufi duk abudayane tabbas duk mutum dayane amma kuma wane abokina doctor mai irin kanshin turarensa? dakuma sunansa to amma wane abokina Abdallah wato " farisinta " hartsayin mintina ,doctor neyadago yakalli Fatima gimbiya dama baba tsohu uncle dinkine eh uncle dinane, tsohuwa ashe hajjiya duk abin nagidane eh wllh to munadai godiya Allah yasaka da alkairi ameen mungode mumasosai hira akeyi sosai amma Fatima hankalinta gabadaya bayakan hirartasu tunaninta shine tabbas tanason yakara fituwa dan takalleshi amma hakan yagagara dan itakanta tafara tunanin sbd itayakifitowa amma aibaisan itaceba to kumayazatayi da kunyarsa tabbas zataje takira Aisha dansuzo tare ,bari inje indawo to doctor bari inrakaki aa nagode aikuwa sainaje duk kansu murmusawa sukayi amma tsohuwa sai taji badadi sotayi Muhmd nedawannan yarinyar maihankali da nutsuwa shikuwa jiyayi zuciyarsa namasa zafi dan jin Kalmar da doctor yafada, amma yazaiyi to mashi inaruwansa yaji dayanbangare nazuciyarsa yana fadamai sukuwa tsohuwa da tsohu nanfa wata sabuwar hirata kalle .
Tafiyasukeyi amma shikadai yake maganarsa ita kawai kallanshi take dansotakeyi yagama sannan tafara jiramai tanbayoyi amma dataji yaki denawa saita tsaya tace doctor dawata irin murya a kasalance yace naam gimbiya inason zantanbayeka karkayimin mummunar fahimta wannan abokina naka nakesan sani murmushi doctor yayi sannan yace to anawa murmushi tayi wanda yatsaya iya lebenta sannan tace inajinka kafadi abinda kakeso kallanta yayi sukahada ido sannan yace abinda nakeso shine zuciyarki dakuma number dinki pls dan Allah kibani wannan damar kosaudayane ok kawaitacemai sannan tace doctor yazaayi naganshi saikin bani number dinki wllh zanhadaki dashi amma mezakimai to karfa kamanta addini yace kada kashiga abinda baburuwanka to naji amma bani number din aa saikafara kiranshi aa aiyana asibitinnan kaikiwurinshi kawaizanyi to tabude Jakarta tadauko card tabashi ,sannan sukakarasa bakin dakin sukashiga atare sannan tagaida mama yau Aisha batazuba ,mama tace Fatima munaganin kaya Allah yasaka da alkairi ameen mama Aisha fa batazuba eh ,tajuyo takalli doctor yaushe zaasallami mama eh nan da gobezaa iyasallamarta to gaskiya asallameta tagajidazaman hospital ,angama gimbiyata ,yauwa Fatima dama nagaji da zaman hospital dinnan wllh to mama yanzun mekedamonki babukomi yata to doctor dubata kasallameta to gimbiya angama takeyadaga waya yakira nurse takara dubata take yarubuta sallama, Fatima take takira direbata yazuyadaukesu tafadamusu uncle dinta yananan sannan tayimusu sallama tatafi doctor yace to yanzun nakaiki wajen abokin nawa eh muje ,kaitsayi dakin mai babban suna suka nufa tajuyo takalleshi tace yanaga haka eh aishine abokinnawa kasamagana tayi yakalleta yadai bakomai suka karasa dakin yabude suka shiga dauke da salama a bakinsu Muhmd yana zaune kusa ga uncle dinta yandayagansu a tare sun jiru ba karamin hargetsa zuciyarsa yayiba yarasa meyasa yake jin wani Abu akan yarinyar nan tsohuwa ce tace hajiya kin dawo eh na dawo kaka ya mai jikin da sauki alhmdllh toh allah kara sauki sannan ta juyo ta kalleshi da wata irin murya mai sa kasala tace ya jikin naka said yaji jikinshi yayi wani mugun sanyi ko kallon inda takebaiyiba sannan yace jikin alhmdllh masha Allah dan shiru ne yadauka na wani lokaci sannan ta mike tace Allah yakara sauki ajima zan rako dad yaduba jikin naka, toh shikenan cewar tsohuwa munagodiya Anatare ai kallan uncle dinta tayi tace uncle akwai sabo adakinka zantafi sai anjima Allah yakara afuwa dannasan bayanzun zakatafiba aikuwa dai ina zani mebabban suna ba lafiya aikuwa dai garakakula dashi sosai to shikenan kigaidamin da Ahmed da kuma, kiranda akayimatane yasata fitadasauri taduba bilal ne yakira karawa tayi akunnata yayimata sallama ta amsa madam dama bakene kikayi ok tuganinan amma dad yasanda zuwansu aa gaskiya amma barinakirashi natanbayeshi aa kabarshi barinakirashi to madam kaitsaye wajetayi tajiance gimbiya angama ne zakitafi, eh amma zuwa darezan dawo insha Allah to harbakin kofar mota yarakata sannan taja tatafi agajiye tashiga gida su Abdallah nekefalo yana danduba littatafansa shialallai soyake saiya wuce Antysa yanakuwa hakan saiga Fatima tashigo yataso yarungumeta, sannan yace to dazun nakejiranki shiru amma inakikashogane naje hospital na duba jikin mama da uncle dakuma maibabban suna, amma Abdallah inaso mujewajen Yaya bari inshirya saimutafi to Anty kice Anty kinfarasan abokina aidamanagayamaki shidinfa nadabanne acikin maza amma Anty idan munje karkice komi nine nan zansaka shiyayimaki magana amma kekuma duk yadda kikaga abokina karki wulakantaminshi sbd shibaabin awulakanta bane ,duk danasan wannan bahalinki bane kuma inaso kitaimakamai dan Allah Anty sbd inaganin wani Abu atattaredashi to Abdallah insha Allah zanyi yaddakakeso yauwa matar Yaya ,murmushi tayi tace angama alkalin masoya dariya yayi sannan yace to yanzun dai kitashi kishiga kihuta sannan kici abinci inbahakaba bazankaiki wajenahiba Allah Abdallah banajin yinwa ,Allah saikinci nikuma zanrakaki karfa kimanta ninemagajin dad wllh karkibar raina yabaci danyanzun zankira dad nagayamai ,dariya sosai tayi tace Abdallah nakenan kanasani farinciki aa kirani da dad,kai ko eh mana maza oya maza banasan western time to kawaitace tashige dakinta tanamurmushi tabbas adduarsa tafarakarbuwa yanzu Allah nagode maka ,sannan yacigaba da karatunsa itakuwa bayantayi wanka sannan tayibitar litattafanta sakamakon yau tana hutu harkarfe biyar tayi basutafiba sakamakon dad dayakirata yacetajirashi sutafi tare basuji dadiba amma hakasuka hakura tare dashiryawa yau Fatima itace zatayi driven yadda zasuringa zagawa sosai aikuwa bayansun dad yadawo sukashirya sukatafi dad dakyar yayarda zatayi toki itada Abdallah ne agaba shikuma dad da Ahmed sunabaya saikuma jaridarsa dayake faman karantawa talarabawa sunata tafiya subitawannan hanyasubulla tawaccan dad becemusu kalaba harsuka isa bakin super maket tajuwo takalli dad barimushiga dad mudanyo siyayya to amma tamarasa lafiyace ko dan sosa kaitayi sannan tace da Abdallah neyakeso amma barisuma ayomasu yauwa kinsan idan mutum bashida lafiya saiyaji bakinshi badadi eh hakane dad amma bari inyo dasudin Ahmed tasomana aa nibazaniba to shikenan sukawuce sukashiga ita da Abdallah aciki suketattaunawa gashi baaganishiba to yazaayi ahakura saigobe to shikenan sosai sukayo shopping kowanasa daban sannan akasamusu mota sukatafi hanyasuka dauka har hospital dad neyakalleta yace mamana bakuga wandakuke neman bane eh bamuganshiba cewar Abdallah to shikenan itakuwa Fatima kunyace taisheta duk datafahimci baiganeba, harkuwa hospital dinsuka iso sukashiga dakin uncle amma bayanan suka ajemai kayannasa sannan suka wuce dakin Muhmd itakuwa Fatima gabadaya jikinta wani iritakeji gawani sanyi datakejiyanashigarta dad nanne dakin mara lafiya wanda yataimakawa uncle ok tomuje aha dayagata tsaya yasakai yashiga da sallama yashiga dukkasuka amsamai sannuda zuwa gaguri yauwa yazauna sannan sukagaisa sukuwa Fatima da Abdallah kasa shigowa yayi Anty kawaiki shiga kibasar kinji to Abdallah amma kaizaka fara shiga aa kekifara shiga itamutumce marasan jayayya hakatasa kaitashiga dauke dasallama aikuwa karafsuka had a ido sannan Abdallah yayi tasa sallama yashigo Muhmd dayayi kasa dakansa ,kuma tundazun yakekallan Ahmed Allah sarki Abdallah na muryar Abdallah ce tasashi saurin dagowa Abdallah sunahada ido dayaya dayakwasa aguje yafada jikinshi yarungumeahi kicin farinciki Yaya na naam Abdallah na sundade ahaka kafinsu saki juna Abdallah na inakashiga nayi missing naka sosai nima haka yayana .
Itakuwa Fatima gabadaya jikinta wani mugun sanyi yayi tadaskare awajen sbd tsabar mamaki ashedai duk abudayane cab akaimatsala tunanuka takeyi kalakala tsohuwa ce tace hajjiya gagurinzama zauna itakuwa tazauna nanfa akabayyana komi dakomi,shidai Muhmd sai zubamai godiya akeyi amma yayi shiru baice kalaba itamakuma batace komiba dad yaji dadin haduwarsa da Muhmd din sbd yarone mai hankali wanda kowanne mutum zaiyi alfaharin kasancewarsa ataredashi ,dad yace nagode sosai abokina ai anatare dad yanzun yaushezaasallameka dad wllh bansaniba ok barinatanbayi doctor din danzaman hospital babudadi uncle dinyarafa yaushe shizaa sallameshi dad shiharyanzun baigama warwarewaba dan Allah nima a sallameni wllh nagaji nima gashi haryanzu su mama harira basuzo dubiyaba garakullum adinga zuwa gida anamin diresing to shikenan barinakira doctor din aa abari mugama tattaunawa to shikenan shirasukayi sosai shikuwa duk abinda akeyi Abdallah najikin Muhmd sai gayamai maganganu yakeyi akunne shikuma saidan murmushi yakeyi da alama zancen Abdallah yanashigarsa itakuwa Fatima gabadaya tashagala da kallansa bakaramin kyau murmushi yake maiba amma kuma wane sashinazuciyarta yanafada mata Abdallah gayamaisa tanasanshi yakeyi inna lillahi wainna ilaihirraju'un shikenan Abdallah yagama dani .
Dad neyace abokina Abdallah kenan wannan soyayyar taku hadin Allah ne murmushi Muhmd yayi Abdallah ne yace aidadi bazakasan hadin Allah bama sairanda yayi hada ido dasukayi da Fatima ne yasashi yinshiru doctor neyashigo harkasa yagaida dad sannan yace gani idan bawani abu yakamata a sallamesu to shikenan tabangaren Muhmd bamatsala amma uncle dinta shine kullum sai andingayimai diresin to