x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 1 - SANADIN YAR ALARAMMA

  • 1 words
  • 3000 words
  • Out of 43872 words

Category: Romance Story +18

Views 299

09 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
Sanadin yar alaramma

*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```

```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•Sanadin yar alaramma writing by fatima alaramma (f.m.y.) Bismillahirrahamu rahim


tsayenakecikin wannikatafaran gida maimatukar kyau da tsaruwa Wanda yasha korayin ganye masu daukan hankali kallan ko inanakeyi a gidan amma banga wani dattiba saikace bamutanene suku gera gidanba ,cigaba nayida tafiya ahankali harnakaraso wata kofa maimatukar kyau gaban kofar natsaya dan banga handle dinba gefe naga madannan tsayawa nayi cak inakallah sbd narasa taina zanfara kallan numbers din nashigayi nakai minti biyu amma nakasa komi kuma tabbas inaso nashiga gidan sbd zuciyata bata aminci da hajjiyar datawuceba candai watadabara tafadumin nakalli numbers din nan da kyau nafara danna number danaga kamar anfidannasu ( yar alaramma )naga nasa nayikuwa sa a yabude wani katafaren falo nagani Wanda komi nadakin Golding ne gawani kanshi mai kwantar da hankali takawa nashigayi a hankali kuma cikeda tsoru amma nazuci daidai wani bakin staff na tsaya inadan nazari daga karshi nayanke shawarar shiga a hankali nafara takawa harzuwa staff din karshe bayi wata doguwar tafiyaba natsaya sbd jinsautin murya a dakin gabana nakara kunnena da kyau danjin mai akecewa , haba hajjiya khadija maiyasa kike nunawa Fatima irin wannan kiyayyar Mara amfani kamar bakekika haifetaba umm hajjina safiya kenan wllh bazaki ganebane wllh safiya banasan Fatima natsaneta banasan nabude ido naganta a gidannan banasan farincikinta natsani ganin dariyarta ko cigabanta kinsanni safiya bana kawcewa hanyar Allah amma Fatima tasanayi ke wllh ko mutum nagani maisunanta wllh tsanarsa nake amma narasa yazanyi da ita duk abinda zanmata bananasara !!! Inna lillahi wainna ilaihi raju un wllh yau nafarayarda da zancen mutane anyakuwa kekikahaifi Fatima anya hum wllh danasan abinda zan haifa kenan da nazubar da cikinta tunkan tazu duniya wllh nina haifeta agida akangaduna tarekuma da mahaifinta Dan shiya tayani gyerawa nakasance tunda nayi arba indinta natsaneta banasan nashayar da ita itakuma takasance maihakuri harmahaifinta yagani yayi nasiha haryagaji yakoma sai mata madara har Allah yarayata har lokacin nayi nayi domin halakata amma nakasa wllh hajjiya safiya bansanta kumabazan taba sontaba har abada kuma koyanzu idannasamu dama zanyi abinda yakamata wasu zafafan hawayene sukazubowa safiya natausayi yarinyar , hajjiya Khadeeja wllh a zamaninnan kafin kisamu yarinya mai hagarta kamarta sai antona kamata yayi kijayarinyarki ajikinki kina kallona Allah da daya yabani aduniya kumashima namiji amma najasa ajiki yadda bazai boyemin komai nasaba yanzu shekarar Habib 29 amma haryanzu baidaina kwaciya kan cinyataba hatta gareku iyaya kudinga jan yayanku ajiki yadda bazasu boyemuku komi nasuba kumaidasu tamkar abokanku ko kawayanku . Nida nake jikin kufa mutuwar tsaye nayi sbd tsana nin mamaki anya kuwa zancen hajjiya Khadeeja gaskiyane ku biyoni dai danjin yadda zata kasance sakkowa nayi idona cike da kwalla da tsantsar tausayi da al ajabi tabbas akwai matsala ta inda na shigo tanan na koma amma sai nayiwa kaina mazauni a dan bayan gidan na zauna kan kujerun dana gani nakuma dora kaina kan table din wajen ina nazari banfi minti 5 ba naji 2 nakuwa taso a hanzarce dan ganin meke faruwa mota na gani anyi parking dinta naga wata matashiyar budurwa ta fitov su biyu baka iya ganin komi sai idanun su sbd dogayen hijab dake jikinsu da kuma marks da Gila's da safar kafa da hannu dukkansu komi iri dayane babu banbanci da sauri naga wani yazo domin karbar jakar hannun karamar yana kuma yi mata magana Wanda bansan me yake cewa ba a hankali naji tafara magana haba bilal ba nace bana son karbar jakan nan ba da gaisuwa ai ni ya kamata na gaidaka to hajjiya amin afuwa murmushi tayi sannan tace kakai sakon nan kuwa eh nakai sunagodiya OK tom na gode .Tayi ciki abinta shikuwa bilal kallonta yayi tare da cewa Fatima Allah ya albarkaci rayuwarki tagari takowa kenan ameen cewar adamu maigadi shikuwa bilal shine amintaccen Fatima babu wani sirrinta da bai saniba hatta gidan marayun da take da gidauniya acen banda company dinta da yake yarin yace mai nasibi duk abinda ta taba kudine . Ni kuwa a sace nabi bayansu dan sonake naga wace wannan yarinyar daga cikinsu still kofar dazun tashiga kuma falon ahankali naga ta karasa bakin wata kofar ta danna numbers kai tsaye suka shiga wow wani katafaran falo ne wanda yasha komi silver gawani dadda dan kanshi mai sa nutsuwa a hankali naga sun bude wata kofar sun shiga na kuwa bisu dakine da full pornitures masu matukar kyau da tsaruwa ta zauna gefen gadan tafara cire kayan jikin nata ita kuwa doguwar cewa tayi Fatima bari nayi sauri najegida sbd banaso umma tayi fada kinga mun jimako eh bari nayi saurinacire kayan natafi bazaki bari kici abinciba eh wllh tafiya zanyi sai lokacin najuyu dan ganin Fatima, kasajure kallannata nayi sbd bala,in kwar jininta dakuma haibarta kuma yarinyace karama dan a shekaru batafi 17 ba amma tanada girman jikin daga ganinta kasan tanajin dadi sosai dan fatar nan tayi luwai- luwai gata fara amma da sirkin jah idanunnan farare sosai kuma ba man yaba bakuma kanana ba gashin goshinta yazubo gaban fuskar ta ya kwanta hancin nan dogo bakin madai daici gashi jajir ga dogayen yadan hannun ta masu harke da laushi ga diri ita badoguwabace bakuma gajeriya bace bakuma siririyabace kuma balukutabace me kyauce tako ina barema halayenta Wanda suka dace da sufarta mai yawan murmushice baka ganin dariyarta sai ga yara kanana tanada matukar saukinkai da girmama dan Adam hankali sanin ya kamata wannan rayuwa ita ta kasance ga Fatima diyaga hajjiya Khadeeja yar gwani Muhammad ,bayan tagama cirekayan jikin nata tayiwa Fatima sallama ta tafi ,itakuwa kai tsaye toilet tashiga ta watsa ruwa tafito naga tayo alwala ta tada sallolinta ta dan jima tana addua kafin naga tamike tacire rigar jikinta tasa wata doguwar riga maranauyi tare da kara min hijib tafita kai tsayi kicin tayi naga takun na gas tadaura ruwa kafin nagatafara Gyeran kayan miya atinece tashigo tace hajiya bari inzo intayaki aa kibarshi kije kihuta kinji ba yawa bari in karasa hajjiya aidaga barcinatashi yau banyi komi ba wllh Dan Allah ki kawo namiki wani Abu ok to jika min rama daruwan zafi da kanwa kinji to , shin kafa naga tawanke tatiwo tazuba tarufe nagatakara kuna dayan gas dintafara soya kayan miya ba dai girki mukazo koyaba barina basu waje za gawa nayi driving dan ganin make faruwa hajjiya na gani ta na ce wa hajjiya safiya nagode kigai da min da dana wadda aka kira da safiya naga tashi ga mota tana dagawa dayar hajjiyar hannu wato hajjiya Khadeeja dan tsa yawa tayi tana tunani kafin tayi tsaki tashige abinta , Fatima na hango tana magana da atine akan ta shir ya dainin sannan naga tafito tashi ga wanni daki ba ta jima ba tafito lokacin an gama shirya komi kula ce guda shi da akan dainin din, naga ta fito tashiga kicin ta dauko wani katan tire tayisaman bene danahau dazun dashi daidai bakin dakin tatsaya tayi noking yes naji ance tasakai tashiga da sallama inawuni mom naji Fatima ta ambata kanta akasa tsaki naji taja menekuma mekikazukimin bayan kin rabani da miji na shi giya maiya tashi daga gabana karki lashemin kurwa dan naga kina kallan kafa ta tashi kafin intsine miki shashasha maratunani kiyi hakuri mom dama abin cikine na kawo miki dallah rufewa muta ne baki to daga yau kika kara kawo min abinci wllh bazan cikiba salan naje kin min bar ba de irin Wanda kika yiwa uban ki tashi ki ban waje muna fika har ta kai ba kin kofa taji tace keh ki tsaya kiji a yau na samu da ma saina hallakaki wllh ,kai kawai ta geda amma ba yau tasa ba da jin irin wannan kala man ba falo ta koma wani kamshi data shaka ne yasata man tawa da komi ko baayi maganaba tasan dad din tane a tsaye ta iskeshi tai sau rin ma tsawa kusa da shi tarun gumeshi dad sannu da zuwa ya han ya lpy lau yar alaramma sunan da tafi so a kirata dashi kenan sa kinshi tayi tare da cewa dad karaso kaci abinci dan nasa ka dau ko yin wa murmushi ya mata tare da kama hannunta suka isa bakin dainin din a han kali ya zau na sannan tafara zubamai towan shinkafa miyar rama gefe miyar kajice da ta dimama gefe jelof din taliya ce da hanta sai kanshi suke wow my daughter Allah yasa kamiki da mafificin alkairi, ameen dad ina Ahmad da Abdallah dad yau ban gansu ba amma dazun dazan fita naji mom tana cewa a kaisu gidan kaka barira to shikenan yauwa yama ganar conpany nin ta kalmin naki aa dad ka bar sai kaga ma ayizan cen sallah su Abdallah ce ta ka tsemusu zancen kai tsa ye Fatima suka rungume sannan dad bayan sun gaisa tace maza aci abinci aa Anty mun kushi no sai kun ci sbd ku nayi to Anty. Gefen wanni hospital naga an zagaye wani buhu Rabin mutanan wajen masu ciki ne sai jina yi ana ta cewa wallahi nari gata shi kuma mutumin gefe na ganshi azaune yarufe fuskarsa idansa kadai ake iya gani muta ne ne masu bin layi kawai dan su sai yalo da data ba mai abin ne yake ba suba ko wanne an dau reshi alaida gakuma kudinsa arubuce kawai saka kudi zakayi kadauka nayi mamaki sosai inda nahango maikayan agefecan yana Jan carbi batare dayana kallosuba inatsaye inakallan ikon Allah wajen minti 10 sannan kowa yatafi ahankali naga wannan bawan Allah yajewajen kayan yahade kudinsa tareda linke buhunsa nakayan yakarasa gefensa yayiwa mai gwanju da mai a gwalima sallama yatafi tafiyarsa kedawuya mai gwanju yace da mai a Gwalima wallhi bako yanaban mamaki abinshi abin mamaki lamarinsakamar wasa kasan wani Abu tunda Allah yasa nawayi garinaganshi awajennan ahaka yakecinikinsa kuma kullum da irin sana ardayakezuwa da ita amma wllh yau kimanin wata daya kenan baitaba kwantaiba nakegayama wllh kokashi zai siyar sai ansiya Allah yabashi kuma bantaba ganin fuskarsaba ko muryarsa amma nasan bawan Allah ne wllh bantaba ganin mutum irinsaba Allah da nazace bamutum bane amma Allah yabashi gashi kai daganinshi kasan zaiyi kyau sosai mai gwanju yake bada labarin bako. shikuwa tafiya yayimai nisa kafin naga yatsaya a wani gidan langa langa yabude yashiga sannan yamaida kofa yarufe wani dakinaga yashiga wata tsohuwa nagani tace Muhammadu sannu dazuwa yakasuwar gaidata yayi sannan naga yafito yashiga dakin bukka baijimaba ya fito yashiga wani makewayi bajimaba yafito kana kallansa kasan wankayayi sbd yadda kayan jikinsa suke jike haryanzudai fuskar arufe take kwano yajawo yaci abinci shinkaface mai da yaji sannan yagama yafito dan tafiya masallaci dan lokacin isha akekira sai bayan an idar da sallah da jimawa sannan naga yafito kama hanyar gida yashiga dasallama sannan yayiwa tsohuwa sallama yashiga dakinsa ya kwanta saida dare ya tsala sannan naga yatashi yayi alwala yatada sallah nidai ton ina iya irgawa harnagaza barciyayi awangaba dani banfarkaba sadasafiya tayi jinayi anashara natashi nafita danganema idonun abinda kefaruwa shidindai nagani yanashara yagera gidan sosai sannan yafada wanka yaumadai hakan take banida saa yanakomawa yasa kaya yaci abinci sannan yafito zantafi tsohuwa sai kadawo Allah yakiyaye hanya ameen ga kayanan dakina to Muhammadu dan Allah karinga magana kaji to tsohuwa yauwa Allah ya tsare tafiya yake ahankali harsaida yazu sansani yan gurasa suka gaisa yasara yatafi yatsaya yasai laida yazuzzuba yakumasa kudin akowacce sannan yatafi tafiyamainisa yayi kafin yazu gurin sana arsa yashin fida buhunsa sannan ya karasa sukagaida da abokan cinikinsa yau mamakine yacika mai gwanju sbd jinmuryar bako dayayi yamarasa maizaice maiya maidadin saurara Yakima kasasakin hannunshi duk da asafar hannu hannun yake ahankali naga yafara sakinsa bako tuyasunanka yace Muhammad dan Allah zan iyazama abokinka ai anatare kawai yacemai sannan ya ajemai gurasa a defensa kamar yadda yasaba duk abinda yakesiyarwa to kullum saiyabashi kyauta kafin yaankara anfarayimai ciniki sosai yaumadai gefeyakoma yacigaba da lazuminsa baifi mintona 40 takare shikuma kaidarsa baya sayar da abuyakaru mikiwayayi dan daukar buhunsa watagigitaciyar karayaji ahankali yadaga kansa azabureyamiki yanufi titin wani tsohu yagani kwance cikin jini wani mai mota yabugeshi daukansa yayi yafara tafiya dashi batare da jimawaba yashiga dashi asibitin yadinga tafiya dashi batare da jin nauyinsaba tsohun sai sumayakeji ahaka akasashi kangado gabadaya yagigice turagadan yake iyakarfinsa akakarbeshi akashigadashi dakin hankali atashi yafara tafiya yanadawowa yakai minti 30 kafin dagabisani wani doctor yafito yace waneyakawo wannan tsohun gani kabiyoni ok tom mainan bawan Allah zan mai aiki amma saikabada dubu hamsin atake saikuma kudin kwanakin gado dakuma diresin dindazaadin gaimai zadau kabada dubu dari da hamsin to amma doctor zanbada dubuhamsin din kafin hakawo darin kafinnan da kwana uku to dan Allah kahanzarta kar asamumatsala dan yanazubar dajini sosai sai ma ankaramai jini fitayayi agigice sannan yayi hanyar gidan tsohuwa dakinta yashiga yaymata bayani sannan yafito dan daukar kudin itakanta tsohuwa ta tausayawa mutumin amma Muhammadu dane nagari Wanda zakayi alfahari dashi Allah yasakamai da alkairi Yakuma kareshi daga sharrin makiya damahassada tafiya yake cikin sauri haryakarasu yatadda mai gwanju yabada jininsa yayi daida da natsohun yayimai godiya sannan yabada kudin akashiga dashi batare da batasokaciba yafito doctor yace alhamdulillah ansamu nasara amma bazaku iyaganin shiba sainan da gobe insha Allah tafiya sukayi bayan yabawa doctor amana sannan yafita shida mai gwanju sukafi sallama yatafi yatsaya yana tunanin abinda yadace yayi inazasamu dubudari kafin kwana uku yanada dububiyar maizai siyar yasamu kudi sosai tafiya yashigayi ahankali yace nasanmezanyi kasuwar yan kwari yatafi yasaro apples sannan yafito yakoma gida yawanke yashirya alaida sannan yafito yace tsohuwa zantafi tsohuwa taimai adduar nasara sannan yafito yatafi bayan yaajewa tsohuwa nata kasan haryakai bakin kofa yadawo yace yau banida kudi amma gawannan daribiyun kibayar asiyu miki wani abu aa kabarshi kai kayi amfanidashi aa kibarshi idannayi ciniki zansayi abindazanci to Allah yakiyaye tafiya yake yicikin nutsowa yarasa ta inazaifara sbd shibai iya irin tallannanba bakin titi yaketafiya anata tsaidashi anasiya karshidai yasamu yazauna yasa buhunsa

Books 3 & 4

ya zauna sannan ya shin fida buhunsa cinike ya keyi sosai amma han kalinsa baya kai addua yake yi Allah ya bashi kudin da zaayiwa tsohun nan aiki kada ya mutu ya zanyi yana tunanin hakan ya gawata muta ta tsaya ga ban sa wata hada diyar beby ce tafito wadda tun dazun take kallan sa gashin kanshine ya sauko ba yansa Wanda shi bai San da hakanba ga ida nunsa masu daukan hankali tafi min tuna goma tana kallan shi kafin takaraso in da yake tayi sallama batare da ya kalletaba ya bata amsa Apple nake so nuni yayi mata da hannunsa ta ajiye kudin gaba daya da dauka ta kai mota kafin ta juyo ya fara hada kayan sa zai tafi rasa mai zata cemai tayi gashi har yana tafiya nace ba banza yayi mata bakajiba tamarasa mai zata ce masa ganin zata rasa shine tace bawan Allah bekula ta ba dai tafiya ta shiga yi bawan Allah ya juyo kanshi a kasa bai cemata kalaba Dan Allah zaka iya taimakamen shiru yayi pls Dan Allah ina jinki kawai yace mata har zuciyar ta taji muryar tasa ta daketa shiru tayi sikuma tace number din kanake so in ba da muwa sbd ina so zan baka aikine kar kace aa dan Allah na gode amma kiyi hakuri ina da aiki ya kada kansa yayi gaba abinsa zulaihat kenan yar gidan minister, akwai san maza masu kyau tafiya yake cikin sauri dan hankalin sa a tashi yake sosai yazu dai dai wata bakin dan jah yaga wata tsohuwa sai tazo zata tsallaka sai ta daya gashi kayan jikinta a yayyage sai hawaye take yi shi arayuwa, mutum ne mai tausa yin tsohu da yara karasowa yayi yace kaka make faruwa ne gaba daya takasa gana Dan Allah kaka kigaya min dana jika tace bata da lpy na kai ta asibiti andu bata an ce sai na kawo dubu goma ga shi bani da shi kuma banida inda zan sameta gashi ita kadai ce dani kuma iyayan ta sun muto ,innalillahi wainnaillaihi raju un bakomi kaka ki dena kuka tsa yawa yayi yafara lissafa cinikinsa dubu gomane da nera da dari biyu haka ya dauka ya bata ya kuma bata dari biyun wadda tsohuwa ta bashi kuka kaka ta fashe da shi yanzu dana cini kin naka kabani tokai gobe dame zakayi sana ar haba kaka Allah daya bani yau shine zai bani gone na gode dana amma ya zaayi na sanka nangaba bayan fuskar ka arufe take bakomi kaka ganina bashi da wani amfani a garemu Allah ya bata lpy tare da yin gaba abin shi dana tafada da kausa shiyar murya naam ko bakomi ya kamata kaga yamin sunan ka dan Allah Muhammad ya fada cikin nutsuwa tafiya yake amma yarasa ta ina zai farawa lamarin yasan yanzu anyi mai aikin amma magun gunafa da kuma kudin gado Allah kakawo min dauki ya fada tare da karasawa gida dan a yau bazai samu ganin tsohuba yarasa mai yasa yake jinsa aran shi ,yayi tafiya mai nisa kafin ya karasa gida yayi sallahma kamar yadda ya saba sannan yasa kai zuwa da kin tsohuwa ita ma yayimata sallah sannan ya Shiga sannu da zuwa Muhammadu yawa ya gidan lpy lau to masha Allah Muhammadu fatan dai a nasamun nasara eh to Allah ya tai maka amin lpy lau ko eh lpy lau Muhammadu to bari in tashi in karasa yau wa dama gatuwa can naajema to na gode tashi yayi dan fita tabishi da kallo Allah gaba wannan naka kayaye mai abin da yake da munshi ka kuma bai
End Ads