x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 3 - SIYASATAH

  • 6001 words
  • 9000 words
  • Out of 68289 words

Category: Romance Story +18

Views 116

30 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
bambamin sa ya bar wurin,yyn da fuskokin su babu ko damuwa,don ma da tafiyar sa firar su suka cigaba da yi,suna darawa don yawanci gulman makota ne da suka saba.

Wai Zubaida niko nace bakyajin haushin tijarar da Baba yake mana ne? Dani ne ke wlh dakin miji na zan koma,yafi mun kwanciyar hankali,tunda yana da rufin asirin sa fiye da Nan gidan ma,yana baki ci dai da sha....tom.ai kinga hakq akeso da da namiji,ni kaina inq damuwa da duk shekaruna bana da ko saurayi shekarata kinga 22,duk da nasan wannan munafukan anguwar ce,kowa yaxo guna sau daya shikenan baxai dawo ba,don da ya fita zasubi bayansa,sai maganar da kuma suka fada masa,bandamu ba wlh,tun da ko banxa ina Bangar siyasa,kuma ina samun abunda xanci da gidan mu baki daya,amma fah ke sai yawon KWARTANCI wanda ba abune mai kyau ba,hmm nisawa Meemah tayo kamin ta cigaba da cewa" nidai na rokeki ki koma gidan mijin ki,ki huta da fitinan Baba Audu...

Ke Da Allah rufemun baki,Zubaida ta katseta cikin daka mata tsawa da bacin rai,ohk so kk na koma wurin na kasashe...? Cike da Mmki Meemah ta bude baki tana kallon Yayar nata,kamin zubaida tace kwarai kuwa na kasashe,Ina zan iya zama da ragon namiji,ke yarinya ce Meemah ,shi aure bawai abaka ci da shq bane,aa akwai hakkin da yakamata a ringa sauke maka,tayaya xana zauna da mai gaban 🍌 Yara...?

Gsky a'a wlh bazan iyaba,naji nayi ta zaga dakunan miji,nifah shiyasa har yanxu nakeson miji na na Uguwan wahalallu,shi Nashi yanda kasan kashin rogo haka yake..........donn..... Ya isa Zubaida,bari na baki wuri kiyi kyekadai,wato dama xuwa anguwan wahalallu da kkyi iskancin ku kikeyi da tsohon mijin ki kenan ko?


Ehh hakane yanxu ma can zan tafi,duk kudin da kk gani na dashi tom acan nake samowa,muke gangandawa muci abunci a gidan nan,ko da kk bangar siyasa ai ba kullum ne kk samo kudin ba,don haka ni kinga ma nayi nan...tana yayar mayafin ta hadi da nufar soron gidan tana ficewa hadi da barin Meemah sakakkar baki,tana jajanta jaraba irin na Zubaida.

Da fitan xubaida yanda ta fadi kam haka ya faru,unguwan Wahalallu ta nufah wanda tun akam hanya ta hadu da Tsohom mijin ta namadi,aiko nan ya hau yashe baki jiki na rawa,ya tasa ta suka nufah inda suka saba xuwa,wani gida suka nufah,wanda da shigarsu zauren gidan ne naga sun shiga wani daki dake a zauren gidan...... Shiga sukayi hadi da rufe kofar,jikin.Namadi har tsuma yake yana mai danna ma Kofah sakata...,nufo Zubaida yy yana rawar baki da cewa" kamar kinsan da tunanin ki na tashi,gaba daya 🍌 ta daina aiki akan ko wata mace sai ke Zubaida. Dan daure fuska tayi kaman bata jarabarta itama ya kawota ba,kamin tace"tom me yashefeni ni,banda karya matanka biyu kace baka jin dadin kowa sai ni?. Wlh Zubaida da gske nake,sunan ki aka kira sai naji🍌 tayi sama....kawai so take taji ta cikin kogon dadin ki,wanda gardin shi yafi ta zuma😋 . Hmm tom naji...kamin tayi wata mgna ne Tuni namadi ya yo kanta yana matseta da jikin shi,wanda cikin sauri ta hau cewa" Meye haka kuma Namadi,ai yau baxakaji dadi dani ba,sai ka zanzaremun gaba daya kudin Aljihun ka.....Jiki na rawa,yyn da Bananan sa ke Fat³ yana ta harbin iska yana tsale bal² ya sauke wandon sa har da rigar jikin sa ya cire,yana lalubar kudin cikin Aljihunsa,wanda saboda tsaban kosawa da kidimq da Zubaidan jikin sa sai rawa yake yakasa fiddo da kudin Aljihun nasa,itakam Zubaida gaba daya tagama malalewa da Ruwan niimarta,duk wani motsi da Namadi keyi akan idon ta,Babu abun da take bi da kallo sai🍌 Da tayi wani himmm ta cikahar wani kasa takeyi,sai Jin dadi take....don wata xubin tafison maamala dashi ma fiye da kudin da yake bata.....jiiki na rawa yace Zubaida ga kudin....bin hanmun sa tayi da kallo ganin kudin yakai dubu 5000 biyar,kana tasa hannu ta amsa tana bude jakarta tana sakawa hadi da zagewa.....ina xuwa tace dashi hadi da fara raba jikin da kayan ta.... Aifah nan Namadi yahau rawar dari,wani jarabben sha'awa na motsosa.....kawai sai taga yana tsalle sama da kasa,Dariya ne ya kamata,nan ta cire komai na jikin ta,kamin ta kallesa tana binsa da kallon tsokano shaawa tace" kasan meye Namadi,ina so ne kayi tamun tsallen nan,inason ganin hakan........tayi maganar tana kashe masa one eye.

Washhh ushh yafara hadi rintse ido,kaman wanda ta tabo masa wani wurin,Haba Namadi tun yanxu kaifa ba rago bane,so nake nayi romancing naka kamin ka shiga daga ciki. Jin haka yasa namadi fara tsalle Burar sa na sama da kasa jikake fat⁴,itakuma Zubaida sai murmushi take....wanda wani abu da taji ya tsrto mata na sha'awa yasata nufar Namadi yana wannan tsallen,dukawa tayi xuwa kasan shi hadi da kai hannun ta tana Shafa Hajiyar tasa,hadi da murxata tana ja mashi a hankali hadi da matsata,washhh ushhhh yakecewa hadi da kokarin hade kafafuwan shi,amma sai ta buda masa tana fadn xan barkw ba,indai ka dakata. Dajin hakq nan Namadi ya cigaba da Aiki yana zuba nishi don dadin da yakeji kaman zai shide.....Inda tasan tana tsokano masa jarabar ta taba tana Kai harshen ta cikin hudan sa taana tsotsa da dan sauri,wanda nan take yaji wani Abu xuuii har kwanyar kansa....wai washhj Ashhh Zubaida...ashhhh,murmishi tayi tana cigaba da lashe Dick din sa tun daga farkon sa har zuwa twins din shi........ai batayi Aune ba taji Namadi ya fadi timmm....Allah yasa da katifah a bayan nasa,nan ko yafada,Nan ta hayesa...kamin ta kuma wani sarrafasa tuni taji ya nirgino ta,yana hayewa saman ta.....Hannun sa yasa yana shafan dukiyar fulanin ta,wanda kamin kace kobo tafara washhh Ashhh Bakin shi yasa yana tsotsan su ta hanyar da yasan duk jarabarsu xai masu dai².


Wash Ahh Namadiiii...Ji yy madararta na bin cinyoyin ta,wanda nan take ya bude cinyoyin nata yana zurmuka mata gamjejiyar🍌 da take tsaye kaman masara....Ji kk cuuu..cuuu..cuuu yana xuratq cikin kogon dadin ta....Numfashi dika suka sauke a tare,wanda kaman alokacim ne jarabar duka ta motsa masu,washhhNamadi ciki....can ciki,ciki. Aiko jin haka nan namadi ya cigaba da xur muka mata yaana cinta da sauri da sauri yana sukuwa a saman ta,wanda nan take su duka suka hau ihun dadiii kowa najin dadin dan uwan sa....Namadiiii..Namadiii Washhhh Dadiii Ahhh namadiiiiii ushhh niiii Ahhhhh Nam....kasa karakewa tayi sakamakon jin ya cuno mata wani wurin can ciiki,yyyn da daushin niimarta ya washe bananan tasa,kawai sai ya saki kuka wai Zubaida....Kina da dadiii....Ahhh ushhhh.......yanq maganar ne yana mai farq bugunta da gotso da sauri da sauri fatt³..
Nikam nace tom Allah ya shiye Namadi da zubaida,wannsn lalacewa da mai tayi kama....

Albashirin ku masoyana,na kusa da nesa,ina masu tambya da kuma bukatar littafan marubuciya Maman teddy💃💃
Yau nesa taxo kusa,zaku na samun littafan ta guda daya ko duka acikin sassaukar farashi,don ta sakar maku da bononxa Albarkacin wannan Taurari uku,kuma zata rufe wannan bonon xan ne a page na karshe na Free page,wato last free page....
Gerin littafan nata sune kaman su!
BAFULLATANAN RUGA
DIJAMA YAR FULANI
YAR AIKI NA
GIDAN KWARATA
YAR WAYE
KWARYAR SAMA
YAR MAULA
ZUMA DA MADACI
KAWALIYA
Ko wani guda daye akan farashin 100👌. Guda duka kuma akan 800. Domun samun damar karanta wannan Turarin littafan nata,kar wanman garabasa ta wuceki,ki tuntubi wannan number 08081202932. Garabasar yafara ne daga yau Monday 29 nov 2021,zaa rufe ranar friday 2 dec 2021 inshaallh....


Bari mukoma tauraron labarin namu cikin taurari uku✨

_____________________________


Gidan marayu kam Tun daga wannan rana da wannan abu yasami Malama Hadixa saboda Ahyan,nan tsanan ta da hantarq ya karo a kaf wurin iyayen nata,musamman Mama Hajah.....a kullum ka ganta ota kadai bb mai rabar ta taji sanyi,kaman sauran yara.
A yaune Ashurin ga watan biyar,gidan marayun yy tajin tajin sakamakon xuwan manyan mutane shugabanni gidan marayun don basu tallafi....kowa kagani yana cikin farin ciki da walwala....

"Zaune na hango ta can raku6e da mutanen gidan marayun,yayin da yawancin sauran yaran da matasan wannan gida kowa ke a cikin farin ciki,dan gane da ganin Abubuwan da Ake shigo masu dashi daga Gidan gomnati,duk da a wannan lokaci komai anayin shi don SIYASA". Duk da sanin hakan bashi ya hana wa'anan bayin Allah farin ciki ba! Kowa na a cikin farin ciki banda Ahyan da ko bi ta kanta ba'ayi".

Mama Batula ga fah mai girma shugaban k'asa nan da mutanen sa shigowa don ganin kafatanin marayun dake wannan gidan marayun,don haka maza a saka Ahyan a d'aki a rufe,kar ma wannan manyan mutanen su ganta,d'an alhairin da sukazo mana dashi su koma su tsuke bakin Aljihun su...Kinsan dai Bakin jinine da ita". Cikin Azama mama batula ta muskuta tana mikewa hadi da fara takawa zuwa inda Ahyan ke zaune,duk maganan su yana sauka a kunnenta,amma sai tayi shiru hadi da dukar da kanta kasa,tana bin shimfida-shimfidan yatsun kafanta da kallo.
"Mama batula ce ta amshe da cewa"Kwarai kuwa wannan gsky kika fadi Hajah,Bari na sakayata a daki,mutum ce dai gata kyau har kyau amma babu farin jini,babu mai son Ganin ta bare kullah halakar arxiki. Tashi muje daga ciki,Mama Batula tace tana tasa kyeyarta hadi da cewa"duk wannan kyaun a banza,allah ya rabamu da kyaun dan maciji". Daga can nesa ne Hajah ta saki dariya tana fadin aifah kam,ace duk gidan Marayun nan babu mai kyaun wannan yarinya amma tafi kowa bakin jini,tun tana jaririya har girma? Allah shi kyauta,ni hajah badani ba, bari mu taryo Mai girma shugaban kasan mu da muke fata inshaallh".

Hayaniya ne ya kacabe ko inq na gudan marayun,yyn da Vp Muhd Areef yayi masu alhairi sosai hadi da kwantar mawa marayun da hankali tare da samawa Iyayen nasu masu kula dasu da Alkhairi,bakaramun kyautattuka yy masu ba,kumq anan ne yaji abubuwan dasuke bukata,wanda nan take yasa aka fara kaddamar masu dashi.... Ta ko ina ya wuce a wannan gidan marayun godiya ake masa,yyn da bayan fitan sa daga gidan ne,nan yagq cincirodon mutane matasa,wanda daga ganin sa suka hau ihu,suna fadin gaba dai gabadai Dr Alh muhammad,inshaaallh sai kayi, yaro nemo tsarar kq,dodo baxaici dodo ba...nan suka dinga masa kirari,suna fadin Jamu dangwala maka koda da jinin mu ne.....Murmushi kawai ya bisu dashi kamin abude masa moton ya shiga dakyer,don kowa kagani kirari yake masa,wanda ada baya yaro da kudi ake masa kirari,ko kaji ana abokin tafiyar manya.kamin ya fara siyasa....a haka dakyer ya samu ya kwaci kanshi da dubban jamaan nan...

Anyi abun da kwanaki biyu ne ko ina ya amsa na wannan taimakon marayun da Vp yy,wanda hakan yakawo cece kuce,na ada bayane shawagabanni ke damuwa da duban hakkin marayu,amma xuwan.Vp komai yasauya salo,wanda yam hamaiya ke cewa saboda siyarshi ne,wasu kuma sukw binciko cewar tun tuni ya dade da ringa tallafaawa marasa karfi,tun kan ya ganshi a wannan takarar kujerar,hakan yasa bakin yan hamaiya rufewa yy shiru.....

Anyi abunda kwanaki ne Honorable dasa'a shima ya tura mutanen sa akan abada tallafi,wanda shi dama duk idan yaje sawa yake mabiyansa na sace yayan cikin gidan marayun ana bada jinin su,duk mulkin sa haka yakeyi..wanda sam bb wanda yasan da hakan...haka ko akayi,kowa ya tarkata acan wurin Tallafin Alhji Dasaa kowa ya tarkata,tom.anan ne suka fara tarkata makafi da guraru,wanda ita Ahyan da take lafiyayya baa tafiya da ita duk wani abun alheri,itamw a wannan karon harda ita mutanen dasa'a suka dauka,wanda da hadin bakin mai gadin gidan aka fice dasu,sudai yara ji sukai duk an kamesu,kumq abunka ga tsafi bb wanda yy yunkurin guduwa ko ihu,da kafansu sukq shige moton ciki kam harda Ahyan.........

Tofah koyaya abun xata kaya,Kai nikam nace Allah yarabamu da zalinci,tom xaa bayarda jinin nasu kenan ko kuwa😭😩 . Kudai biyo alkalamar Tauraruwar ku Maman teddy...

***********************

A yaune ne Major Abdulrahman ya kimtsa don tafiyar sa Kasar.Adamawa wato ziyarar Mahaifan sa,wanda hakan ya faran ta ran Hjy Laila matuka,tun safiya ta kira Number Kawaliyar ta,tana shaida mata ta kawo mata yammata masu zafi da kawo wuta,zata samu kaso mai tsoka,sannan ta shaida masu xaben daya xuwa biyu xatayi cikin su,wanda y iya aikin sa,shi xata dauka.da haka suka rabu da hjyar kawalcin nata.


Koda Major ya isa garin adamawa,tuni mutane suka yamyabeshi,kowa ana masu fatan sa'a akan aminin nashi,wanda sukw hade suka zama kaman yan uwa....M Abdulrahma Abdulraheem ba mutum ne mai harka da son mgn ba,amma awannan karon sai da ya bisu da fara'a hadi da sakawa aka fara masu rabon kudade,kunsan kunsan talaka da kudi.... Sai ihu ake ana Sai Vp.Muhd Areef Aruwa....


Wata motan ce irin na campen din nan da ake rabawa,tajah burki kuuu ta tsaya,nan duka hankulam mutanen ya dawo kan wannan mota da yake shake da maxa da mata,wanda cike da mmki naga Meemah ta rafka bakar space da ya mamaye rabin fuskarta,kadauka wata irin me ilimin nan ne,nan ko irin mutanen nan ne da komai a hanya ama tsinta, Bude zazzkar muryar ta tayi mai cike da amo mai dadin.saurare tana daga postan Honorable dasa'a tana fadin Nigeri.......

Nan sauran maxa da mata suka hau cewa sai da Sa'a.Nigeria Sai da sa'. Mu ne yamm bayan mutum nagari mai kyawawan halaye, Shi muke goyan baya,don bama goyan bayan karyq ga gsky....jama'a Nigeria...
!! Tayi mgnar tana kara daga postan Dasa'a sukuma mutane da suka taho babu tsoro suna mai cigaba dq cewa sai dasa'a,duka sun manta da Abdulrahman Sojane,wanda xasu iya komai koda tabaci ne.

Da ido ya bita arnshi yanq mmkin jarumtar wannan yarinya da har ta iya tunkarar shi hakan...juyawa yy yana shiga moton shi,kamin yabada command da akamasu duka akai su gidan gonan sa a azabtar dasu kaman yanda ake mawa soja idan yy laifi........Ohk Sir sojojin suka kame suna mao sara masa hadi da juyawa ga su Meemah da har dadi ya cikasu ganin Major yy cikin.mota,anasu tunanin sun kaisu Hands down ne....
Sai kara bude murya take tana fadin.Nigeria sai dasa'a xamu damgwala masa ne koda jinin jikin mu.........kaman ance su kalli inda sukayo parking na moton su,nan sukaga wannan matasan garin sun.cinna mawa moton nasu Wuta yana ci,kallon gaban su da zasiyi nan sukaga dumjimun sojoji na nufo......Haba ai ganin haka sam Meemah batasan lokacin da ta saki postan Honorable dasa'a ba,tana fara gudu,sauran wanda suke tare suma suka dibi na kare,kowa na gudun kwatan kai.......





Wannan labarin yana daya daga cikin jerin taurari uku na karshen shekara....wanda zamu rufe maku Karshen shekarar 2021.


*TAURARI🌟*

*TAURARI🌟🌟*

*TAURARI🌟🌟🌟*

*GA TSARIN YANDA BIYAN ZAI KASANCE*

Regular
Guda ɗaya ₦300👌
Littafai biyu ₦500
Littafai uku duka ₦800

_Manyan Hajiyoyinmu,Isassu ,bakwa buƙatar group mu mun sani ta pc kukeso ,kuma mun tanadar maku da special group a kuɗi ƙarancin Aljihunku😊_

_Gamai buƙatar Ɗaya kuma special to zata biya *1k*_

_Masu buƙatar Littafai biyu special *₦1500*🥰_

_Masu Buƙatar Duka ukun Kuma a special To *₦2000*👌👌💃_



*TO TA WANI HANYA ZAMU BIYA ??NASAN SHINE TAMBAYARKU👇👇👇*


```MASU SO TA MTN CARD,TO TA WANNAN NUMBER👇```

08081202932


```MASU BUƘATAR TA VTU TA NAN👇```

09065990265


``` MASU BUƘATA TA BANK ACCOUNT TANAN👇```


0255526235
``` FAUZIYYA TASIU ,,GTBANK```


*GA DUK WACCE TA BIYA ,TO KI TURO SHAIDAR BIYANKI KI TA NAN👇👇*

09065990265



KUNDAI SAN HAZIƘAN NAKU🥰 ALLAH YA BASU BAIWAR HANNU🤏,KO A GYANGYAƊI SUKA MURZA ALƘALUMMANSU🖋️ SAI SUN BAKU TAURARIN ƘARSHEN SHEKARA🔥TO BARE KUMA WAINNAN TAURARIN DA SUKA DAƊE SUNA TSARA MAKU,DON KAWAI YA RUFE MAKU SHEKARAR 2021 DA NISHAƊINKU DA BABU KAMARSU

TAURARIN ƘARSHEN SHEKARA🔥 ZAI FARA ZUWA A RANAR JUMU'A 26/November/2021


Hajiya ta,🥰Ƙawata 😍,Anty na😘 me kike jira💃
Yi maza garzaya ki biya naki cikin sassauƙan farashi daidai Aljihunki ,nayi nan sai kunzo🏃‍♀️🏃‍♀️




```INA MASOYAN OUM HAIRAN,OUM APHNAN DA MAMAN TEDDY.....NASAN KOWA TACE GANI👆😍,KU NUNA MANA LOVAYYA 😁 WAJAN SHARE A DUK GROUPS ƊINKU,FISABILILLAH DON ALLAH🙏```💷💷💷💷💷💷💷💷
🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃🍃


*SIYASA TAH✥*
```♧Romance```
```♧Love```
```♧Story```



_____________7-8_____________


```Na```
*Maman teddy🧸*


"Nan take ya hau gudu,gudu kam irin na kwatan kai,wanda a haka dai Allah ya taimaki Meemah ta tsere mawa wannan sojojin ta hanyar shigewa wata adaidaita dake tafya a tsakiyar kwalta,amma a haka ta shige,nan ko me Adaidaitan da yake ta hadu da dan arxiki ba tare da yaji inda zai kaita ba,da kuma inda take yajah hadi da figarta da karfi kaman zai kifah...ita dai Meemah Salati take,wanda sam Hankalinta bai natsu ba sai da taga tayi nesa da inda Sojojin suke,sannan tafara maida numfashi.

Sukan Wannan sojojin babu wanda basuyi nasarar kamawa ba sai Meemah,Wanda a haka suka tarkatasu suka nufi dasu gidan gonan da Major yabasu umarni,tun kan su isa suke azabtar dasu,suka fara shan duka,niko nace wannan inaga kuma Ankai su wannan wuri?....

Bayan ankaisu ne M Abdurrahman ya tambaya ciki kam da akwai wannan yarinyar? Wato meemah,anan ne suke shaida masa da cewa"Ai ta boye masu,sam basu ganta ba. Shiru Major yy na sakanni kamin yace"Ohk tom zanyi tunani akan wannan yarinyar,yanxu ko horamun wanda kk kamesu......Yana fadin haka baijira jin mai sojan zai fadi ba ya datse kirar tasa.

Ako can bangaren Honorable dasa'a,kaman yanda yasaba,koda.aka kawo masa yaran gidan marayun nan sun kai mutum 12,bai saka an basu komai ba,a haka sai da suka kwana biyu,kamin nan tuni suka galabaita...babu yaron dake iya sarrafa kanshi saboda yunwa.
Sawa yayi aka fara fito maasa da yaran,kamin ya umarci wani babban sargent ya fara aikin shi,da ido yaran ke bin shi da kallo,nan take ganin wannan katon mutumi mai kama da super D yana tunkarosu hannun sa rike da wata irin makami,wanda fasalta irin shi zai wuya,babu tausayi bb imani,yafara cafko Yarannan yana daga su da hannu daya,kawai sai ya jefah a wani daki,wanda daga wajen shi wani irin duhu xaka gani,sai wurin da zaka hanga kaman rijiya....ihu yarannan suke,wanda a haka yake daukar daya bayan daya yana antayawa,shikam Honorble sai mirmushi yake yana fadin lallai siyasata zai kyau...Sukam makafi da basa gani sai dai suji kawai anyi sama dasu an
End Ads