ta kirawo sunan ta . Saurin goge hawayen fuskan ta tayi don kar Oumman nata ta gane ta juyo tana mai kakaro murmushin dole hadi da cewa Affini jaam Oum". Wato barka da warhaka ,anwuni lfy.
Bata bata amsa ba abunka ga kawaici na fulani ,musamman ita da ta kasance mata yar fari ,sai cewa tayi ki tattara kayanki ki tafi dakin Oum Rabe ,Abdulrahmanu yace kin zo kiyi mana kwana biyu ne ! Oum tayi mgnan tana wuce Lela da ta saki baki tana jin mgnan Oum 6ingel.
Nisawa tayi tana cewa eh,sannan ta shiga bukkan Oum 6ingel tana daukar jakan ta ,hadi da fitowa tana nufar bukkan Oum rabe.
Lala barhaban ta hau mata da hausan ta na fulani ,wanda cike da murmushin yake kasancewar Lailan tasam halin Oum rabe tasan makiyin ka baxai taba son ka,musammam ace makiyin uwanka .
Affini jam Oum Rabe , tayi.mgnan tana xama a tabarman kaban bukkan bata jira jin me Oum Rabe xatace ba tace da ita Yelo na naimi , miyari kwasam Oummah.
(wato tana nufin yunwa nakeji zan sha nono shanu Ummah).
Ahh bari na fara baki diyam sannan,naga kin kwaso hanya.
Bata ce mata komai ba ta kawo mata ruwa a kwarya kana ta fice don debo mata kwasom (Nono).
Wani irin kallo Lela tabi ta dashi tana mai fara tunano labarn ta abaya da wannan garken nasu. Kaman daga sama taji shigowar mutum . Dago kan da zatayi wazata gani Jauro .
Wani irin murmushi yake mata hadi da fara wani shashshfa jikin shi ,ga nama tazo . Mugun harara ta watsa masa kamin ta yi mgn ne taga Jauro na Sa hannun shi cikin wandon saken sa yana wasa da Gindin sa hadi da dagota .
Wani irin kallo lela tayi masa hadi da girgixa kai kawai sai hawaye ,ji take kaman ta kashe jauro .
Da kyar ta iya bude baki tana cewa" kagani ko jauro ,zalintana da kayi ne yake ta bibiyata har yanxu tsawon shekaru 7 bansamu kwanciyar hankali xaman lfy da miji na ba. Ka cuceni kamin fyede a lokacin da kafi karfi na ,kuma kaima kasan da hakanne yaasa kayi amfani da wannan daman.
A yau farin cikin rayuwata ya karyata wannan maganan kuma yana da right din yin hakan saboda halin da yakamani. Duk da hakan inafama da kaina kazo mun kana kokarin mun iskanci?? Da girma da yaranka ?? Wlh jauro indai baka gyara halinka ba sai kaci wutan ubangiji . Ka cuceni don kaga ni bani da gata . Tom gata na Allah kuma xai sakamun.
Hhh wani dariya jauro ya kwashe dashi ,kana cikin hausan sa mara fita ya hau ce mata" kice alhmdllhi ai ,allah yasa ma Wanan arnan sojan mijin naki ya sakeki ne na aureki na huta ,dama Billiya ta xama kazamiya duk yara bb kyaun gani . Kizo muje na rufa maki asiri na aureki dama ni nayi maki fyeden ai.
Kwallah ne ya ciko idon Lela dai_dai Oum Rabe na shigowa mahaifiyar jauro hannun ta dauke da kwarya biyu kanana ,daya fura ce da nono dayan kuma zallahn nono kaman yanda lela ta bukata!
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*MAMAN TEDDY*
Ina so na danyi maku sharhi game da wasu littafaina dana wallafasu akan cewar na kudi ne ,na kuma ce duk Wanda ya karanta mun bai biyani ba Allah ya isa! Littafan sune:
Gidan kwarata
Zuma da madaci kwarayar sama
Bafullatanan ruga ,da dai sauran su ,ganin wasu zasu karantamun ba tare da sun sani ba ,yasani na rufe doc din Nasa Password amma a yau gani nayi password din da doc din duka na yawo,anxo har inda nake an turomun komai ,tom mgnan dai dayace Duk wanda ya karantamun littafin gidan kwarata da dai sauran duk wani littafina da nayi na kudi baibiya ni ba ,mutum shi da Allah!!
_*BONUS PAGE ASHA KARATU LFY DUK WACCE TASAN ITA BA MATAR AURE BACE DON ALLAH KAR TA KARANTA MUN LBRN SIYASA TAH ,IDAN KUMA KIKA KARANTA CAN MAKI BA DAMUWA NA BANE BA,DUK WACCE TA ZAGENI ITA DA ALLAH💃💃.*_
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*
*I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR*
*Call* *08066268951**TAURARI UKU✨*
SIYASA TAH!
34_35
"Shigowar Oum Rabe yasa Jauro ficewa daga Bukkan yana wani kara yashe dafaffun hakoran sa ,wanda Ita dai Lela sam bata nuna wani damuwa ko kadan a fuskan ta ba , bare Oumma Rabe ta samu bakin gulma da tsegumi a fara goranta mata kaman da baya . Sannu Oumma lelen tayi maganan tana daukar Kwaryar Nonon mai cike da tsafta tana kaiwa bakin ta hadi da shan daddan dan Kwasom din mai cike da gardin Asalin Madara .
"Ina shi Abdulrahmanun yake ko ke kadai ne kika taho ? Umma rabe tayi mgnan tana kankance yan fici_ficin idon ta na son tayi bala'i.
Ayya yi hakuri Oumma Wlh Yazo tare muke dashi ,jin shiru ne yasa ni tunanin ko bakya nan ne a garken namu . Tom ai ba komai nima nayi tunanin hakan ! Banga laifinku ba ,laifin Bingel ne da bata sanar maku ba ,ai ita tasan ina nan ko ?. Oumma hakane amma kiyi hakuri ,kinsan Umma 6ingle bata fiyemun mgn bare kuma Abdul. Nisawa Oumma Rabe tayi tana cewa" tom na fahimta yanxu ,Gashi Abban ki ya fita kiwo bai dawo ba .
Eh Oumma ai nasan sai zuwa yamma Abba zai dawo . A haka dai suke firar su jefi_jefi kamin Lela ta mike don jin kirar sallan magriba ta tashi don ta dauro alwala .
Ko a bandakin Garken nasu kuka ta zauna tayi mai isarta ,sannan ta goge hawayen ta ,tana fitowa hadi da dauro Alwala tana nufi bukkan Oumma Rabe.
"Shikam Abdulrahman bayan fitan sa ,tsawon lokaci ya dauka sunan yayi nisa ne da Rugar su lela Amma sam ya gaxa tafiya , idon sa a lumshe yake ,zuciyar sa nayi masa wani irin daci , wanj hali xata shiga a yanxu? Tambayar da yake mawa kansa kenan tsawon lokaci idon sa ya sauya kala daga fari zuwa jah. Wani irin numfashi yake saukewa wanda daga ji kasan zuciyar shi na barazanar haifuwa da wata matsalar . Laila kinmun abun da baxan ta6a mantawa dake a rayuwa ta ba . Kome zakimun lela Sonki baxai ta6a barin gangar jikina da zuciya ta ba ,baxan ta6a son wata diya mace sama da keba ,kinceto rayuwata a lokacin da narasa mai ceton ta ,kin bani mahallli a lokacin da nake kwana jeji. Kin bani farin ciki a lokacin dana shiga halin dimuwa da bakin cikin sanin asalina da yanda na rayu nazo duniya . Lela ina sonki har abada Abadan abada'. Fadin wannan kalmar ne yasa shi sauke wani irin numfashi na natsu sannan ya yi ma moton sa key yana ficewa daga rugar tasu lela.
A yanxu ya rasa inda zai nufa ,don idan ya koma gidan sa na Abj zaiji tayi masa fadi ne yaasa shi nufar garin Adamawa .
"Grany mom kin san menene ?!. Narnah ce tayi mgnan tana dago kai hadi da kallon Hajiya Sa'adatu dake aikin duban wasu takardun ta da alama aiki akan su take . Mom...!!!
Narnah ta kuma kirar sunan ta jin da tayi shiru bata amsa ta ba. Dagowa Hjy Sa'a tayi tana kallon Narnah da duk tasan mgnan da zai fito a bakin ta shirme ne . Naam Narnah ina jinki .
Mom nifah yau baxan fita mawa wannan malamin islamiyan namu ba. Tayi mgnan tana cino baki ta yara idan sun jin shagwaba . Tofah Abun da Hjy sa'ada tace kenan a zuciyarta . Don tasan yanxu hakan Malam shamsu yazo ko kuma yana kan hanyarsa ta zuwa duba da lokacin da aka ware na zuwan sa yayi.
Habawa Narnah na ! Yana fah maki karatu ne don nan gaba kyema ki alfahari da hakn kaman sauran y'ay'a ,idan bakiyi ba mgn baxaki iyayi ba a cikin mutane karatun addini shine background na ko wani dan musulunci .....hohoho Grany kullun haka kike cemun ,tom ai ni ina zuwa makarantar islamiya kuma duk position dina kinsan na biyu nekeyi ko na daya. Amma ni abarni na huta don munyi hutun islamiyya sai a dauko mun malami kuma ,tom ashe a rayuwata kullum babu hutu kenan . Ni inason naje naga Mom lela '. Ta karke maganan tana kwa6a_kwa6a da fuska kwallah na ciko mata ido . Wanda abun ka ga mai saurin kuka da rigima irin ta Narnah Aysha tuni hawayen ya hau xubo mata .
Jawo ta jiki Mom sa'ada tayi tana rungumeta yar jikan tata tsam ,tana jin babu dadi a kullum tafison ganin farin cikin narna fiye da ta kowa ,kuma tabbas tasan itama xataaso ganin Mahaifiyar ta ta ,da ta dade tsawon lokaci bata ganta ba.
Ayya my baby daina kuka ai baki fadamun hakan ba ,Tom share hawayen ki ,acan gidan Daddy n ki xakiyi ma birthday . Haba da gske Grany ??
Narnah tayi mgnan cike da jin dadi . Murmushi Hjy Sa'a tayi tana daga mata kai . Dariya Mom tayi ,wanda kamin ta kuma cewa wani abu Narna tace' mom malam shamsu yazo bari na tafi wurin sa . Tom diyar albarka ayi karatu da kyau. Tom momy bani sweat dina . Mika mata choculate da sweat din Mom tayi ,sannan ta fice da sauri hadi da tsallen ta na yara.
Tana a zaune ne taji Sallamar Abdulrahman ,wanda cike da tsantsan farin ciki ta tarbesa da fadin Soja manyan kasa ,soja marmari daga nesa yau soja na ne a gidan da wannan yammacin ?.
Murmushi Abdul ya kakaro ta dole kamin yace fara mata barka da gida.
Amsa shi Mom sa'ada tayi taana tambyar shi Laila da Amaryr tasa Meemarh . A takaice yabata amsa da suna lafiya . Gudun kar xancen nasu yayo tsawo yasa shi saurin mikewa yana fadin Oummma a gajiye nake bari na nufi part dina ,Narnah bata nan ne?. Ohk tom ehh tana wurin malam shansu a verander.
Bai kuma cewa komai ba ya bar falon ,yyn da Hjy sa'a tafara zartar mawa ma'aikatan ta su shirya mawa dan nata daya tilo Abucucuwan da yafiso . Tuni ta ajiye takardun gaban tana nufa kitchen ana hidiman da ita ,duk da ita nata nuna masu yanda zasuyi masa komai ne.
Tsawon kusan Awa daya yana a bedroom din nashi da ya rufe ido Fuskar Laila yake gani haka ma idan ya bude ,Abdul ka tafi dani kar ka barni ,kullum sai jauro ya bigeni ,kuma duk dare bukkana yake shigowa , yana taba mun jiki na ! ,ni anan dakai xan kwana tayi mgnan tana shirin kutsa kai cikin dajin babu ko fargaba abunka g a bafullatana .
Lela !! Sunan ta da ya tuna da wannan mgnan nata a baya yasa shi kirar sunan nata a yanxu ma.
Ji yayi anrungume shi ta baya hadi da yin murmushi ,hannun ta ya kallah wanda anan ya fahimci Narnah ce bin hannun nata yake da kallo irin na lela hak ,yatsun hannun ta . Hannun sa yakai yana zagayo da ita hadi da zaunar da yarinyar da batafi shekara 7 to 8 yrs ba a jikin shi .
Kiss me Dad". Abun da Narna tace kenan cike da tsamun muryar ta. Murmushi yayi yana kissing din saman forhead din ta ,yana mai jin tsananin kaunar Diyar tasa. Dad ina mom take where is she Dad? .
Dan rintse ido yayi kadan kana yace" tana Abj Amma idan xanzo na gaba xan taho maki da ita. Murmushi tayi kurum tana komawa hadi da kwantawa sama jikin shi ,gyara mata kwanciya yayi yana mai tuno da.Maganar Lela a baya . Ka tafi da Nanah wurin Mom ,banason xaman ta ita daya babu mu sai Abba shi kadai . Lela Narnah fa kkce shekarar ta uku ne fah kacal. Eh nasani ka tafi da ita nasan Mom zataji dadin hakan ! Lumshe ido yayi yana kallon Narnah da take shan sweat a jikkn shi hankalin ta kwance ,kamin yace kina da Karamci Lela!. Ana shi tunanin a zuciya yy maganan baisan ya fito sarari ba . Dad??? Narnah tayi mgnan dason jin meyaca din. Nothing bab . Muje muyi dinnar sannan ki fadamun karatun da malam shamsu yayi maki .
Murmushi Narnah tayi tana cewa tom Daddy muje ,kasan nan da kwana biyu grany zai dawo daga sudaan ,da xan bika muje naga Mom lela ,amma yanxu na fasa .zan zauna har sai ya dawo ,sannan sai na taho.
Hmm Hamdalah yayi ma Allah kamin ya rike hannun ta yana kasa bata amsa a cewan shi surutun Narna baya karewa.
*************************
A falon ta ta tsaya tana kallon Areef da shima ita yake kallo. Ya Areef ka koma daganan ya isa . Ya isa mene? Yayi mgnan yana bude mata lumsassun idon sa. Uhm amm uhm sai ta tsaya kame kame tama rasa me zata ce masa. Ko wannen abunne da kika boyemun bakyason nashiga maki bedroom yayi mgnan yana nuna Breast din ta da suka tsaya a saman rigarta a tsaytsaye . Don koda ta saka bra din cirewa tayi don bata saba sawa ba.
Saurin dukar dakai tayi kasa,wqnda ita har ga Allah ba haka take nufi ba. Tom ai inada Mata ,sai kije ki tsima naki kishanye idan xaki iya . Kwallah ne ya ciko idon Ahyaan ita dai batason irin wannan mganan ta yayan nata ,acewan ta wannan ai baidace ba iskanci ne .
Yana fadin haka ya juya a fusace don Areef ta lura dashi badai saurin kufula ba da zuciya ba. Tom meye na fushi kuma?! Tambyar da takema kanta kenan tana a tsayen hadi da bin hanyar da ya fice da kallo . Wanda batasan shikam ranshi biyawa yayi da dukiyar fulanin nata ba ,yaso ya ta6a su amma sai ya tuna kar wannan yar yarinyar ta rainashi.
*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkinsan siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,mun gode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*MAMAN TEDDY**TAURARI✨*
SIYASA TAH!
36_37
"Ficewa yayi daga Dakin yana mai tunano da da surar Ahyaan ,yana rintse idon shi Babu abun da idanun sa ke hasko masa face na shanun ta ,da su sukafi tafiya masa da hankali . A hankali ya sa harshen sa yana lasan pink lips din shi hadi da cewa a zuciyar shi wai dama ana samun yarinya karama da irin kayan Tabarakan jikin Ahyaaan? Yana wannan zancen zucin ya nufi Bedroom din sa don yama manta da wai me suke shirin yi da Rahinart ,gaba daya yarinya karama tana shirin rikita masa lissafi ,yarinyar da ya dau Alwashi da yawa a kanta ,saboda shigowarta rayuwar shi a lokacin da bai shirya ba kuma baiso hakan ba .
Itakam Ahyaaan da kawai ta6e baki tayi ba tare da ta damu da maganan da Areef ya cuxguna mata ba ta nufi Bedroom din ta ,tana mai tunanin abubuwa barkatai game da Maganan tashi ,amma ta kasa fahimtar koda zance daya ne wai ta fahimci inda ya dosa amma ta kasa ganewa . Waldrop ta nufa tana fiddo da Bra hadi da binsu da kallo ,don ita koda take hannun Mama Hajjo da Mama batula bata ta6a saka su ba , Oumma Lubnah ce tafara saka mata su ,shiyasa sam bata jin dadin sawa ,koda tasaka tom xata cire ta huta. A cewan ta damun ta yake sai Breast nata suyi ta mata zugi . Maganan da Vp ya mata yanxu bawai don ta gane wani abun ba ta fara kiciniyar saka bra din , hadi da maiyar da kayan nata ,nan ko yayi mata Caras a jikin nata gunun shaawa ,kasancewar yanayin surar jikin da Allah yayi mata . Sunan Bata da shekaru amma Babu wani kyau da diri na yammata da bai bayya na mawa Ahyaan ba. Allah yabata diri da fadib kugu ,wanda shi kanshi Vp ke