tayi rauni ,shi din shine ke juya ta ta yanda yaga dama yayi niyya ,babu bakin musu ,hoho ni Ayshatou Wannan wani irin sihiri ne haka ! Da ya doke na Hajy Atika yo ina bokan da suke aiki a wurin shi ,yanxu me ya hanta zuwa ko ya bata ne😱 .
Hajiya Atika tsugunne a gaban Saif da yake daga saman gadon a zaune,ita kuma ta sauka daga kasa duk kiban nan nata dakyer take iya motsawa . Dukan su Haihuwar uwar su Hannun ta biyu na saman Bananan sa tana wani irim sucking din sa a gajiye da gani kasan a wahalce take .
Ku fahimta shifa sex ba'a kowani lokaci ne akeyin shi a ji dadi ba,akwai lokacin da Ma mu mata bama bukata ,idan ka fahimci matar ka tana cikin wannan yanayin ne ,don Allah barta kayi kokarin yin romance da ita har ka samu gamsuwa . Ba kullum ayi ta abu dayaba.
Yawon yin Sex yana haifar mawa mace da matsa mabanbanta plz mu gyara idan mijin ki haka yake tom kiyi kokarin fahimtar dashi abun da zaina iya biyo bayan yin hakan,idan kuma kin tabbatar da baxai fahimceki ba tom kirinka kokarin yin ammafani da wannan abubuwan da xana jero a yanxu . Kuma xan kara karfafan gwiwarki akan karkice baxaki yarda ba a'a ki amince maasa indai kina jumurin amfani da wannan magungunn karin ni'iman tom fah sai kin koma yar lele a wurin oga .
GANYEN NA'A_NA'A
1-Ki dinga tsuguno dashi yana hana warin gaba da kuma infection.
BAGARUWA
2-Ki samu bagaruwa ki nika ta tayi tausi sosai, sai ki samu zuma da almiski ki kwaba sai ki dinga
matsi dashi zaki sha mamaki yar uwa ta.
3-Domun karin ni'imarki kuma yar uwata nemi
zogale danye
madara ta ruwa
zuma
cucumber
Zaki wanke cucumber kiyankata ki gyara zogale ki wanke saeki hada kiyi blending kita ce saeki sa madara Zuma
Wannan hadin shima yana kara ni'ima sosae.
DABINO DA KANUNFARI
5-Ki bare dabino yar uwa ta ki samu kanunfari sai ki jika su a gora ko roba ki bari su jiku sosai,
sai ki dinga sha safe da yamma wannan hadi yana saukar da ni'ima sosai.
Mata mudai na jin kunyar mazajen mu,domin shike kawomana matsala axamantakewar auran mu wae saikiga mace tace baza iya wanka da mijinta ba kota yimishi kotabashi abinci abaki ko ta goyashi idan bashida jiki wata macen ko sha gwa6abata iyayiwa mijinta bare kuma suyi wasan guje guje
Bare kuma gun sex saetace itabaxata iya shan 🍌🍌🍌🍌kunya take ji
Haba yar uwa mayena kunya keda mijinki lada zaki samu kicire kunya yar uwa .
*DUK MACEN DATAYI WANNAN HADIN BATA JIKEBA KI KOMA GEFE KITA ISTIFIGI FARI*
kankana
cucumber
tomatoes
mazar kwaila
madara peak
zuma
garin kaninfari
dabino
Yadda zaki hada
Zaki sami wadan nan kayan duka kiyi blending nasu saeki tace sannan kidaka kaninfari kizuba ki kawo mazar kwaila itama kisa sannan kikawa Zuma da peak ta ruwa kisa a freg yayi sanyi kisha dasafe kafin kici komae kisha da rana da daddare kiyi haka na kwana uku hmmmmmmm wallahi indae ni ima ce ba a magana...
Hmm bari mukoma rubutu , wani page din xamu kara bayani inshaallh.
" Haka Hajiya Atika duk ta fice a hayyacin ka,tom abunda bakayi da yarinta ba kace xakayi shi yanxu da girma ,aiko xa'a ji jiki .
D din nasa na bakin ta tana tsotsa kaman alawan yara . Yayin da ya saki wani irin Numfashi wanda yasa hjyr tasa yowa waje tana sauka saman fuskan Hjy Atika ,yana wani walwali da ita hadi da goga mata saman fuskan ta,duk idan takai bakin ta xata sha ya kaudar da Shi yanq mata yawo dashi afuska sai wani tsalle D din nasa take .
A labban ta ya sauka wanda cikin sauri ta kuma kameta tana cigabq da tsotsa ,wanda kamin ta ankara tuni Dick din nasa tayi waje ruwar Madarar sa nayi mata tartsi a fuska da kameta tayi tana matseta da wasu nonuwn ta har ciki da babu shaawa. Tana matse D din nasa.
Nishi yake gaba daya ya wani fice a hayyacin shi ,don tun da Saif yake baitaba haduwa da mace mai ni'imar Hajiya Atika ba. Hannun sa yasa yanq matse nonon ta kamm yana cigaba da zubar sperm . Sai da yagama zuba sannan ya koma ya kwanta yayo flat yana mai da numfashi .
Nufosa tayi koda abun da xata karq masa sai ya daga mata hannu yana mgn can kasan makoshi ya isa haka ! Ki shirya sannan ki tafi kasa wurin Hjy Aina,ina so nayi bacci yanxu.
Hamdalah tayi ma Allah kana cikin sauri ta fada toilet don ta tsarkake jikin ta,ta gudu kasa wurin Aina ,sai kuma ta tsammaci wani jarabar nashi xuwa Anjima.
***********************
Zuciyar Honorable a yanxu yayi matukar tashi duba da kasancewar lokacin siyasar tasu baifi saura kwanaki kalilan ba. Kuma dama oready ana zargin sa akan Yana daya daga cikin mutanen da suka kawo secret society nigeria ,yana kuma daya daga cikin members na rthry na kaduna. Wanda nan babban gidan matsafa da aka fara shigowa dashi nigeria .
Tom gashi abun da yake gudu na gab da faruwa,tabbas baxan bari ba,sai wannan yarinya tabar hannun Areef ! Abun da yake ta cewa kenan yana aikin kaiwa da komowa,don ya rasa mawa kansa mafita . Tom ya akayi hakan ? Tayq ya Muhd Ya iya tsere mawa mutane na? Dole da akwai wani abu a kasa . Abun da Honorable dasa'a yake fadi kenan hadi da kaiwa da komowa kaman wani tababbe...
Wanda a wannan sati duk wasu muyagun mutane ya tura suna maasa farmakin Gidan VP . Haka a satin yabar nigeria zuwa kasan America duk ta kan siyasar shi. A satin ya dawo ,wanda nan yafara saye Ministoci da sanetoci da kudade miliyoyi ... Don yasan Mutanen nigeria daga Kasan talakawar su har masu kudin basa ga maciji da kudi.
Tabbas Honorable a kasar nigeria shine mutum na biyu a arxiki da babu kamansa,koda ya fito takara ba yafito don wani abu ba,ko son sa akaran kansa ba,a'a duk don Muhd Areef ne ya rantse kuma yayi alkawarin kayar dashi,wanda babu wanda yasan sanadin fadan nasu sai su yasu yasu.
Duk akan matan da yanxu rayuwarta ya kassara, ta xama karamar yaro yafita a wannan rayuwa ,babu hankali tayi hauka . Amma har a yanxu Honorable ya kasa rabuwa da Areef saboda tsayayyar da yy maasa,ya kuma rantse Da Ammie ta tashi a matarsa don har a yau honorable yaki sakin Ammien nasa ,Shine yace baxai bada ita ba . Kuma Alh Aruwa wato mahaifin Areef ya mara masa baya akan cewar su da kansu sun dakile Auran Ammie da Honorable . Wannan dalilin yasa Hanorable daukar danyar Alwashi akan Areef na son ganin bayan sa.
Amma kumq abun ka ga Allah yana tare da muminin bawan sa ,sai a kan idon shi Areef yake cin nasara a rayuwa kuma da cigaba . Wanda takarar shugaban kasan Areef ne ya yi matukar daga masa hankali acewan shi baxaiyi wuba yana nigeria yaro karami ya mulkeshi .dan da raina a hannun shi .
Wannan ne karamar dalilin yasa Honorable fitowa takarar da Bai shirya ba,amma da yake ansan halin sa babu mai marq masa baya sai tsirarun mutane,hakan yasa shi Fara falfali da makudan kudade a wannan satin,wanda ya zamana Zabe saura kwana 8 .
"....Bayan Dr zubair ya duba Ahyan ne yayi mata allurai hadi da sa mata drip bacci ya dauketa . Sallama sukayi da Dr da Areef ,wanda bayan tafiyar Dr zubair zama yayi gyefen Ahyaan duk da Aikin da yake dasu sosai a wannan dare,amma a haka ya zabi ya zauna da ita har wannan drip din ya kare ,sannan a cire mata sai ya koma Part din shi .
Tsawon dare yana zaune sai dai sunan yana zaune ne shi a kullum yana tare da littafin sa wanda ya kasance masa Agender book shigar da aikin da zai zartar yakeyi yanayi yana lura da Ahyan d take ta bacci ta .
Wuraren karfe 3am ne Drip din yakare wanda shi da kanshi ya kashe mata yana cire roban.
Blanket ya kuma rufa mata kana ya tsaya kyem yana mai tunanin ma zuciyarsa dalilin da yasa Honorable yake bibiyar Ahyaan kuma ?? Cije labbansa yayi yana mai rasa bama kansa amsa,kana ya yi mata addu'a yana barin bedroom din hadi da rage mata hasken inneroom din zuwa dumb light. Sannan ya nufi nasa part din . Tsawon wannan lokaci Rahinart ta gaxa bacci har sai da taga fitowar sa daga barayin Ahyaan sannan ta samu natsuwa ,duk da ta damu dabai kuma waiwayar taba . Amma a hakan hankalin ta ya kwanta dq bai kwana barayin Ahyaan din ba.
Laila kuwa a halin yanxu tagama nadama ,axaban da Abdul yake bata Allah yayi yawa dashi ,a yanxu baya bi ta kanta ,baya mu'amlan Aure da ita sai horo da nauika na axaba dabam_dabam.
Mu tare a page na gaba 26SYST
" Wannan Izayar da Abdulrahman ke mata ya sanya ta duk tayi week tayi rauni matuka . Gashi babu yan uwa nan kusa bare takai masu kuka su taho sunema mata agaji. Kullum sai dai kuka da nadama hadi da bakin cikin rayuwar tata .
Ada baya ta shaida masa cewar Kaddara ce a kasar su akayi mata fyede,but at dis tym kuma mai zata ce masa? Shima madigon tilasta ta akayi kenan komene ? Kwallah ta saka hannu tana daukewa tana girgixa kai tabbas nasan Abdul baxai yafemun ba ,baxai kyeleni ba.
Wannan azabtarwar ma baifara mun komai tukun ,sai an yi Za6en siyasar Aminin nashi .
Sannan zai cigaba da daukar hukuncin da ya tanade mata ,tom Amma kuma meye kudurin sa akaina ? Duka tambayar da Hajiya Laila ke jero mawa kanta kenan .
Mikewa tayi jiki babu karfi ,babu abun da ta tsana irin wannan horon da Abdulrahman ke mata ,babu mai shigowa inda take ,babu ci babu sha. Idan ya kawo mata wani Abu da sunan ci tom Bai wuce drinks haka lemu,kaji ,snacks .
Wannan shine dai a halin yanxu har so take taci abu mai nauyi a cikin ta,ita da ta saba da bata cin abunci kala biyu ko uku ,sai an shake dirning area taf da kalololin nau'ika na Abinci . Amma a yau gashi Tana cin abun da bata saba da cin suba sai idan tana ra'ayi .
Kuma sanin hakan yasa shi horata ta wannan fannin .
Shigowar sa da taji ne ,kuma ta tabbatar ya kwarari kusan Minti 30 kana ta mike da kyer tana nufan Privacy, watsa ma jikin ta ruwan dumi tayi kana ta fito tana mai tsane jikin ta da towel .
Ba ta wani tsaya kyale_kyele kaman daba ,ta kimtsa kanta tsaf hadi da zura doguwar Rigar jallabiya .
Tana Daura mayafin rigar a kanta .
Nufar bedroom din shi tayi cike da fargaba da zullumi ,amma a haka ta dake tana mai kutsa kanta cikin Bedroom din nasa.
Zaune ta ganshi yana duba taswira map ,yana zagaye wani wuri da hannun sa,bq tare da ya lura da shigowarta bane sai dai kamshin ta da yaji ,wanda hakan ya haifar masa da jin wani irin bakin ciki marar iya ka. Hade girar sama yayi da kasa yaana nuna kaman baima san da shigowar Laila ba.
Kwallah ne ya ciko kwarmin idon Laila ,wanda sam bata san lokacin da ta nufe shi ba ,tana rungume shi ta hadi da sa masa shashshekar kuka ,murya na rawa Laila ta fara cewa" na tuba Abdul , don Allah kayi hakuri kayafemun wlh sharrrrinnn...
Kamin ta karake mgn ne taji ya wani fixgota yana daka mata wata irin uban tsawa . Wanda sai da ta gigice tana saka hannu hadi da rufe bakin ta hawaye na bin saman kuncinta .
Fita kibani Wuri Laila !!
Maganar da yayi kenan yana zuba mata lulun eyes din shi da suke kara firgitata matuka.
Jah baya tayi hadi da kara sanin mawa kanta mafita da kuma abunyi . Na tuba Abdulrahman ka yafemun wlh na daina duk wani abun....Laila cewa nayi ki ficemun daga bedroom!!!
Hawaye ne ya cigaba dabin kuncin ta sharr_shar babu kakkautawa hakan ya kuma saka shi juyawa yana mai jin radadi da bacin rai .
Duba da yanda ya juya mata baya ya sanya ta zubewa gwiwowin ta kasa tana kara sakin wani irin kuka mai matikar taba zuciya tana dukawa da cewa"Don Allah Abdul kayi hakuri na tuba ,wlh xan fade maka gskyar komai ,nasan ni bancancanci kasancewa a matsayin mata gareka ba ,Amma don Allah ka tausaya mun kabarni da rufun asirina na zauna a leman Auren ka .
Kada ka mayar dani garinmu don Allah, wlh Inna Rabe Zata kasheni na tuba don Allah Abdulrahman kayi hakuri ,ka taimakeni a rayuwa ,yanda ka cetoni a baya daga hukuba ,ka taimake rayuwata ma a yanxu . Mgnan nata ne ya dauke lokaci guda . Ji take kaman numfashin ta zai dauke...
Ganin halin da take ciki yasaka kunsan Soja da bakin zuciya nan ya juya cike da sassarfa yana shirin barin bedroom din ,da gudu ta mike tana yo bayansa hadi da shan gaban sa tana kuka mai kurewar tausayi.
Abdul tunda baxaka mun mgn ba,don Allah faddamun wannan kayayyakin da ake shigowa dasu ,da masu decorations din gidannan dana ke gani na meye ?
Kaman ba xai bata amsa ba ,sai kuma cike da izzan da gadara yace " Na Aure na ne da xanyi ,asatin nan saura kwana uku a lissafe kenan.
Kasa jurewa tayi sai fiddo da manyan idon ta da tayi waje tana fadin Na shiga uku Abdul , wayyo ni Lela , Abdulrahman rabuwa dani zakayi ?? Garin mu xan koma hannun Umma rabbe ??! Kawai sai ta rushe da kuka hadi da zubewa ,sam bai bi takanta ba ya wuce tq a matukar fusace.*Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkinsan siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,mun gode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*MAMAN TEDDY*
SYST
" Wani irin kuka Laila take mai fassarori da dama , wannan wacce irin rayuwa ni ne Laila ?' Nabila kin cuceni ,zaki rabani da kowa na gata na Me sona miji na Abokin rayuwata ,Abin Alfahari na ,kawai sai ta kara sakin wani irin kuka mai gunji wanda yasa kukan nata daukewa ma diff sai kawai hawayen dake kwaranya yana bin kuncin ta .
"Hanne ce take leken ta ta Windown Coridour da ya kasance tana shirya mawa M Abdulrahman Dinner , Kitchen ta nufah da sauri tana bushewa da Wani irin dariya ,har da kama ciki tanayi tana karawa . Sai da ta dau kusan minti 2 a haka tana wannan dariyar kamin ta mike daga jinginan da tayi da waldrop , Hhh Lailai shi dan kauyen bafullace duk in yaje a wayewa baxai wayewa ba , Inbanda dakikan ci ace ki xauna a gidan mijinki wai kina lazbian kuma wai kice babu ranar da Asirin ki zai tonu ? , ai wannan ma sakarci ne ko da yake banyi mamaki ba duba daga irin rugar kauyakun fulanin da kika fito .
Amma a haka ki zauna kina shimfida mana doka kaman wacce ta fito daga gidan Sarauta ko Na izza da mulki mtswww... Wayace ki yarda da Nabila ? Baki taba sanin da Akwai halaka a tsakanin major da nabila ba ?' shiyasa taja hankalin ki kika fada wannan mummunar harkar ,kuma nima na kaasance mai gane mata duk wani motsinki da major Abdul ,amma baki sani ba ,tom yanxu mai ya rage kuma saura koma kauyen fulani kila daga can a wuce kasar iyaye!! Hhh Nan ta kuma sakin Dariya tana ciro da wayarta da ta sake a kasar kugunta .
Hajjaju banya hajjjo matar manya ... Abun da Hanne take cewa kenan tana wani irin yashe hakora na tsantsan farin ciki da murna .
Lfy Hanne wannan Farin ciki haka ? Kaman wanda aka mun bishara da Auran Major ?'
Dariya hanne ta kuma bushewa dashi ,kana tace Ai Hajja Nabila matar manya Addu'an ki fatan ki,burin ki na Aurar major yana gab da cika .
Mikewa Nabila tayi daga kwancen da take a dakin Hotel ,mene Hanne wai meke faruwa yadai akayi ?. Hajja Matar manya ai wlh Asiri yafah tonu a gidannan major ,koya akayi Bansani ba, bansan waye ya sanar maasa ba ,wannan tausayin da imanin nata yanxu duk salam ne ,sai tsantsan tsana da kiyayya da yake nuna mata .