x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 23 - SIYASATAH

  • 66001 words
  • 68289 words
  • Out of 68289 words

Category: Romance Story +18

Views 113

30 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
nan
09065990265

In kuma ta katin MTN kike so ki biya ta nan
08081202932

Mutanenmu ƴan Nijar da kewaye don sanin yanda zakuyi naku biyan sai ku tuntuɓi wannan number

09065990265


*PLZ IN BA BIYA ZAKIYI BA BANDA DAMUN CHART DA KIRA,,SERIOUS MASU SIYA KAWAI 👏🏽*


🧏🏻‍♀️DONT FORGET EXPIRY DATE 07/01/2022*Final page*

*SIYASA TA!*
*MAMAN TEDDY🧸*

_DAGA WANNAN RANA DA MUKA KAMMALA WANNAN LITTAFIN SIYASA TA ,KUDIN DOC NASHI DABAM NE DA NA PAGES NA BAYA DA MUKE KAN TYPING . YAN SPC ZAKU SAMU DOC DIN A KYAUTA DON KUN BIYA DAMA OREADY...GA MASU BUKATAR SHARHI KO WANI MGN MAI AFFANI DA MA'ANA XAKU IYA YI MUN MGN TA WANNAN NUMBER 08081202932 ._


*_______________________________*
*_Sirrin turaka Inji Maman teddyn ku (matan aure zallah_*
*_______________________________*
*SEX STYLES🙈*
_(Tsokaci da styles)_

*B.* *Spooning*

_Yanda ake yi_

_Mai house da madam zasu kwanta gefe da gefe, 🍌 zai zamana yana tabo bayanta, kamar dai yanda zaki jera karamin cokali da babba, mao house ne babban cokali, madam karamin cokali, madam zata dan bude k'afa, ta d'an d'aga ta sama, yanda zai bama mai house damar ganin HQ da kyau, sai ya tura 🍌 ya ci gaba da riding._

_Ya kasance cinyar mai house da dukan duwawun madam🙊, hannunsa kuma a kan clitoris ('yar tsakanta)._

*_Amfaninsa_*
_Dan distance din dake tsakaninku zai kasance kad'an ne, ta yanda zai bama mai house daman riding cikin sauk'i, kuma rashin yawan distance ne yana taimaka wa wurin tabo majiyar dad'inta, yana saka ku kawo(realise a lokaci d'aya)._

*_wahalarsa_*
_Dukkanku zai kasance kuna kwance ba motsa jiki, kuma motsa jiki yana da kyau a wannan lokacin, sannan kuma samin angle din zai yi wuya especially in cinyoyim mai house akwai tazara sosai._


*_______________-_______________*


A gidan Alh Aruwa kam sosai Ahyaan ta debi mmmki don batasan labarin Oumma fatima ba sai a wannan rana ,anyi koke koke daga karshe kuma aka wuni cikin farin ciki.

Kwanan Oumma Fatima biyu su momy da Ammie suka dunguma xuwa rugar da Oumman ke Aure ,wanda Abba lamido sosai yaga Abun mmki abun da kuma bai xata ko tsammani ba wai yau Oumma 6ingel ne ta hadu da dangi da yan uwan ta . Farin ciki kam nan yakara ninkuwa a wannan budaddiyar family .


Dama Oumma Rabe tuni ta dade da yada makaman ta hakan yaasata itama nuna tsantsan farin ciki akan ganin Dangin Oumma 6ingel . Sam daddy yaki barin Oumman laila a wannan ruga amma ta kafe akan Abba lamido yy mata halarci bai dace ta guje shi ba a yanxu ita xata zauna .


Hakannnan badon yaso ba duba da yanda ta kafe da kuma ganin karamcin Abba yasa shi hakura .


Bayan tafiyan Su Daddy da kwana uku ne Daddy yasa aka fara gina mawa Oumma n laila gida amaimakon jinka da suka kewaye gidan su da ita . Aiki ake gadon gadon wanda kowa sai sambarka .

Bangaren Ahyaan kam da Areef sam babu wani abu da ya kuma shiga tsakanin ta dashi .sai dai soyayyar juna a kullum da sukeyi mawa kansu kaman zasu cinye kansu don kauna. Hakan ko ba karamun daga hankalin Rahinart yakeyi ba .


Kishi kumallon mata wani bakin kishi ne ya ciyo ta ,wanda nan ta yanke shawarar tafiya gidan bokan da yayi masu aiki har ta shigo gidan Areeef .


Da mahaifiyarta hajiya saude suka tafi ,wanda sam Areef bai san da fitan taba ,sai dai yaji lbr . Mmki sosai ya kamasa hadi da tambayar kansa inda Rahinart din ta tafi .amma bai sani ba .

Koda ta isa wurin wannan boka nan take tace ita kawai a yanxu asakar mawa Areef da cutan da zaita ciwo ya mutu akwani kalilan ,don ita baxatayo asara ba sai dai uwar sa .

Don a halin yanxu komai da ya mallaka tana da gadon shi tun da har tana da diya da shi .


Wani magani Bokan ya bata hadi da fada mata ta zuba masa a ruwan wankan sa ,daganan ne aikin nasu xai fara .


Sosai zuciyar Rahinart ya bushe dondama kun san ta ba imani bane da ita .

Gudu ta farayi a kwalta don yin saurin kai mahaifiyar ta ta gida sannan ta koma nata ,kasancewar magriba ta dauko jiki .

Kutsawa tsakan kanin moto da moto take batare da tayi wani dogon tunani ba ,tana tukin takama da isa kaman yanda ta saba yi ,wata babbar moto ne tayo kansu wanda daaalama moton ne ta kubce maawa driver n .


Take su yayi da moton tana hayewa kansu hadi da tura moton can gyefe tana fadawa cikin sauran motocin hadi da murkushe wasu ....ya subhanallah abun da xamu iya cewa kenan .


Don ko Moton su Rahinart ya murkushe yakoma yanda kasan na kyedi...Moton ma batayi rai ba bare kuma tunanin mutanen ciki .

Mutanen gari ne suka nufo moton nasu hadi da kokarin basu taimakon gaggawa. Wanda ina sam baa iya gane ko dayan su . Ko wacce ta manne da mazauninta yanda kasan gobarar wuta ne ta cisu ......

Da ga karshe ganin hjy saude da tayi suna ta bangare dabam dabam yasa mutane fahimtar gidan mijin nata . Dakyar aka iya tattarasu a wani abu mai kaman akwati aka nufi gidan mahaifin Rahinart dasu ...


Wayyo rayuwa ashe haka dan Adam yake rai ba abakin komai take ba,tabbas ko kaine mai kangararren zuciya kaga Ynda wannan bayin allah suka koma sai ka zubda kwallah .



Shikam da labri ya iske Yah Areef da yaje gidan suman sa yafi uku na karshen da ya tafi sam bai farfado ba akayi asibiti dashi.


Ahyaan tayi kuka kaman ranta zai fita ,babu wanda take tunawa sai Babyn su ,da itama ta murkushe . Dangi an dauki dumi anyi tajin tajin da mutuwar wannan bayin Allah lokaci guda . Areef bai farfado ba akayi masu sallah tare da kaisu gidan su ta gaky tare da fatan Allah ka gafarta masu kura kuren su .

A haka akayi arbain din mutuwar Rahinart ,wanda a yanxu babu laifi Areef ya saki duk da babu harka babu mgna ya koma miskilancin sa fiye da ta da ,wanda itadai ahyaan sai dai idan suna tare ta zauna ta rafka uban ta gumi .

Abun duniya ita kanta ya isheta,akullum tana mawa Rahinart adduar Kwanciya lfy .

Ganin irin damuwar da Ahyaan ta shiga ne ya sanya Areef danne tasa damuwar ,don sai alokacin ya tuna da Ahyan yarinya ce karama ,rarrashin ta ya kamata yayi tare da kwantar mata da hankali ,wanda tun daga nan yafara rarrashin ta .

Yana kula da ita hadi da kokarin dawo mata kaman yanda yake ada baya .


Kwance take tayi luff saman kirjin shi hannun ta na saman sumar kirjin nashi tana wasa dashi ,hadi da jan maasa cike da mugun ta ,don yau ta lura Yah Areef din damun ta da jaraba yakesonyi .

Rintse idon sa yayi na azaba hadi da kirar sunan ta cikin raunaniyat murya yana mai mirgina ta hadi da hayewa saman ta ,yana fara romance din duk wani gaba da sassa na jikin ta .

Lumshe ido tayi tana jin wani irin dadi akan salon da yake bi daita . Bakin sa yakai saman breast din ta yana tsotsa mata a hankali hadi da kama nipples din yana taune mata wani irin dan ihu ta saki cike da shagwaba tana xame hannun ta daga sumar kansa ,tana fadin Yah Areef da zafi fah!! Ciremun kan nonon xakayi ne?? Tayi mgnan tana mai jan yaji alamun xafin da takeji .

Murmushi yayi yana kara matse Nipples din nata hadi da cewa" yanxu nima kika gama...kamin ya karake ne tayi saurin tarar numfashin shi da cewa" Yi hakuri baxan sake ba!.

Kwaikwayon muryar ta yayi yana cewa"aa naki wayon!. Dariya tasa jin yanda yake yi mata wani irin tafiyar tsutsa daga kirjin ta zuwa kasan marar ta .

Nan ya kai hannun sa yana tura yatsun sa biyu cikin virgina din hadi da jan clitoris din ta ,wanda nan take ta sauke wani irin numfashi hadi da fara mammatse kafrta ....

Murmushi yayi yans cigaba da Wasa da yar tsakar nata ,hadi da kai harshen sa wurin yana tsotsan ruwar niiiman nata da yaji yafara gangarowa kamin ya fara dago alkalaman sa yana zura ta daga ciki .

Jujjuya ta yake a hankali kamin daga bisani yafara yi da sauri dasaauri ,don jin yanda Shaawar yake yunkurosa Bananan tasa ta tsaya masa kyekyam sai zungurata ciki yake .


Motsa cinyoyin ta tayi tana budesu kamin ya kara shigewa daga ciki ne ta maida ta matse su ,wani irin zufa ke karyo masa yana wni irin nishi hadi da zungurar majiya dadin ta ,danan take yaji wani abu sun hade ta ciki kaman cingam.

Sai kuma ruwar n
Shaawan su yasafa ambaliyar kwarara ......kai a wannan dare sun faran ta mawa junan su matuka wanda muke adduaam Allah yaasa Ahyaan ta daukar mana Baby ....

*************************

Bayan shekara biyar Komai na sauyi da cigaba ya tabbata a familyn Mashall Aruwa ,wanda Honorable ya dawo ya baida hakuri don barin nigeria yy bayan faruwar wannan abun na mutuwar hjy Atika .ya dade a kasar saudiyya yana rokon mahaliccin mu ya masa gafara . Wanda bayan dawowan sa nigeria ne ya koma harkayya ta gari ya aje duk wani mugun aikin sa....Sosai ya roki gafarar Ammie da Ahyaan ,nan suka ce duk sun yafesa Allah ya yafesu baki daya .

Yaso Ammie takoma dakin ta amma fafir taki , wanda sai da Ahyaan ta hada da magiya da rokar Allah kana Ammie ta amince da honorable aka maida Aure . Don ya koma bawan Allah duk shekara zakka ,haka kullum tutur yana a cikin sadaka .

Ya gina masallatai babu iyaka a garuruwa dabam dabam karshe har a cikin gidan shi ....


Komai na sauyi Da Ammie ke bukata tagani ,wanda sai daj muce mashaallh . Rugar su laila kuwa ya xama arkayya gari bakace kauye ba , duk sanadin daddy da yayi masu abubuwa na taimako dabam dabam .

Ahyaan ta haifo yan tagwayen ta duka maza,meema tana da yara biyu ,laila uku zubaida kuwa tasamu wani Dan kasuwa ne ta Aura itama tana can tare da y'ay'an ta ... Shikam Areef ya kuma lashe siyasar tasa ta biyu ,wanda nauwaf a yanxu yaron sa daya bilal.

Abun dai sai dai muce allah yakaraya zuria da nisan kwana .

Tom anan nake cewa TAMMAT BI HAMDULILLAH!!






_A NAN NA KAWO KARSHEN LITTAFIN SIYASA TA ,NASAN ANGA ABUBUWA DABAM IRI DA KALA A WANNAN LABARIN DA YA KUNSHI JARABAWAN MUTANE DA BAM DAMAN....ABUN DA MUKAYI DAI DAI ALLAH YABAMU LADAN KUMA YA BAMU IKON AIKI DASHI ,ABUN DA YAKE KUSKURE ALLAH KA YAFE MANA..._

KARKU MANTA WANNAN MARUBUCIYAR TAKU CE WACCE TA SABA KAWO MAKU ZAKAKAN LITTAFAN TA GAMASU BUKATA ZAKU SAMU A CIKIN SASSAUKAR FARASHI👇.
GIDAN KWARATA CMPLT 300
BAFULLATANAN RUGA 200
YAR WAYE 200
DIJAMA YAR FULANI 200
YAR AIKI NA 100
KWARYAR SAMA 200
YAR MAULA 200
ZUMA DA MADACI 300
KAWALIYA 300
HABIBY DA'IMAN 100
TA WANNAN NUMBERN ZAKI YI MGN DOMUN SAMUN LITTAFAN FOR THOSE WHO WHANT PAY ONLY👌 08081202932 .
DA DAI SAURAN SU INA YI MAKU FATAN ALHERI 💃


*_TAKU HAR KULLUM MAI MAKU FATAN ALHERI TARE DA KAUNAR KU MAMAN TEDDY🧸_*

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
End Ads