x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 18 - SIYASATAH

  • 51001 words
  • 54000 words
  • Out of 68289 words

Category: Romance Story +18

Views 118

30 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
naman jikina Ne zata rinkayi ba zan rabu da ita ba . Kai dama yayan naka baka barin su A raye tayaya xaka cemun Ahyaan diyar kace na yarda? Tom ko diyar kace baxan baka ba . Ai kai taka ta kare baka da Wani sauran....

Dakata!! Honorable yayi mgnan a matukar kufule ,tunda kana kokonton mgna ce kaje kayi cikkakken bincike ,idan Ammien taka tana raye bata mutu ba ,duk da nasan ta xama rai babu amfani tom kaje a duba jinin.... Shiru Honorable yayi yana mai kin karika mgnan tasa ,wanda kawai sai ya karke mgnan da cewa"Shashashan yaro kawai ,tom xan sace Ahyaaan kuma zaka gani. Yana fadin haka ya datse kirar . Wanda Areef babu abun da yakeyi sai bin Wayar da kallo tsawon lokaci mika mawa Wani guid din shi yayi yana mai rintse idon shi hadi da tunanin abubuwa barkatai sam ya kasa fahimtar mgnan Honorable inda ta dosa shin da gske ne ko kuma karya gadai yinan . Me zaisa ya sako mgnan Ammien shi mene Ammie tasani a cikin wqnnan mgnan? Shi kadai da zuciyarsa yake wannan tunanin . Kana yace dole idan kaga kare na shunshinan takalmi dauka zaiyi ,don haka ba rami mai yakawo maganan rami ,tabbas Ammie na tasan Abubuwa da yawa akan Honorable .tom amma tunanin shi a irin wannan halin da Ammie take ciki ina zata iya fadi masa wani magana akan Honorable bata da wannan lafiyar . Ammie na!! Abunda ya iya furtawa kenan a sarari .

A can kasar Ghana kam Nauwaf sosai yayi bin cike da neman gidan Oumman tasu amma bai samu nasarar gani ba , wanda a hakan yayi kwanaki a wannan kasa ,duk don son ganin ya kwantar mawa da Muhd Areef hankali ,ya natsu ya fuskanta aikin shi ya san su Oumma Suna nan cikin koshin lfy. Amma me tun isan sa lbrn yasha banban,kaman yanda Labarin yazo mawa Areef da shima kamin ya bar gida nigeria yake America kasar ghana yafara zuwa ,amma bai samu labarin komai akan kanwar mahaifin nashi ba ,gidan ma da sukayi rayuwa yakasa ganewa ,hakanne yasa shi ya nufi America yana sanar mawa Nauwaf komai hadi da cemasa" ya taho Ghana ya cigaba da neman masa da Oumma. Tsawon lokaci Nauwaf yana bin cike hadi da shiga da fita kunsan ma matsayin sa na dan jarida hakan yasa shi shiga ko ina a wanna binnin ghanan ,amma tsawon kwanaki shiru bai ji lbrn Oumman tasu ba.

Hakan ya daga hankali n Areef matuka ,ga mgnan Honorable da yayi matukar daga masa hankali ga kuma mgnan Da honorable yayi masa akan Ahyaaan...

Sosai Nauwaf ya tsanan ta bincike akan Wannan Ahali ,wanda yana shirye_shiryen dawowa gida nigeria ne labarin su ya riske masa . Sosai yayi farin ciki amma da ya isa gidan su Oumman tasu anan ne ya riski bakin ciki ta kurewar gaske ...babu abun da yakeyi sai ambaton kalmar sunan Allah. Babu Oumma babu Iyalanta ,wanda anan ne ake sanar mashi da tsawon shekaru goma sha da mutuwan mijin ta kuma ta kara wani Auren amma mutumin ba mazaunin Ghana bane sana'a ta kawoshi yana kammalawa ya tattara komutsan sa ya koma kasar shi da Oumma Fatima . Wani irimn gumi kye tsatstsafo mawa Nauwaf wanda cike da sarewa ya tambayi mutumin da yake fadimasa mgnan wanda ya kasance Kanin miijin Oumma fatiman da ya mutu tsawon shekaru.

Baba Don Allah tom ina yayan Oumma suke ?!.
Ayya yaro ai Wannan mutumin da ta Aura yayi alkawarin rike mata su ,dama yaran ta biyune mace da namiji kuma duka ya tafi dasu ..yadai mana Alkawarin rinka ziyartar mu dasu ,amma tunda akayi auren suka tafi shiru tsawon shekaru ban ta6a kara ganin su ba....Innalillahi waina ilaihir rajiun shine kalmar da Nauwaf ke maimatawa. A haka yayi sallama da wannan tsohon mutumin yana biyo jirgin dawowa gida nigeria zuciyar shi cike da takaici. Rintse ido yayi yana tunanin tabbas Shekaru 9 baya yaji labarin Oumma tazo gidan Daddy amma Mummy ta hanata shigowa . Tom ina Oumma fatima take??? Tambayar da yake mawa kansa kenan yana mai dafe kansa . Yana mai jin radadin halin Mahaifiyar tasu ,mummy kina watsa mana Family wanda bamu da wasu bayan su . Me xan fadi mawa Ya Areef a yanxu??? Tunanin dai abubuwa yake mabanbanta tsawon lokaci ,wanda Hjy Atika da ta biyo jirgin Ghana zuwa nigeria tun shigowar Nauwaf take bin kyakykyewar fuskan shi da surar shi da kallo.

Tana son tunkarar shi amma yayi mata matukar kwarjini.

Sosai ta dauki kudururuka da mugun nufin ta akan wannan saurayin wanda lokaci daya tayi ma Nauwaf lakabi da handsome.

************************

Zaune Meemarh take a falon ta babu abunda ke damunta duk da zuciyarta na mata zullumi maban banta akan Major Abdulrahman...amma hakan cike da rashin nuna fargaban akan sa ta ke danne ma zuciyarta bata ta6a nuna masa hakan ba.

Zaune take a tsakiyar falon ta da ya kayatu babu neran Baba Audu ,Ita harga Allah duniyar batayi mata dadi tunda batasan halin da yar uwan tsiwar nata take ba.

Jiyo motsine yasata juyaawa tana waigawa nan taga Abdul cikin shigarsa ta alfarma manyan kaya yasaka wqnda sosai ta amshi jikin shi ,bin sa da kallo daya biyu tayi ta kawar dakai don bama tason ganin shi duk da sosai yy mata kyau a cewan ta daman wannan mutumin yana shigar manyan kaya?.

Zama yayi a a daya daga cikin kujerun falon da yake passing din nata .

Wani irin murmushi yakeyi yana kallon tashar Bbc da ake hasko Vp da Honorable yana masa murnan Zama shugaban kaasa ,wanda ita sam batasani bama. Batasan ya halin siyasar take ba a yanxu tunda ta shigo gidan shi tadaina jin ko wani lbr bare kuma na siyasar da duk saladin shi tafada wannan jarabtan na Abdulrahman.

Yar Honorable kinga yanda Allah yake abun shi ko,wanda bakiso ya zama ba shi yazama ,dama karya da gskiya basa ta6a zama wuri daya ko daya bai nuna halin saba. Kinga yau Vp yazama president . Bangar siyasa ta kare...yayi mgnan yana sakin wani irin murmushi wanda hakan ya bakanta ran Meemarh rasa abun da xata ce masa ne yasa ta cewa" tom sai mene? Akan me xan damu allah ya tayashi riko ,ai ba ubana bane ya fadi a za6en bare na damu...


Kunsan bana update yau saturday ,nayi maku don ba lallai gobe kusamu ba ,saboda aiyuka ,amma innasamu sarari kila kujini ba lalallai ba.

```Kar ki karanta idan baki biya muba ,idan kuma kika karanta batare da siya kikayi ba Keda Allah```

*"Ki tausaya karki fitar mana dashi in kin siya ,Inkinsan siya zakiyi don kiyi sharing don Allah karki siya mun hutashsheki,Haƙƙin mallakar marubutanne su kaɗai,Ki tausaya masu plz ,Inkinga wani pages na yawo to na sata ne ki runtse idonki karki karanta ki biyo ki siya ,mun gode*
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Tauraro ne✨ Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*SIYASA TAH!* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY🧸_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800
_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265
*MAMAN TEDDY*Syst
44_45
"kauda kai Meema tayi gyefe tana ta6e baki kaman maganan Abdul baiyi mata zafi . Murmushi Abdul yayi kana ya mike daga zaunen da yake yana mai cewa" ba'ina fada maki bane don saboda wani Abu nadabam ba ,fache inaso ki fahimta cewa yanxu ne watan fara Azabtar dake a cikin gida na ,dama oready na fada maki dalilin da yasa na Auroki zuwa gida na . Don haka kifara shirin tarar duk wani ukuba nawa daga yau zuwa ko wani lokaci .

Kallon shi Meema tayi jikin ta yayi sanyi kwallahn idon ta ta maida kamin tace" tom shikenan Abdul ina marhaban da kowani irin Abune ka tanada mun ,Allah ya kawo koma meye lfy. Amma kasan abu daya ,idan ka zalinceni nifah baiwar Allah ne Allah sai ya saka mun . Haka kabar ganina bani da gatan kowa ni talaka ce ,ba allah fa bayason mune ba da yasaka na zamto talaka idan ka cuceni Allah zai saka mun ...don ni ban ma komai ba ,a hanyar sana'a tace muka hadu ,wanda bani nahada mu Alla ne kum.. Ke Waki ke Da suna?! Abdul ne mai mgnan kaman wai bai ta6a ganin meema ba sai a yau ,yana saka hannun sa a sumar kansa yana son tuno da sunan Meema.

Mayar da kwallan idon ta Meema tayi tana kara sauke manyan idon ta akan nasa tana mai mamakin duniyanci irin na wannan mutumin.

Kallon sama da kasa yayi mata kaman yaga abun kyama ,kana yace Bazaki hadani da Allah ba ki cuceni ,wai ke ga mai dabara ...abun da na kudurta ni Abdulrahman tun ba yau ba indai nasa xanyi abu babu kai dakatar dani sai Mahaifiyata . Don haka kija bakin ki ma kiyi shiru kin riga da kin shiga cikin jounal dina bakuma xan goge kiba .

Yana gama fada mata hakan ya juya yana takawa hadi da barin falon .

Da ido Meema ta bushi da kallo har ya wuce kamin ta koma ta zauna jaraf ,tana mai sa hannu hadi da dauke kwallan idon ta . Hadi da furta Naga takaina ni meema wannan wata irin rayuwa ce?? Me Abdul keso dani ne??? Kawai sai ta saki sabon kuka a hankali wanda babu mai jiyota sai ita kanta.

***********************

Yau baxan maku typing me tsawo ba ". Ina Son zanje unguwa.

"Bangaren Laila kuwa Tun da wannan Abu yafaru Su Abba lamido sukaji Abunda yadawo da laila gida hakan yasa Abba sawa a gyaramawa Laila Bukkan ta . Wanda a yanxu ta tarkata duk yan kayan ta takoma rayuwa a bukkan nata na tuntuni.

Kwance take tana juyi akan tabarman kaban dake bukkan dare yayi nisa sosai bakajin komai sai gurnanin shanayen gidan . Tsawon lokaci ta dauka tana tunanin abubuwa maban banta tsakanin ita da Abdulrahman din . Wanda Daga bisani bacci yayi gaba da ita .

Kaman daga sama tafara ji ana shafa mata jiki hadi da shafa kirjin ta ,ji tayi ana shafa na shanun ta , wanda A bacci duk take jin wannan Abubuwan . A tunanin ta Abdulrahman ne sam tamanta daba a gidan sa take ba a yanxu.

Hakan yasata sauke ajiyar zuciya tana cigaba da nisa a baccin ta . Ji tayi muryan shi kasa_kasa yana shafa dukiyar fulanin ta hadi da matsasu yana wani irin sauke numfashi hadi da cewa" yauwa..yauwa...

Wani irin zabura Lela tayi wa zataga ni? Wanda tayi tsammanin shi din ta gani Jauro ne cikin wannan daren ya taho har Garken nasu.

Na shiga uku wayyo Ni lela ?? Wai me nayi maka ne jauro kakeson ganin bayana ?? Me nayi maka komai na kaddarata kaine kake zamo mun sila. Kai kake fara jefani a futina . Wallh ka fita ko nayi maka ihun kwarto ! Ta yi mgnan tana sauke wani irin huci mai cike da bakin ciki kaman ranta zai fita don jin yanda zuciyarta ke mata daci.

Jikin Jauro ne ya dauki rawa ,jin yanda take kokarin tona masa asiri ,tabbas a yanxu yasan laila ba irin lelan da yasani diyar fulani ta baya bace .

Cikin sauri yabar mata bukkan wando da azargagiya a hannu.

Bin shi da kallo Lela tayi kallo mai nuna tsantsar tsana ,kamin ta rintse idanun ta kwallah na kwaranya mata wayyo rayuwa ta!!!

Nan take tafara tunano da Rayuwar nata abaya...

Waiwaye adon tafiya 💃 wai shin bara mu fara dauko daya daga cikin jaruman wannan labarin muji shin ita din wacece meye labarin rayuwar nata ??? Tayaya Bafullatanan ruga xata auri Abdul da baida kowa a wannan kungurmin kauyen fulanin?? Taya ya suka hadu?? Ku biyo alkalamin Sahihiyar marubuciyar ku Wato maman teddy itama kanta take cewa WACECE LAILA???

" lelaa!! Lela! Worah lela!!!
Muryan Oumma 6ingel ke amsakuwa a wannan dandalin yaran fulanin da sukayi nisa suna wasan su ta filani.

In woraa Oumma na abun da Lela tace kenan tana kokarin ficewa daga sahun wasan da yaran sukeyi . Fara kada Naa'i tayi shanaye tana nufo garken nasu don dama a bayan kyewayen garken su suke dandalin.

Tayi nisa da yaran ne tana kokarin shigewa garken su taji an rikota hadi da saka hannu ana rufe mata baki ....Nan take Jauro yafara saka hannun shi cikin rigar fulanin ta yana yan mata nono wanda ko girma basuyi yan fiki_fiki don a lokacin batafi shekara 13 zuwa 14 ba . Kwa6e fuska tayi tana kokarin sa masa kuka ,nan yayi wata irin dariya hadi da jan dogon hancin ta yana mata mgn ta harshen fulatan ci " miyiddima surbajo lela (ina sonki budurwata lela) .

Wani irin kuka lela tasaki tana mayar masa ta harshen fulatanci da " miyadhma Jauro ( banason ka jauro ). Tana fadin haka ta fixge jikin ta daga nashi da kyer tana shigewa garken nasu da sauri .

Shigan ta dai_dai Oumma 6ingel na shirin fotowa da alama kasuwa zata nufa.

Sawa tayi Ta shiga da shanayen hadi da kullesu a garken su ,tana mata sai ta dawo .


Shiru Lela tayi a wajen bukka tsawon lokaci sai ga Oumma Rabbe ta shigo Garken.

Abuka ga Yarinta babu wayo da shigowanta Nan lela ta tareta da cewa " Oumma Rabbe Jauro ya dameni kullum sai ya ringa ta6a mun nono yana rikeni yana mun mgnan iskanci ....

Kaman xata kifda Marorin da tasako a kwarya Oumma rabbe taji wanda cike da masifa tace" tashin hankali! Yau samun wurin naki har yakai kimawa Dana sharri??? Lallai kin samu wurin zama ,nan fa bukkan uban shine banaki ba . Zaman cin arxiki kkyi ,amma sai ki nemi yimawa Jauro sharri. Tom akulll na fadi maki ,amma bari 6ingel din ta dawo idan baki san ke wacece a garkennan ba yau xata fada maki .


Jin ta ambaci Oumman nata yasa laila yin rau_rau da ido tana fadin Yi hakuri Oumma rabbe ,Aradu ba karya nayi ba ,amma kiyi hakuri kar ki fada mawa Oumma Na don Allah.


Ohho ashe kinsan sharri kikeyi mawa Jauro shiyasa . Tom aradu kar na sakeji ,tabbatacciyar yarinya. Tana banbami ta shige bukkan ta ,wand ahaka inda sabo tasaba da gorin Oumma rabbe . Bukkan Oumma n nata ta shige tana shiga ta kwanta tana tunanin abubuwa barkatai .

Tana jiyo muryar Oumma 6ingel alamun ta dawo ,amma takasa tashi ,a haka ta shigo ta sameta ". Sannu da dawowa Oumma yau kin dawo da wuri .

Lela tayi mgnan tana daga kwancen da take .

Murmushi Oumma 6ingel tayi kana tace " yau nayi kasuwa ne lela .

Sai kuma tayi shiru tana bin lelan da kallo ganin yanda jikin ta duk yayi weak . Lela me yasameki nagan ki haka?!!


Murmushi lela tayi tana mai bata amsa da" wllh hande miwadi kugal misomi ,wlh yau nayi aiki nagaji.

Shafa kanta Oumma tayi kana tace tom sannu lela ,allah ya baki lada.

Bata ta amsa ba tana a hakan bacci ya dauketa .

Idan kika karantamun baki biya kudin littafin ba kyeda Allah.

*TAURARI UKU✨*
08081202932


*🥳HAPPY NEW YEAR*
*PROMO🧑‍🎄*
_(Garaɓasan Sabon Shekara)_


_🗣️Ina Masoyan Oum Hairan ✍🏽,ina Na Oum Aphnan🥰 ,Ina kuma Na maman teddy😍INA MASU SON BIYAN LITTAFAN SAIDAI DAMAN SARARIN KUƊI BASU SAMU BA??? TO GA GARAƁASA🗣️_

_Yes😎Nasan Kuna sane Daga Ranar 15/12/2021 ,suka baje kolin sayar maku da littafansu da sukeyi a matsayin Taurarinku Kamar Haka ko...?_
*WATA KARUWA*
*AURAN SHA'AWA*
*SIYASATA*


_To A kuma daga yaune suka sake dagargaza farashin littafan Nasu domin kawai farin cikinku makaranta ,mutanenmu🥰yanda suka Haska fitulunsu daku a ƙarshen shekara sai su Haska maku Hanyar Sabuwar shekaran da cankwaɗa²n Littafan Nasu🥴_

_Kun dai san Ada muna Siyar da Littafi ɗaya Regular ₦300 ne to zai dawo ₦200 kacal👌Inkuma special ne daga 1k ya sauka zuwa ₦500💃_

_Ada muna siyar da Littafan Biyu a matsayin Regular ₦500 ne to yanzu Ya komo ₦300....in kuma biyu special ne daga ₦1500 ya dawo ₦700💃💃_

_Ada Muna siyar da Duka ukun ₦800 ne Matsayin Regular payments to yanzu sun koma ₦500 duka🤗...Inkuma special ne daga 2k sun koma 1k_

*_Wowhoho Kaji Arha kayan Baƙo,Saidai wannan Bononzan zai farane daga Yau 26/12/2021👇zuwa 7/1/ 2022👆,In baki biya cikin wa'innan Ranakun ba ,farashinsu zai koma kamar Nada yanda suke👈_*


_Waywoooo🤦‍♀️Ina Masu jin Comments Na littafan Nasu na Ratsa su ,suna takaici kuɗinsu bai kaiba....To maza ku Harraƙo kusa ku kwashi rabonku cikin sauƙaƙƙan Farashin Gaske_

*⭐🌟⭐TAURARIN NAKU NE...*
*😘SU KUKA ZAƁA...?😘*
*EH LALLAI NAKUNE🥰*

*KARKI SAKE,KARKU SAKE A BAKU LABARI...💃*

#Team Taurari
A.K.A
☆☆☆Taurari 3 Ƙarshen shekara😘😘😎
#Mmn Teddy...Siyasata✍🏽💋
#Oum Hairan...Wata Karuwa✍🏽👄
#Oum Aphnan...Auren Sha'awa✍🏽👅

*ZAKI BIYA KUƊINKU TA ƊAYA DAGA CIKIN WA'INNAN HANYOYIN*
0255526235
Fauziyya Tasiu
GT bank

Ragular ɗaya ₦200
" " Biyu ₦300
" " Uku ₦500

In special kuma kikeso naku na manyan mata to
Special ɗaya ₦500
" " Biyu ₦700
" " Uku ₦1000

Evidence of payment ko VTU ta nan
09065990265

In kuma ta katin MTN kike so ki biya ta nan
08081202932

Mutanenmu ƴan Nijar da kewaye don sanin yanda zakuyi naku biyan sai ku tuntuɓi wannan number

09065990265


*PLZ IN BA BIYA ZAKIYI BA BANDA DAMUN CHART DA KIRA,,SERIOUS MASU SIYA KAWAI 👏🏽*


🧏🏻‍♀️DONT FORGET EXPIRY DATE 07/01/2022Syst
46_47
Oumma B'ingel kam shiru tayi tana bin Diyar ta ta da kallon tausayama rayuwarta su ,da suka riski kansu tsawon shekaru .

Kwallah ne ya ciko idon Oumma 6ingel wanda a hankali tasa hannu n ta tana maida su . Mikewa tayi jiiki a sanyaye tana ficewa daga bukan nata a zuciyar
End Ads