2 minit tukum yace inbaki shirya tafiyarba zaki iya komawa gd kin wani yimun tsaye akai..."ahankali tace kayi hakuri na shirya ,amma dan ALLAH Ina zamuje ne?"inaso in sanar da umma tukum.
Harararta yyi yace bansaniba?"mekika d'aukeni be Wai?"ok Zan saidake neko"
Fuska bbu walwala itama tace hmm Ni bahaka nake nufiba !inason sanine dannafad'a agd"be kalleta ba ,yawani yamutsa fuska sannan yace gun event din Hafiz sannan ki sanar da ita cikin 2 minit inkika .wuce haka zamu tafi.,,,
"batace komaiba ta juya zuwa gd"
Batakai 2 minit dinba ta fito ta nufi motar gabanta na faduwa.
Bismillah tayi had'e da shigewa ta takure gu d'aya, sannan ta saci kallonsa sanye yake da jallabiya bak'a me gajeren hannu"bbu hula akansa dayasha gyara sai salk'i yake ,yawani lumshe ido,ya kwantar d jikinsa akan kujera.
Cikin sweet voice d'in sa yace kallon ya isa haka yau kika Fara ganinane?"cikin daburcewa ta d'auke kanta had'e da maidasa kan titi tana kalle kalle...
Babu Wanda yasake mgn acikinsu har suka iso hole d'in da zaa gudanar da partyn atime din anfara Kiran magrib "suna parking ,yadube ta cikin bada order yace ke kijira nayo Sallah tukum sannan ki fito sbd ko kinfito bakison kowaba,raba ido zakiyitayi ,dama gaki bak'auya.... yafad'a had'e da ficewa yarufe motar.
Cikin jin haushin maganar sa tace ba komai indai wulakanci abin yine"
Koda AK yafita dg motar y'an matan dake Gurin sukayi Masa k'uri da ido(kasancewar baa Fara ba sbd ba duk'a suka isoba ko angon be isoba sbd duk'a yanzun akafara magrib) sun yaba shigarsa ,kowace najin inama inama.
Ak bedawoba Saida yadauki kusan 20 minit tukum, sannan yadawo Yana wani Shan k'amshi yabude motar beyi mgn ba ,wayarsa tayi ringing , d'agawa yyi sbd ganin angone Hafiz, murmushi yyi had'e da cewa ango ango!yotun yaushe muke anan ?"ku muke jira sbd kasan African time baya cikin tsarina ko?"ohon maka in banzo da itaba so what?"
Riyanatu kuwa Tasha alwashin muddin bece ta fito ba to bazata fitoba ,zata nuna Masa itama mace ce me daraja..
Shikuwa yacika yyi fam da rainin wayonta sbd ai tunda yabude tasan Yana nufin ta fito shine zata sharesa Dan wulakanci...
Sunkai kusan,6 minit bbu Wanda yabar gun bbu Wanda yyi mgn acikin shi d ita.ak'ule yaduk'a had'e da finciko hannunta.....wani electrical shock sukaji dg shi har it's sbd wannan karon ne farkon da jikinsu ya had'u"cikin jin haushin sa tace mlm sakeni "miye anfanin hakan?"bansaniba !nixaki jawa aji?"haba yarinya ke k'aramar kwaroce wlh yafad'a Yana murmushi Wanda gaba d'aya mutanen dake Gurin tsaye suna jiran isowar ango d amarya suka sahagala d kallon su sbd ganin mugun facewar dasukayi da juna, sannan murmushn da Abdallah yyi azatonsu na sone, yyinda ita Kuma ta galla Masa harara akaro na farko daya kamata k'iri k'iri ta hararesa,yanuna kansa waishi ta d'aga Kai alamar eh"
Kwafa yyi hade da sakin murmushn mugunta yace Zaki sani yarinya"
Ajiyar zuciya Hafiz yyi da ke kallonsu Yana cikin mota kasancewar yanzun suka iso Gurin idonsa ya haskomasa su..
Murmushi yyi yakama hannun feedo suka fito....Masha ALLAH sunyi kyau tamkar ka sace su ka gudu.
Tafi aka hau yi sbd ganin couples d'in,tuni AK dasuke tsaye tamkar suna firan soyayya yaja RIYAN suka nufi gunsu.
Murmushi RIYAN tayi had'e da cewa Masha ALLAH kunyi kyau"Hafiz yyi dariya had'e da cewa aibamu kaikuba sainaga kunyi tamkar Zara d wata... harara AK ya galla Masa had'e da cewa kana ango kana zuba surutu gsky feedo kiyi Masa fad'a ya canza, yafad'a Yana kallon amarya "
Murmushi tayi batayi mgn ba, sannan suka jera suka Fara tafiya domin shiga holl d'in"yyinda d RIYAN da Abdallah ke bayansu.....
Tuni MC yasaki kid'a guri yarin cabe ,ango da amarya anata musu pics da Kuma video har suka zauna , yyinda wakokin larabawane ke tashi agurin duk y'an matan sun saka jallabiya maza ma jallabiya...
Byn sun zauna RIYAN ta fincike hannunta dg na Abdallah sbd yadda yyi Mata mugun ruk'o na mugunta"har hannunta yyi ja sbd matsa....
Kallonta yyi ido cikin ido yace kin rai naniko?"turo baki tayi had'e da cewa to Ni mai nayine?"murmushn takaici yyi... adedenan mai photo yadaukesu basu saniba.
Sannan yace laifi 2 kenan kin harareni kin turamun Baki"
To kayi hakuri Dan ALLAH ,amma ai...amma what?" Kimayimun shiru ko ki karawa kanki laifi,baki na zaton yanxun kinbar yimun aikiba ko?"
To ai zaa d'aura auren yarjejeniya ,Zaki gane kuranki....haba Mana friend wannan soyewa haka duba ka gani kunyi kyau ,cewar Hafiz Yana Masa rada hade d nuna Masa pic nasu
shida riyanatu.kasancewar nan take aka wanke photon.
Cikin b'acin rai Abdallah yyi kok'arin karban pic din Amma Hafiz yahana"Yana dariya ya juya gun amaryar sa....
Tab'e baki riyanatu tayi had'e da kallon gefensu batayi mgn ,saidai ta lura duk mutanan Gurin idansu na gunsu itada Abdallah hakan yasa tayi bala'in kama kanta.
Nan aka Fara rarrraba irin cimakar da larabawa keyi ,itadai riyanatu bata ci komaiba gudun kada mutumin nata yace tayi kauyanci...
Dubansa tayi had'e da cewa Dan ALLAH kasaka amaidani gd isha'i tayi harta wuce ko magrib banyiba"
Banxa yyi Mata"
Dagowa tayi da nufin tasake Masa mgn,sukayi 4 eyes d zeenat ta nufosu a haukace ,jikinta Tasha wasu matsiyatan English wears dasuka fito Mata da suran jiki.
Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi had'e da jin Yana dukan tara Tara.
Saidai Bata nuna wata alamar ta tsorata ba ,ganin zeenat ta kusa xuwa gab dasu yasa ta Kai hannunta cikin na Abdallah, sbd tabata haushi....saurin juyowa yyi da nufin yamata masifa , idanunsa suka hasko Masa Zeenat.
Azabure ta......
Share pls
BY
MMN FAREESA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story & written by
mmn fareesa
Dedicate to all my fans🥰🥰
Ina mik'a godiya ta ga d'inbin masoya wannan novel ,kunyi ruwan comments a last page👍🏻❤
Wannan shafin nakune y'an team din mom😂🤣🤣
p15
..... Azabure ta kaiwa riyanatu cafka tana huci had'e da cewa Muna fuka algunguma kasheki zanyi! k'uri da ido Abdallah yyi Mata yaga iya gusunta ga hannun riyanatu cikin nasa... ganin tana kokarin shak'e wuyan riyanatu yyi saurin fisgo riyanatu da k'arfi ta fad'o jikinsa tasaki ka'ra tuni idanuwan mutane suka dawo kansu,tuni Hafiz yamike tsaye... adedenan zeenat cikin b'acin rai tasake kaiwa riyanatu Punch Abdallah yatare had'e da sinketa da wani gigitaccan Mari Yana huci had'e da nunata da yatsa yature riyanatu dg jikinsa..
Hafiz yyi saurin rirrik'esa Yana tausarsa sbd ganin ransa yab'aci komai zai iya faruwa,yyinda riyanatu ta buya abayansa"
Cikin kuka zeenat ta ce nagode Abdallah sbd wannan banzar ka mareni ,kuna nan kuna cin amanata ,wato har kasaki jiki da ita haka ,inaga ka aureta !to wlh bazaka auretaba zanje na fadawa mom.dole ka rabu da wannan matsiyac.... keeeeeee! Shout up Abdallah ya fad'a cikin hayayyako sannan yace dakikiya !mahaukaciya !inkin cika y'ar halak ki fita arayuwarta....be jira amsarta ba ya finciki hannun riyanatu suka fito dg hol d'in, tuni guard's d'insa suka bud'e musu mota sbd ganin sa azafafe,nan suka bar Gurin.
Acikin hole d'in kuwa sai hayaniya ke tashi da suruttai da yawa nata yiwa zeenat dariya da irin tozarcin da Abdallah yyi Mata suna cewa ALLAH ya k'ara da ya tsink'ata aiyafi dacewa da wadda yazo...
Cike da jin kunya had'e da k'unar rai, zeenat tabar gurin"
Hafiz kuwa girgiza Kai yyi cike da tausayin abokin nasa yace ALLAH shi kyauta.,,,,,,
********
Kuka kawai Riyanatu ke yi,tana danasanin yadda da wannan aure"gashi anata ci Mata mutunci harda cewa za'a kasheta.... dallah malama rufemin baki ,matsora ciyar banza miyasa kika nuna kinajin tsoronta?"Koda k'wanji kuka gwada da ita me zata iya yimki?" Mittsss yaja tsaki hade da rufe idonsa...
Shiru riyanatu tayi tana tunanin magan ganunsa "tabbas bazata sake nunawa zeenat tsoroba tunda ta lura ba son zeenat d'in yakeba mom ce ta tura mishi ita,Kuma tana k'yaleta ne sbd masifar mom da Abdallah...inbaza ki fitaba mumutafi kin yi wani shiru kina tunani" cewar Abdallah yana yatsina fuska....da sauri ta yi ajiyar zuciya had'e da cewa dakai da ita duk banyafe muku ba ,tayi saurin fita dg motar sbd sauri harta mance pos d'in ta.
Cike da mamakin ta Abdallah yace afili lallai yarinyar nan kin gama rainani wlh ,zankuwa yimiki mugunta son Raina saikiji dadin cewa Baki yafeba...
#########
b'angaren zeenat kuwa cikin bak'in ciki ta isa gd.ko parking batayi daidai ba ,ta fice ta shiga parlourn mominta hjy ikilima tana kuka mai sauti...afirgice hjy ikilima ta mik'e tayo kanta had'e da rungume ta,tana cewa lfy auta na ? wanene yabata Miki rai ?"shima nasa yab'aci... ABDALLAH Mana !ta fad'a cikin kuka.
Hjy ikilima tace hmmm narasa miyasa kika mak'alewa matsiyacin yaron nan?"shin dolene kibarsu Mana! dashi da hjy hafsatu wlh zasu gane banida mutunci.....Wai momy daga fa naje gdnsu nemansa sai mom tacemun Yana Gurin party na hafis friend d'in sa,tace naje can nabisa tayima zaton yasanar da ni,nace ah ah,saitamun kwatance.
naje nasameshi da y'ar iskar yarinyar nan.....ta sanar da ita komai....
Whattttttttt?" kina nufin sbd ita yamareki shi Dan iska to wlh yadobo ruwan dafa kansa saina dauki mummunan mataki akansa sbd duk Wanda yaci tuwo Dani miya yasha ,Kuma kema sai kinje da bakinki kin gaya Masa mgn komai Daren dadewa ai hafsatu shashasha ce "iza mai kantu ruwa Zan Mata wlh ,kadama ki sake ki nuna Mata abinda yafaru,kinajina?"
Cikin jin dad'i zeenat tace to momi.,,,,,,,,
🍁🍁🍁🍁
Masha ALLAH anyi dinner d'in Hafiz lfy inda uban gayyar yaje Amma banda riyanatu"Hafiz kuwa beji dad'i ba..
Washe gari aka d'aura auren sa da fiddausi Ahmed.... Abdallah ya wanku tamkar shine angon,haka akayi hidima lfy akagama lfy , amarya ta tare ad'akinta sai muce ALLAH yabada zaman lfy......
Kamar yadda Abdallah yyi alkawari azuciyarsa zai siyawa su riyanatu gd.cikin ikon ALLAH yacika "komai anxuba aciki d'aki,2 ne sai sitting room d kicin bbu laifi komai yyi daidai mai rufin asiri , sannan yaje da ya'u direba gdnsu RIYAN,sai akayi rashin saa da umma da riyanatu basanan suna wajen sunan k'anwar zuwaira,Kuma atime d'in zuwaira ta shirya itama zata tafi can,ta tsayane sbd masu siyan abinci ,shine tace su umma suyi gaba.
Cikin mutunci d girmamawa suka gaisa da Abdallah sannan ya bata takardar gd yakuma sanar da ita gobe ya'u direba zaizo yakaisu riyanatu gdn,nan zuwaira tayi ta Masa godiya da saka Masa albarka....
Lokacin da su umma sukaji labari tayi murna da godiya ta kumaji dadin zuwansa Bata nan sbd ita Wai kunya. Riyanatu ma taji dad'i sosai saidai fargabanta Yaya umma da dangin mahaifinta zasuji insunji bayan wata shidda Abdallah yasaketa inya aureta?"""
Zaune mom take tana tunanin maganar dasukayi da hjy ikilima jiya... Abdallah ya shigo ya aza kansa akan cinyarta yana wani shagwabe fuska... murmushi tayi tace oh my son me Kuma yafaru ne?"
Kallonta yyi yace gsky mom ni gyaran da akayi bemunba kinsan ba d'aki d'aya zamu zauna da itaba gsky"
Yo dama ai dakinta daban na Gefen naka ko?" Ok mom"
yauwa my son abinda nikeso dakai kaga yau sauka 12 days auren nan Kuma da anyisa da 2days za'ayi bikin bud'e campanin ka.
Cikin k'osawa yace eh"tace yauwa to kada ka yadda in yarinyar nan ta zo wani Abu yashiga tsakaninku da ita ..maana kada ka kusanceta....b'ata fuska yyi hade d cewa habamom! ALLAH ya kiyaye nayi....saikuma yyi shiru cike da jin kunya yana sosa kai" murmushi mom tayi sbd tasan duk miskilancin sa akwai kunya.
Canza topic d'in yyi da cewa yauwa momi kin sanar da su Uncle Suraj kuwa d hajjo ne(mahaifiyar momi) had'e rai tayi had'e da cewa ah ah sbd kasan acikin sirri za'ayi auren ko?"amma su mom ai baidace ace basu saniba tunda shak'ikankine kum....rufemin baki nace bazasu jiba!shiru Abdallah yyi Yana tunanin kan mom d'aya kuwa..muryarta ta katse Masa tunani gun cewa ada nace bazayi lefeba to sai nayi tunanin hakan xaisa agane koba sonta"to yanzun na karb'i kud'i gun abbanka anmata set6 na trolley, bbu laifi ansaka kaya masu tsada kala40 ne andinka 20 .sai dogayen riguna sun isheta sakawa har ku rabu" gobe nema zanbawa hjy ikilima da harira sukaimusu da 50K tayi kunshi ....cikin k'osawa yace hakan yyi had'e da tashi yace mom saina dawo"adawo lfy my son,yace amin had'e da ficewa...
Riyanatu zaune a parlourn su tana kallo tunani take na wannan aure gashi ita rabonta da Abdallah tun ranar da sukaje Gurin arebiant night tamasa rashin kunya k'ila be mantaba yarik'e abun intazo gdnsa yahukuntata...yauwa riyanatu naceba gsky inkinyi aure Zan cewa baffanki ya maidomin bilkisu sbd bbu Dadi Zama ni kadai gsky.
Murmushi tayi had'e da cewa hakane umma,Zama tayi had'e da cewa gsky bbu abinda zancewa yaron nan sai ALLAH yasa yagama da duniya lfy Dan ALLAH kimasa biyayya riyanatu kina gani yasiya mana ya zuba komai na bukata hardasu kayan abinci da fridge gashi inayin sana'a komai yimuke bamu neman taimakon kowa sai ALLAH!
Murmushi riyanatu tayi had'e da cewa hakane umma ,Kuma Kinga yace agdnsu zamu zauna kafin yagama namu Kuma be bukatar akaini da komai sai kayan sawa"umma tace eh haka alh bukar yafad'awa dangin babanki yaudai saura kwana 13 ALLAH yasa alkhairi yakaimu lokacin ameen,Amma Wai lfy naga ko sau d'aya baya zuwa fira gunki?" cikin dakiya hade da lalibo abinda zata fad'a tace
Lfy lau umma yyi tafiyane gashi bbu waya guna balle na kirasa, amma yace inyadawo zai siyamun waya.
ALLAH ya maidosa lfy ,tace ameen.
*byn kwana 10*
Abdallah na part d'in sa agefen inda yake motsa jiki,Hafiz ya shigo kamar anje hosa yyi wuri wuri dashi.
kallon sa Abdallah yyi had'e da cewa my man lfy dai ko?"
naga kamar baka lfy ko kuwa angoncin ne yazo da haka?"
Ajiyar zuciya Hafiz yyi had'e da cewa hmmm inafa lfy?"
Fiddausi tunda aka kamun ita Sam tak'i yarda Dani!
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh🤣🤣
Harda rik'e ciki Abdallah sbd dariya bakuma k'amin kyau tamsaba"yyinda Hafiz ya k'ulu iya k'uluwa da iskancin Abdallah.
Abdallah Saida yatsagai ta da dariyar sa tukum yace haba mazaje !yakake haka,yau bbu my feedo sai fiddausi atsaye?
Ina soyayyar dasu bbu d'aga k'afa?kazauna tausayinta kome yasa ka kasa biyan bukatarka gaka da fitina ,aini nazata an rugada an wuce wuri....dallah dakata ba dariya nazo kamunba "zaka wani tasani gaba kanayi harda rik'e ciki ,kabani shawara ya zanyi pls?"
Tabe baki Abdallah yyi had'e da cewa abinda zakayi yawuce ka yi Mata ta k'arfi ko kasa Mata k'wayoyi a drink feeling yataso Mata....
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa duka bazan iya ko d'aya ba.
Tsaki abdallah yaja had'e da cewa to shikenan ka kashe kanka sbd son mace da tausayinta "
Hafiz yace hmmm dole kace haka tunda baka fad'a tarkon SO ba"
Yatsina fuska yyi hade da cewa bana fatan na fad'a kuwa"
ga shawara ta karshe in za iya?"
Zan iya Mana"
Kaje kayi Mata barazanar k'ara aure ,zata yadda da Kai inhar tana sonka...amma kuma....hmmm amma what?
Inbazaka iyaba kaikasani"
Shiru Hafiz yyi...can yace to bara na kwada mugani.
Towai miyasa ma bata yarda dakai?"ko maitar ka ka fito fili ka nuna Mata.
Cikin jin haushi Hafiz yace rufemin kofa fa take...tsaki abdallah yaja had'e da cewa sai kace ba nmj ba " wlh in nine ta karfin tsiya Zan Mata tunda na biya sadakina.
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa to shikenan sai kabari in RIYAN ta Zama mallakarka kayi hakan... mitttsss ALLAH ya kiyaye,aikasan auren dazamuyi ko?"inma kayi wannan tunanin to kabari,sbd nafi k'arfin hakan...
Girgiza Kai Hafiz yyi had'e da cewa ai saura 3 days ko ?" Dukda kace baza ayi komai ba na fad'a wa manyan abokanmu.
Kaikasani yanxun kaje gun matar ALLAH yabada saa kayi kok'ari kasama Mana baby,cewar Abdallah yana dariya.
Tsaki Hafiz yyi had'e da cewa Zan rama sannan ya fice...
Share pls
BY
MMN FAREESA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
🌺AUREN WATA SHIDDA🌺
🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾
Story& written by
mmn fareesa
Dedicate to Queen❤
naji wasu maganganu gameda wancan novel d'in nawa (WATAH UWAH) wasu na cewa na siyarwane,wasuma anfara siyarmusu...
To inaso kusani duk makirar data siyarmun da novel ALLAH ya isa banyafeba.
Sannan inaso kusani ni mmn fareesa nafi k'arfin insaida novel a social media🤷🏼♀
p16
""""Hafis ne tsaye kofar gdnsu RIYAN Yana jiran zuwan ta kasancewar yatura akirata."kwalin wayane ahannunsa daya siya Mata da layi da komai"
Ak'alla kud'in wayar sunkai 50K" yyi seving d'in contact na Abdallah aciki.
Tunani yake azuciyarsa sbd yanaso ya nunawa RIYAN Abdallah ne yasiya mata wayar shin zata karb'a ko kuwa?" Salamu alaikum....sallamar RIYAN ta katse Masa tunani..
Cikin sakin fuska had'e da mamakin ganinsa tace ahhh yah Hafiz Kaine agdnmu ?"murmushi yyi had'e da cewa aikuwa !badolena ba nazo sbd mijinki ya matsamun nakawo Miki wannan, kinsan in yanajin sarautar tasa sai ahankali"yafad'a Yana mik'a Mata kwalin wayar....
Hararar wayar tayi had'e da cewa gsky kamayar Masa da abinsa...haba! RIYAN hakan be kamataba"kinsan bbu kyau ayimaka kyauta kamayar ,sai shaid'an ke hakan ,sai kace bakya zuwa islamiya ne!cewar Hafiz fuskarsa na nuna beji dad'i ba...karb'a tayi sbd ganin beji dad'i ba"ahankali tace shikenan nagode Amma waya nuna maka gdn?
Murmushi Hafiz yyi had'e da cewa ya'u direba ne.
To nagode sosai agaidamun da amarya,insha ALLAH zataji...yauwa yace ki kirasa number insa na ciki,yatsina fuska tayi had'e da cewa yo miye Kuma abin nakirasa?"yamin me ?". haba RIYAN !nifa banason kina haka,kisani duk aure , aurene bbu wani batun kice ai auren yarjejeniya sbd musulunci be yadda dashiba,sbd haka in anyi auren nan ki zauna da abokina da zuciya d'aya... ajiyar zuciya tayi cike da gamsuwa tace to nagode sosai"
Sannan sukayi sallama tayi cikin gd da kwalin wayar ahannunta.,,,,,
Umma dake zaune kan kujera ta na dame wani abu cikin cup gefe ga gwangwanin Madara peak emty ,ta dubi RIYAN ta ce kindawone?"
Eh umma ,Kinga Abdallah ne yabani "yace agaidaki Wai kunya yakeji bazai shigoba(tayi k'arya)
Murmushi umma ta yi hade da cewa to ba komai Ina amsawa, sannan ta karb'i wayar tana dubawa had'e da yiwa RIYAN fatan alkhairi."
Ajiye wayar umma tayi had'e da maikawa RIYAN cup din tace ungo maza shanye kiban cup d'in"bbu musu ta karb'a tashanye tana tandar baki sbd jin dadin maganin...
byn ta shanye ne ,umma ta jawo wata kula had'e da cewa riyan maza ki cinye naman nan ,Amma banda K'ashi, d'azun zuwaira ta kawosa kina bacci...turo baki