wlh ba laifina bane ,Saida na tambayi baby yaushene time din dazai sauka dg jirgi naje airport tararsa ,amma yaki fad'a.
ta fad'ar hakan had'e da nufar tana kokarin hugging nasa...wata zabura yyi hade da kaucewa tafad'a kan kujerar ,fuska bbu walwala tace meye haka baby?"
Tabe bakiyyi beyi mgn yadubi hafis yabanko Masa harara sbd ganin Yana tarin k'arya akan dariya nason kuccemasa.
Cikin basarwa had'e da danne zuciyarsa yace my zeenat ya kk ya su ummi ??"
Lumshe ido tayi sbd jin sansanyar muryarsa mesata nishadi,tuni ta nemi bacin ranta ta rasa"ahankali ta ce lfy lau alhmdllh gsky baby kayi kyau Zama ingila ya karbe ka dukda wani time din Muna video call ,amma sainaga kafi kyau azahiri.
Murmushn gefen Baki yyi hade da mik'ewa tsaye sbd tuni Hafiz yabasu guri gudun kada yyi katib'ara..
Ya dubeta ,cikin k'osawa da surutunta yace my zeenat zamu wuce masjid dg nan ...amma aizaku dawo Zan jiraka pls shekara4 fa bamu haduba,tayi saurin katse Masa mgn,adakile yace dg masjid akwai inda zani..amma baby b....pls ya isah banason surutu kada kisamun ciwon Kai malama .hmmmm kodai gun wata zakaje ,inkuwa hakn yafaru wlh zatayi nadama yarinyar sbd indai akankane to wlh har kasheta Zan iya yi sbd....stop it Abdallah yakatseta atsawace, had'e da ficewa dg parlourn fuska daure.
Tsaki yaja azuciyarsa yace shiyasa banson xaman Nigeria gashi tun ban kwana ba Raina na baci,wlh taci darajar mom shiyasa nike binta ahankali sbd gudun b'acin ran mahaifiyata da wlh sai tagane kuranta ,sbd rashin hankali Wai zata iya kisa mittss yasake Jan doguwar tsuka....Hafiz dake kallon sa yace lfy dai ko AK(haka abokansa ke kiransa) naga kana tsaki ko kaida madam ne?"
wata uwar harara ya maka Masa suka fice zuwa masjid, yyinda Hafiz yyi shiru sbd yasan halin abokinsa.;;;;
Da dare byn yagama isha'i sannan yanufi part din abbansa.
Byn sun gama gaisawa atare sukayi diner da Abba sannan suka Fara fira .
Can Abdallah yace Abba Wai Dan ALLAH miyasa baka zuwa bauci Kuma bakason naje??" bacin kasan danginkane acan pls ka amsamun .
Shiru Abba yyi hade da Jan numfashi , sannan yashe kayi hkri nima bansan daliliba ,amma very soon zamuje tare amma kada kasake kayiwa mominka wannan zancan kaji?"
Cikin mamaki abdallah yace miyasa Abba?"
Kallon sa Abba yyi yace kayi hakuri banason tambayar kaji ?"shiru Abdallah yyi Yana tunanin Wai Mike faruwa ne tsakanin Abba da danginsa daya mantadasu baya taimakonsu da d'inbin dukiyarsa".
Kallon Abba yyi cikin marairai cewa yace pls my Abba Zan maka wata tambaya "
Kallon sa Abba yyi hade da tsaresa da ido yace inajinka"
Fuska bbu walwala yace Abba miyasa kake bin umarnin momy saikace Kaine mijin itace matar?"gsky Abba abun namun ciwo inda Momi ba mahaifiyata bace dole karabu da ita,sbd bazanso ganin ana juyaka ba Abba why?"yafad'a cikin 'bacin rai ,idanunsa sunyi jajir, yyinda Abba yakasa mgn dabashi amsar tambayar sa.
Cikin huci yace shiyasa banson aure sbd abinda mom ke maka Abba gsky ,dan bazan iya k'yale mace ta juyaniba,Kuma Ni xanmata mgn Abba sai....da sauri Abba yace kul!
Kada kasoma kaji abdallan Abba kamana addua komai zai daidaita zata denakaji insha ALLAH yafad'a cikin damuwa.
Kallon Abba yyi hade da cewa shikenan Abba baza n mata mgn ba.... murmushi Abba yyi yace ko kaifa my son .
Mamaki abdallah keyi azuciyarsa ganin Abba yasaki ransa jin Wai bazaiyiwa mom mgn ba lallai akwai abinda ke faruwa wanda besaniba ....
Besake ma Abba wata tambayar ba baci wannan haka sukayita firarsu har mom takira Abba a waya tukum sukayi sallama.
Part d'in sa yawuce, direct toilet yashige ,yafi 30 minit sannan yafito yyi Shirin kwanciya yafeshe jikinsa da turarukan sa masu masifar kamshi.
Tamkar zeenat najira ta yi kiransa,tsaki yaja ganin itace,saima yarufe wayar baki daya ,dama be dadeda saka sim card d'in sa ba na Nigeria.,,,,,
Bangaren su riyanatu kuwa"da dare byn sunyi komai harda Shirin kwanciya zuwaira ta shigo"
Bayan ta sallami customers,da sallama ,ta zauna suka sake gaisawa sannan ta musu murnar kubutarsu dg garinsu..
Sannan tace to da farko dai mariya Yar uwatace, sannan nima mijina y mutu inada y'a zatayisaar wannan,ta nuna riyanatu dake zaune kan ta duke.
Zuwaira tace to shikenan ma sai kimun sbd memun wanke wanke tayi aure sati2 dasuka wuce,awata Ina Bata dubu ukku ,Kuma nikecida ta,Zaki iya?"
"Umma tace eh insha ALLAH"
Zuwaira tace to ita riyanatu tayi makaranta?"
Umma tace eh wlh dg aji 3 tabari,anata mun surutu Wai nabarta tana karatu bbu aure saita lalace ta girma ta gand'ame.
Murmushi zuwaira tayi tace hmmm in bacin abin mutumin kauye duka riyanatu nawa take,ai batawuce 17 ko 18 ko?"
Umma tace eh"
Zuwaira tace to shikenan insha ALLAH in sun koma huta sai a maida ita da islamiya ko?
Umma tace eh ,acan ta allo takezuwa tayi ihu34 .
Zuwaira tace Masha ALLAH.
Nan sukayi sallama ta basu guri su sake.
Washe gari...
Share pls
BY MMN FAREESA
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐บ AUREN WATA SHIDDA๐บ
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written
By mmn fareesa
Wannan shafin nakune halak malak
Bilkisu Auwal
Fatimatou
Queen
Kuyi yadda kukeso dashi comments naku yafi nakowa yimun ๐๐โค
K'oRAFI...wasu dg cikin ku suna mun korafin Wai banfadi waye Abdallah ba da Kuma wacece riyanatu ba,musammun mmn shukra novel kunfi K'oRAFI. To kusani gsky banison gajan hakuri kubi komai ahankali zakuji ,dukafa pages3 akayi Amma anfaramun K'oRAFI,duk wadda taji bazata iyaba so pls tadena bina...
P4
'''"""washe gari misalin karfe 8:30 am Abdallah yafito cikin bacin rai da damuwa a fuskarsa"straight parlourn mom yanufa yasameta ita da masu aiki a dining area suna shirya breakfast .
Koda ta lura da yanayinsa,tuni ta sallami masu aikin .byn sunfita yazo yazauna kusa da ita had'e da aza kansa agefen kafad'arta,cikin shagwaba yace good morning my mom! Murmushi tayi had'e da shafa kansa tace morning my son,yahbak'unta?" Turo baki yyi tamkar yaro yace gsky mom bazan iya Zama cikin dattiba,kwata kwata masu Miki aiki basu iyaba nifa nafison ko Ina nagansa need.... girgiza Kai tayi had'e da cewa pls my son kayi hakuri Zan sake Kiran harira ta sake bincikamun wacce zata ruk'a kularmun dakai,amma yanxun muje nahada maka ruwan wanka ,kafin ka fito nagyara inda kakeso kaji abdallan momy ta fad'a cikin rarrashi...
Murmushi yyi yace yauwa kokefa mom ,to Amma gaskiya me tsabta zaa samu ko Kuma marar surutu . sannan gsky momy intazo kiyi warning nata akaina danbanson shishgi.... fuska bbu walwala tace Wai yaushe zaka Dena wannan miskilancin nakane?"damafa jiya da zeenat tazo gunka haka tadawomun da kuka Wai ka shareta kunyi tafiyarku kaida wannan yaron mittsss taja tsaki hade da cewa ni wlh narasa wacce jaraba ce wannan kudai ba gari daya kukeba aiki yakawosa anan iyayensa na kano,dg kunyi skul tare yazo yawani manne maka ,kilama shike turaka ka wulakanta zeenat...
Kallon mom yyi"ahankali yace kiyi hkri mom Hafiz bashida wani aibu ko wani mugun hali sai kyawawan halaye, sannan zeenat banmata komaiba, lokacin sallah yyi dalilin dayasa muka fice kenan,dg karshe mom zeenat batada tarbiyya da kamun Kai na ya'yan kwarai...
Ya isa haka kayi hakuri zata canza kasan dai uwarta kawatace ko?"to banison jin komai muje kayi wankan.
Bbu musu yabita har part nasa.
Mom batabar part d'in ba. saida komai yyi yadda Abdallah keso tukum ta fito da niyar aiko Masa breakfast dinsa.,,,,,
Bangarensu riyanatu kuwa ,cikin yadda ALLAH suka tashi da safe suka kimtsa hade da Karin kumallo , sannan umma ta Fara aikinta yyinda riyanatu ketayata.
Azaman dasukayi da zuwaira dg jiya zuwa yau sun gane mace ce ita mai kirki dason jamaa,sbd duk wani Abu dazasuyi kauyanci akai ,zatayi saurin gyara musu shi cikin aminci bbu tsangwama.
************
Abbane ketsaye gaban dressing mirro Yana fesa turaruka,yanata sauri da alama fitama zaiyi... Abdallah yyi sallama yashigo Yana murmushi had'e da kallon Abban nasa Yana gaisheshi,hade da cewa Abba office zakajene kk sauri?"
Juyowa yyi Yana dariya yace ah ah my son!wlh tafiyace ta kamamu harta tsawon 2 weeks Kuma tare da president zamuyita zuwa indiya dg nan mudawo Abuja muyi wani meeting tukum nadawo ,nima da safen nan byn nadawo dg masjid sakon tafiyar ya isomun jirgin karfe,9:am zamu hau...
Fuska bbu walwala yace Abba gsky nidai banison katafi dudu yaub kwana na nawa a Nigeria?"murmushi Abba yyi hade da cewa sorry kaji my son nima naso mu zauna sbd inason to bude sabon kamfaninka kafara aiki ,karika fita office Amma insha ALLAH innadawo munyi mgnar..
Yafad'a had'e da daukar wata jaka, yyinda Abdallah yakarba da nufin Masa rakkiya.
A parking lot ne yakedubarsa ganin bbu momi amasu rakkiyar ,yace Wai Ina mom bazata maka rakkiyaba??"
Murmushi Abba yyi hade da cewa ah ah munyi bankwana ai da ita"Abdallah bece komaiba yyishiru har guards d'in Abba suka bude Masa gdn baya yashiga ,nan yarika dagawa Abba hannu had'e da Masa adduar sauka lfy..
#####
Haka rayuwarsu umma da riyanatu ta kas canance agdn zuwaira mai abinci bbu kyara balle tsangwama har tsawon kwanaki 8
Ayaune Kuma suke jiranxuwan Fatima y'ar zuwaira dg skul kasancewar yau ake hutu ....
Zazzaune suke atsakar gd bacin sun gama aikin safe ,zuwaira nata yanka salad na abinci .wata dattijuwar mace tayi sallama , zuwaira ta amsa fuska sake tana cewa ah ah lallai harira b'atan Kai kikayi agidan nan?"
Murmushi harira ta yi tace hmmm ah ah wlh naxo mu gaisa ne andad'e baahad'uba ...
Nan suka gaisa da zuwaira, sannan umma tace Ina kwana?"
Harira ta amsa , had'e da cewa Masha ALLAH zuwaira Baki kikayine agdn?"
Zuwaira tace eh Yar uwatace wannan yartace,banan suke ba ,Amma sundawo da zama agarin nan.,,
Harira ta ce Masha ALLAH"
Byn taci abinci sukayi sallama ta fice..
Harira batafi minti12 da fitaba saiga Fatima da masu daukar Mata kaya sunyi sallama.
Da gudu tajeta rungume mamanta ,tana ihun murna, dariya zuwaira tayi tace to auta sakeni karki kadani ga Baki nan munyi Kuma goggonki ki gaishe d ita...
Juyowa tayi lahh Ina kwana ?" Waccan kyakykyawarfa mama?"ta fad'a tana nuna riyanatu dake kallon ta.
Murmushi zuwaira tayi tace y'ar uwarkice Kuma kawarki....ihun murna tayi had'e da zurawa aguje t rungume riyanatu sbd Fatima akwai son jamaa.
Ita riyanatu cikin murna ta tarbeta,kafin kace me,harsun shaku da juna,komai tare suke har aka kwana aka wuni ,tuni Fatima ta Fara kokarin wayar da riyanatu da koya Mata kwalliya duk da bbu abin kwalliyar Dan kayanta basufi kala7 ba ,suma kuma duk sunji jiki,hakan yasa Fatima tabata nata kala4 Kuma sabbi , sannan da kayan kwalliyar ta suke amfani...
Hmmmm acikin kwanakin duk Wanda yasan riyanatu a kauye to yaganta yanxun bazai ganetaba,sbd yadda ta canxa.
Dama gata da muguwar tsabta ,saidai matsalarta guda batason saka gyale saidai hijab.
Lokacin da Fatima ta koma islamiyya duk tadamu sbd ita agd ake barinta Kuma zaman gundurarta yake,Koda umma ta lura rarrashinta tayi had'e da cewa in wata yyi zata sakata Amma bacin wannan aikatau dole su nemi wani abun suyi.sbd sai wata yyi abasu kuma kafin zaka zasu iya bukatar wani Abu gakuma skul da akeson mayarda riyanatu,danma zuwaira na kokari akansu to Amma yau d gobe sai Allah.
**************
Mom ce zaune kan kujera ta aza k'afa daya kan daya ,ga lemun kwali gabanta kan center table tana kurba ,tana yatsina, yyinda tayi wani murmushi had'e da kallon matar dake zaune gefen kafafunta kan carpet tace to harira kinji dai dalilin. Kiranki Dan ALLAH kisamo mai tsabta, wacce zata kularmun da yaro Amma ba mai surutuba Kuma banison babba ,nabaki nan da kwana 2 Dan ALLAH kikamun ita muyi mgn nasanar da ita aikinta ,Amma banison mai yawan mgn da surutu gsky sbd my son bayason yawan mgn , sannan Kuma kikawo marar wayo sbd kinsan banison sa ido gsky...inhar kikayi yadda nikeso kinada kaso mai tsoka kema.
Ajiyar zuciya harira ta yi hade da cewa to ranki yadad'e insha ALLAH zaasamu Dede yadda kikeso.zan bincika dg yau zuwa gobe insha ALLAH.
Kafin mom tayi mgn Abdallah yashigo parlourn da sallama, sanye yake da suit farare ,yyi masifar kyau ,yyinda sallayar dake tsakkiyar goshinsa takara fitowa da Masa kyau ga sajensa yasha gyara sai kamshi take tashi ajikinsa tunkan ya ida isowa kamshinsa ya bayyana. kamar kulum fuska atamke yazauna Yana gaida mom had'e da cewa harira Ina yini?"
Baki washe ta amsa tana Masa kirari,yatsina fuska yyi yamike tsaye da nufin barin parlourn, adedenan zeenat tayi sallama sukayi 4 eyes da Abdallah tabe baki yyi hade da kauda Kai yyi haryar dazata sadasa da part nasa....
Mom ta yi saurin dakatardashi gurincewa haba my son !bak'uwa fa kayi zaka tafi kuma"
Cikin agree voice yace banason mgn da kowa sbd kaina na ciwo pls mom nafison kebantuwa,bejira asartaba yafice.
Yyinda mom ta sallami harira ta fice.
Byn fitar harira mom
Ta dubi zeenat dake kukace tace oh ni hafsatu mezan gani haka,sbd d'a namiji kke kuka da hawaye??"
gsky zeenat kin rako Mata aduniya,shiyasa yakemiki wulakancin daya gadama ,tunda yalura da yadda kikesonsa .
To bari kiji shi namiji baa Masa haka ,saikace ke ba rainon hjy kilima bace?"
To bari kiji dg yau kirike ajinki ,kina Abu kamar Baki lek'a ajiba ,ainariga nagayamasa kece zabinsa ,Dan haka ko zai mutu sai ya aureki kibaridai ki kammala karatunki tukum ...
Ajiyar zuciya zeenat tayi tace ALLAH mom ?"
Mom tace kwarai kuwa,Kinga byn kin auresa sai musan y....salamu alaikum cewar Hafiz dake ta sallama su mom basujiba...
Da sauri mom ta d'ago taga Hafiz ne,kicin kicin tayi da rai had'e da amsawa fuska bbu yabo bbu fallasa.
Bedamuba da hakan ba sbd yasaba ,Kuma duk yaji maganarsu,cikin tuhuma mom tace oh wai tun dazu ne kaketa sallama ko yanxun?"
Murmushi yyi yace ah ah shigowa ta kenan Ina wuni mom?" Yacanza topic d'in,amsawa tayi bata kallesaba.
Yadubi xeenat Yana murmushi yace madam ya kk ?AK nanan?"
Mom ta karbe zancen da cewa
Cikin bada order eh amma nahana kowa ganinsa yanxun...
Murmushi Hafiz yyi yace to shikenan mom na wuce"
Kagaida gd,ya girgiza Kai yafice ,mom tarakasa d harara.
Sannan suka cigaba da fira da zeenat.
Bangaren harira kuwa tunani ta hauyi byn ta bar gdn hjy hafsatu wato mom akan wata samoma mom.
Kwatsam riyanatu ta fado Mata arai ,afili tace to ALLAH yasa uwarta ta amince Dan nakura yarinyar akwai hankali d nutsuwa.
Ay tuni harira ta nufi gdn zuwaira mai abinci.
Sallama tayi atsakar gd tasamu su riyanatu da Fatima suna ta fira yyinda umma d zuwaira keta aikin yin miyar abincin siyarwa.
Gaisawa sukayi sannan harira ta bukaci ,su riyanatu subasu guri suyi mgn ,bbu musu su bar gun.
Sannan harira ta Fara dubar zuwaira tace dama wata damace tasamu ,shine nace baranaxo gurunku.
Zuwaira tace to munjinki"
Harira tace kinsan Alh KABIR GIRMA ?"
Zuwaira tace kwarai kuwa"harira ta koramusu bayani game d bukatar mom , sannan tace to aganina in har yarinyar nan zata iya me zai Hana muje da ita ,agayamata abinda zatayi abiyata salin alin Kuma abinda yasa nace haka gsky yaron kirkine bbu wata matsala Dan ko mgn Bata damesaba balle yakalli mace.
Shin yakuka gani Dan wlh zata samu albashi mai tsoka sosai .
Zuwaira tadubi umma tace to yakikagani ne yanzun.
Umma tayi ajiyar zuciya tace.....
Share pls
BY MMN FAREESA
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐บ AUREN WATA SHIDDA๐บ
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by
mmn fareesa
Wannan shafin nakine mmn sultan aminiyar k'warai.๐marubuciyar SON ZUCIYA kiyi yadda kikeso dashi Ina mugun jidke๐๐
Jin jina ga
ZUMUNTA novels
MMN SHUKRA novels
AUREN WATA SHIDDA novels
Maimuna..
Bilkisu Auwal
Queen
Teema
Aysha k y
Mmn arfart
Hanifa isah k
Zee hamis wada
Inajin dadin comments naku sbd ku nayi typing kuna dabanne azuciyar mmn fareesa๐๐ปโค
Mmn fareesa fans page&auran wata shidda fans ku gyara bakwasan comment zandena posting daku.๐
P5
.....Umma tayi ajiyar zuciya ta kalli zuwaira tace kiramun mariya awaya muji me zatace inta amince to nima na amince.
Zuwaira tace to shikenan,nan takira number gali tasanardashi tanason mgn da Inna mariya,yace to bara yakai Mata wayar baya gd.
befi minti3 ba da yanke wayar yakira, umma ta daga had'e da yin sallama"
Cikin murna suka gaisa da Inna mariya da tambayar su bbu matsala daiko ?"
Umma tace eh, sannan tasanar da ita mgnar aikin da riyanatu zataje.
Inna mariya tace to ai bbu matsala bintu tunda bama aikatau bane Dan aiki neba waniba,amma gsky kiyi Mata fad'a ta rik'e mutuncinta da Kuma gsky dukda nasan halin riyanatu yarinyace. Nutsatstsa amma ki tunarda ita.
ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi"
Umma tace ameen"
Inna mariya tace dama kuwa gobe nikeso Zan turo gali yakamiki kudin tumakinki dubu15 kunyi amfani dasu sannan ki siyawa riyanatu Yan kaya tunda ance gdn masu haline.
Umma tace to ALLAH yakawosa lfy.inna mariya tace ameen ,Wai kinsan byn tafiyarku kuwa yadda Iro da baffan riyanatu sule sukatashi hankalinsu,saida naje har gd namusu bayani tukum hankalinsu ya kwanta ,Kuma iro yace insha ALLAH zaizo yarika dubaku tunda ya rasa Yaya HAJARA kema bazaiyi sakaci yarasaki ba...hawaye yazubowa umma sbd jin an anbaci HAJARA y'ar uwarta wadda batasan araye take ko a mace ba....cikin Jan majina tace to ngd sosai agaishe dasu,Koda inna mariya taji muryar umma tasan kuka tayi sbd jin sunan HAJARA.nan sukayi sallama,,,
Zuwaira tayi ajiyar zuciya sbd ganin umma na goge hawaye tace kiyi hkri dukda bansan miyasa kikekukaba,Amma yakukayi d ita?"
Umma tace bbu matsala duk mun amince, sannan ta dubi harira dake kallon su tana washe baki jin sun amince tace to yaushe zata Fara be?"
Harira tace eh yanxun gobe Zan zo muje gdn zaa sanar da ita aikinta da lokacin zuwa da albashinta, sannan afadi ranar dazata Fara.
Umma tace to ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi"
"Zuwaira tace ameen"
Sannan sukayi sallama da harira.
Umma ta k'walawa riyanatu Kira....da sauri ta fito dg parlourn mama zuwaira, kallon ta tayi had'e da Kiran sunanta ,hakan yasa riyanatu gane cewa maganar da umma zatamata mai mahimmanci ce,sai ta amsa anutse"
Sannan umma ta Mata bayani komai game da aikin da zata Fara...
Atsorace cikin jin faduwar gaba tace aiki Kuma umma?"sannan nmj Wanda bansan halinsaba nidai gsky...sai Kuma tayi shiru... murmushi umma tayi sbd yasan abinda riyanatu kesan fad'a be wuce tace tanajin tsoro ba sbd abinda yarima HAMZA yaso yima"
Ahankali umma btace duk abinda zakiyi arayuwa kiyi da zuciya d'aya, sannan kada kisaka zargi aranki ko zato sbd mafi akasarin zato karyane riyanatu Kuma baduka aka Zama dayaba ,duk lalacewar duniya da mutane baza a rasa mutanan kirkiba sbd ni inaji ajikina wannan aikin da zakiyi alkhairi ne ko