x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 6 - AUREN WATA SHIDDA

  • 15001 words
  • 18000 words
  • Out of 33392 words

Category: Romance Story +18

Views 111

02 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
da su Mana ni ....haba Mana baby?"Kinga ki barni inji da damuwata mom ma AUREN WATA SHIDDA zatamun da time yacika narabu d matar na aureki shikenan?"yafad'a Yana kallonta da sexy eyes nasa.
Tasoyi Masa bore amma sbd yadda yatsaare ta ido dakuma cewar zai aureta sai tayi lak'os dukda dama tasan da maganar aurensa sbd mominta ta gayamata ,amma bataso riyanatu ce ba wadda za'ayi auren d ita" sbd batasan miyasa data ganta takejin faduwar gaba ba?"
sannan kyawun yarinyar na Bata tsoro.
cikin kissa tace amma dai bbu abinda zai shiga tsakanunku d ita in...keeeeeeeeee! mikike nufi?" banason hauka fa yafad'a atsawace.... murmushi tayi had'e da cewa yauwa baby har naji Dadi dakake nuna kinta... murmushn takaici yyi hade da cewa my zeenat Kenan ai Kisha kuruminki ke ce zabina...wani ihun murna tayi had'e da kokarin hugging nasa...kallon daya Aiko Mata dashi yasata dakatawa sbd yadda yyi mugun tsare gd,tsaki yaja had'e da ficewa dg motar yabarta ciki,Yana mamakin rashin wayonta tana classic lady amma harta yarda itace zabinnsa....


Part nasa ya wuce , parlour yasami riyanatu na turere parlourn,iya lab'b'ansa yyi sallama ,ita kuwa azatonta bayama sallama sbd girman kan sa,batasan budeymurya yyine ke be iyawa.
Ko kallensa batayiba tacigaba da aikinta.
Zama yyi kan kujera ya aza k'afa daya kan daya Yana wani Shan k'amshi"can yadubeta ak'ule hade da cewa keeeeeee! wace irin sokuwa ce Wai?" bakisan mutum yadawo kimasa sannu ko ki kamasa ruwa balle Kuma ki kaiga tambayar sa yana buk'atar wani Abu ke kin Fara wayewa ko?"
Shiru tayi had'e da mugun mamakinsa ,shin Wai shi wane irin mutum ne? in an kulasa yyimaka banza Inka k'yalesa shima laifine kenan"ko bakya jine?"
da sauri tace ah ah kayi hakuri naji bakayi...in ...um sal....what!mikikeson cewa?" Oh nagane kina nufin banyi sallama ba ko?" wato ni Zaki gayawa mgn ko kinunamun bansan darajan addininaba ko meye?" da sauri tace nifa ba haka nake nufi ba....dallah yimun shiru Kona fasa Miki Baki stupid kawai kinzo kina sani surutu mittsss yaja tsaki hade da cewa dallah kamun ruwa..."ahankali tace ALLAH yahuci xuciyarka"
Byn ta kawo ruwan ta zuba Masa had'e da mik'a Masa,tana tsugunne yashanye sannan ta d'auke cup d robar ,Bata kallesa tace zakayi wanka ne?"
Saida yadauki wasu mintina tukum sannan yace keeeee zonan!jikinta na rawa ta juyo had'e da kallonsa tace kayi hakuri intambayar ta maka zafi...Wai ba cewa nayi kizoba " cikin tsoro ta duk'a kusada k'afafunsa yyinda yyimata mugun kwarjini ta kasa kallonsa.


Cikin isa yace nasan mom tasanar dake aurenki dazata kikamun ko?"

To inaso kisani bawai son AUREN WATA SHIDDAn nikeba Zan Mata biyayya nekawai sbd haka ko byn anyi auren zanrabu dake ,shawara d'aya zanbaki shine kada ki yarda zuciyarki ta SONI sbd ni bazan taba SONKI ba "

Shiru tayi tana mamakin Wai mi mutumin nan yadauki kansane ?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasa, sai kace kud'i haukane"shibaisan wannan abun dayake Mata ba mugun tsanarsa takeji,cikin dakiya tace hmmm BOTH kenan ai inkmayi tunanin ni riyanatu zansoka kayi kuskure sbd bazan tab'a son mutum irinkaba wlh"....zaro ido yyi sbd mugun mamaki da maganarta tabashi Amma be nuna mamakinba cikin daurewar fuska yace ke ni Zaki gayama mgn sbd kin samu guri ko?" to bari kiji zanyi pernishment naki"ahankali tace pls sorry both nafad'a maka gasky tane... shout up!ok no zki nunawa ma kin waye kin Fara jin English ko to as from today kada ki koma kirana da both inba Zaki iya cewa Abdallah ba ki bari "stupid girl kawai "inkin gadama ki had'a mun ruwan wanka and last ki fitomin da k'ananun kaya sbd gulma shine d'azun da safe kika fitomin da manyan kaya ko sbd kin rainani....amma ai sune al'adarka ko?"
bansaniba Ina ruwanki to ma!naje nak'i Al adar"
girgiza Kai tayi had'e da nufar bed room nasa tabarsa aparlou.


Batafi 6 minit ba ta dawo....turus tayi had'e da jin faduwar gaba sbd 4 eyes dasukayi da mom"
jiki n rawa ta duk'a had'e da cewa hjy Ina wuni?"

Lfy" mom ta amsa atakaice tana Yan Harare Harare...

Cikin isa had'e da bada order tace ke yau bazaki islamiya ba ,kitsaya ki kularmun da yaro anguwa zanje, tafad'a had'e da gallawa riyanatu harara"jikinta na kirma tace to hjy.

Tsaki mom tayi ta dubi Abdallah had'e da cewa sai nadawo my son ka kularmun da kanka kaji"

Murmushi yyi yace insha ALLAH mom, ALLAH yatsare.

"Tace Amin had'e da ficewa"

Riyanatu dake zaune cike da jin haushinsu dg shi har mom d'in sbd hanata zuwa islamiya da akayi ,tunani take wai akan wannan k'aton saikace wani yaro ace ta wani kula dashi ,shiko kunya bayaji ace komai sai an Masa toda basuda kudinfa?"

K'arar rufe kofar bed room d'in yasa ta gane yabar parlourn" tsaki taja afili tace ALLAH ka kamun k'arshen matsalar nan....

Byn minti 15 tashiga ciki sbd ta fito Masa da kayansa.

Koda ta duba wardrobe nasa,k'ananun kaya ta fito Masa da su ,jeans dark blue da red d'in t shirt ta aje gefen gado, sannan ta fice jin Yana kokarin fitowa.

Komawa tayi a parlou ta zauna ta Fara kuka sbd bacin rai da tunanin wannan aure da zaa lakaba Mata watanni kad'an amai da ita k'aramar zawara...zaro ido tayi sbd wani tunani datayi,afili tace yah Salam insha ALLAH bbu abinda zai ahiga taakanunmu "to Wai ni miyasa ma na amince wai?"

Share hawanta tayi sbd jin zai bud'e parlourn.

Wani fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa ,Saida ta lumshe ido"ko inda take be kallaba ya hakimce kan kujera.

Koda ta ga haka dining area ta nufa ta kwaso mai takawo gabansa tayi serving nasa, had'e da cewa kaci abinci pls"

Murmushi ya kuce Masa sbd ganin tana wani yin mgn cikin rarrashi wato taji maganar mom kenan.

Bbu musu yadan ci bbu laifi ,ta zuba Masa ruwa d drink yasha...

Byn ya idar ,yajawo laptop Yana dubawa can Kuma taga yashige bed room Jim kad'an yafito da pen d katuwar paper yafara Zane cikin kwarewa....sai satar kallon sa take "cikin 30 minit ya ajiye yafice zuwa masjid sallar la'asar.

Tashi tayi cikin sand'a ta duba zanen datayi,zaro ido tayi sbd ganin yadda ya Zane mutum sak tamkar hoto da alama photo ne ya kalla yyi zanen"

Ajiye tayi tana mamakin kwarewarsa azane"

Sannan taje tayi Sallah itama"

Sadda ta dawo har yadawo yadan kwanta kan 3 seeter"yatsina fuska yyi hade da cewa keeeeeee zanyi bacci bansan yawan motsi sbd dakinyi sai naji.

Cikin mamakin isarsa tace kana nufin da Raina bazanyi motsiba?"

"bansaniba"

Yafad'a had'e da gyara kwanciyarsa yarufe ido.

Sunkai kusan 35 minit , sannan cikin sand'a ta tashi ahankali zata fice..keeeeeeee! yafad'a cikin husky voice d'in sa,jikinta na kirma ta tsaya cak sbd batasan Yana kallonta ta k'asan ido"

Azuciyarta tace oh ni nabani d Mr arrogant din nร n....zonan nace" muryarsa ta katse Mata tunani.

Gabanta na faduwa ta je nesa dashi had'e da cewa gani!

Dagowa yyi ya bankomata harara sannan yace dama kula da ni mom tace kiyi ko kuwa sakani surutu kisamin ciwon Kai?

Girgiza Kai tayi had'e da cewa kayi h...short up your mouth stupit bacemun da gani...sum sum ta wuce ta Sami guri ta zauna.

Kwanciya yyi hade komawa bacci"

Be farkaba sai 6:21pm da sauri ya wuce ciki yyi alwarlal magrib yafito yadubeta cikin yatsina fuska yace Zaki iya tafiya gd" bejira amsarta ba yafice.

Tabe baki tayi had'e da gyara hijab nata ta dauki Jakarta ,ta fito parking space tasamu ya'u direba na alwalla (shike mai da ita gd kullum) yace ta jira yyi Sallah.


Byn ya ya'u direba yadawo yasameta inda yabarta wato bakin get , sannan suka wuce gd.

Bayan kwana2...

Share pls


BY
MMN FAREESA
๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ

๐ŸŒบ AUREN WATA SHIDDA๐ŸŒบ

๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ


Story & written by
Mmn fareesa


p13

*Bayan kwana2*

Abubuwa sun faru inda Inna mariya ta sanar da baffa sule k'anin baban riyanatu zuwan bak'in yakuma yi murna sosai sbd jin wannan magana, yasan insha ALLAH barinsu garinsu alkhairi ne"
hakan yasa yacewa mariya duk ranar dazasu zo suxo yyi .
bbu musu inna mariya tasanar da umma komai,ita Kuma ta sanar da Alh bukar sbd yazo ranar da umma sukayi waya d Inna mariya har take sanar Mata gali na cikin damuwa sbd jin labarin auren riyanatu Wai sonta yake Amma be fad'a ba tuni."
Cikin jin tausayinsa umma tace oh ikon ALLAH !gsky banji dad'i ba , ALLAH yabasa wacce ta fita, k'ila ita ba alkhairi bace agunsa.. inna mariya tace Amin sukayi sallama.,,,

"Gefe guda Kuma riyanatu bbu laifi tana gane turancin sosai ,sbd hakan teachern nata yake had'a Mata da wasu abubuwan"
Sannan yasanar da Abdallah tunda wannan week d'in za'a koma skul kawai yasaka ta zaifi"shikuwa yace saiya duba.
Yyinda ita Fatima nakokarin ganin riyanatu ta xama classic lady itama,hakan yasa ana Bata albashinta sukaje bortique ta zabo Mata k'ananun kaya masu saukin siya "bakuma masu fidar da tsiraiciba"
Had'e da kayan kwaliya tuni riyanatu ta shiga sahu itama lolx..๐Ÿคฃ

***********
Yau yakama Sunday akuma yau da marece Fatima zata koma skul"
Tun safe riyanatu tayi shirinta bbu k'arya,dukda ba tasoba sbd gudun Abdallah ya yarfata to Amma tilas Fatima ta Mata sbd ita azaton Fatima kwalliyar zata burge Abdallah hakan yasa da ita sukayi kwalliyar,hmmm duk Wanda yasanta inba farin sani ka mataba to bazaka ganeta.
Sanye take da gownt maroon da veil bak'i tayi rolling, ga takalmi bak'i flat tasaka da Yar hand bag , yyinda lips d'in ta sukasha lip stick maroon "sannan Fatima ta fesheta da body sprays.
Fuska bbu walwala ta fito dg daki sbd tafiyar Fatima skul tasan Kuma sadda zata dawo dg gun aiki ta koma skul ga wannane kwalliyar,,ita tsoronta ma kada mom ta gani ta Mata wani zato....kin fito ne ,cewar umma dake tasbihi azuciyarta sbd ganin yadda yar tata tayi kyau.
"Ahankali tace eh umma bara na wuce "umma tace ALLAH yatsare"amma gsky in an tsaida mgn ,to zakibar aikin sbd be daceba , amatsayinki na hausa Fulani ,kikasance me kunya da Kuma tsare mutuncinki .
Insha ALLAH umma nima nafison na Dena ,ta fad'a had'e da ficewa dg gdn....

"Kamar yadda ta Saba haka ta gyare ko Ina "sannan ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito a parlou tayi jiran fitowarsa .
Shiru tayi tana tunanin kada Abdallah yyi zaton sbd taja hankalinsa tayi kwalli haka !Kai kodai ta gogene...salamu alaikum, sallamar Hafiz ta katse Mata tunani... murmushi tayi had'e da amsawa suka gaisa, sannan tace oh Yaya hafis kwana2 nabar ganinka"y'ar dariya yyi yace wlh RIYAN kinsan bikina yakusa befi 10 days ba shiyasa naje Kuma kano sbd ammi na anmata transfer a hospital tadawo anan garin da aiki ,jiya muka sauka,shine nazo gun ogan naki nakawo gaisuwa sbd jiya naga 2miss call nasa,nakira be d'agaba nasan fushi yyi.tabe Baki riyanatu tayi had'e da cewa to ALLAH yasa alkhairi"
Yyi saurin cewa amin,Zama yyi Yana murmushi sbd ganin kyawun datayi har cikin ransa yanama abokinsa fatan mallakarta har abada."
Ahankali tace to a Ina amaryar tamu takene?"murmushi yyi yace y'ar nan garince ai,Kuma nan zamu zauna duk fg Ni har ammina aiki yakamu nan garin. "ajiyar zuciya tayi had'e da cewa to ai yanxun ka Zama Dan gari ai.
Kofar bed room d'in yakalla sannan yace hakane,amma zakije bikina ko ,ma'ana kiyi attending d'in duk event na bikin?"
Kafin tayi mgn Abdallah ya murd'a kofar yashigo parlourn...tuni k'amshinsa ya mamaye parlourn"fuska murtuk ya gallawa hafis harara had'e da cewa parrot kazo ka cikawa mutane parlour da mgn " yafad'a had'e da Zama gefen hafis dake dariya"
Ahankali tace barka da fitowa!
dagowa yyi sukayi 4eyes...k'uri yyimata sbd son gano shin itace ko ba ita bace sbd yadda tayi kyau na ban mamaki...yanxun zakayi break ne?"muryarta ta katse masa tunani,saurin barin kalleta yyi cike d basarwa ,yawani yamutsa fuska tamkar yaga abin k'ii yace eh akan labb'ansa...
Hafis da tunda yaga Abdallah yad'ago zai kalleta yakafesa d ido... murmushi kawai yake mai sauti,"ahankali yace AK dakai fa take yakamata kadawo hayyacinka... mittsss Abdallah ya ja doguwar tsuka had'e da cewa dallah mlm miye haka?"kamar ya nadawo hayyavina ,daba a hayyacina nakeba ko me??""
nidai bance hakaba maida wukar...cewar Hafiz Yana dariya.
Yyinda riyanatu ke saurarensu Amma Bata kallonsu.


Keeeee! Kije ki kamun break kinyiwa mutane wani zaune sai kace kina gaban sa'anninki.. mitttsss yaja tsaki hade da makawa Hafiz harara ganin zaiyi mgn.

Ahankali ta tashi ta fice"

Hafiz yace haba mutumin kana yadda kakeso wlh wannan iko haka ai kabari abiya sadakin ko, sannan da alama wannan kwalliyar tata ,tatafi d imaninka....stop it !inkasan wannan surutun yakawoka guna zaka iya tafiya "wato namalura sokake da gske na auri wannan yarinyar ko?"

Hmmm friend kenan abar maganar kawai,dama naga Miss call naka jiya ,nakira kak'i dagawa sorry kasan jiya muka dawo tare d ammi bana kusa da wayar , sannan my feedo ta dameni da rigima tanason kuje kuga k'awayenta abasu abinda zaa basu ,kasan in tanamun wannan rigimar wlh jinake tamkar nacika aiki kaima ka gane?"yafad'a Yana daga gira had'e da murmushi,tsaki abdallah yaja had'e da cewa aikin banza jarababbe ai garadai da ammi zata maka aure wlh, sannan batun ganin k'awayenta zamu iya zuwa Amma kasan banason surutu da hayaniya Mata 2 sun isa muyi mgn da su.... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa relax Mana ai nafad'a musu anbadakai๐Ÿ˜‚ dud da nasan abokin nawa da farin jini dole wata ta k'yasa, shiyasa nafison kuje da babynka RIYAN kawai "itama nafad'a Mata tare zuje takuma amince....


Iya k'uluwa Abdallah ya k'ulu da iskancin da Hafiz ke Masa"murmushn takaici yyi Yana kokarin mgn... riyanatu tayi sallama had'e da ajiye musu tray din a gabansu "

Kok'arin had'ama Abdallah tea takeyi ,yyi saurin dakatar da ita ,cikin mugun tsare gd yace ke wakikayiwa kwalliya?"

Mamaki sosae tayi da tambayar sa, azuciyarta tace zanyi maganinka kuwa....

"Ko bakya jine?"

da sauri tace saurayina nayiwa!Wanda in Zan aura in mun rabu!

atsawace yace keee nikike gayawa saurayinki?"hhhhhhh yyi dariyar rainin hankalin sannan yadubeta off & down yace ai Ni banga wani Abu ajikinki da wani zai gani har ya burgesaba and last nakoma Miki mgn ko tambaya kina bani amsa agadarance Zan nunamiki ainahin calour d'ina....

Bata ce komai ba "tea din ta mik'a Masa hade plate datayi serving nasa , sannan ta fice dg parlourn Dan tajira awaje su gama.

Hafiz ya girgiza Kai beyi mgn ba,saidai yasha alwashin duk ranar da Abdallah yakamu dason riyanatu bazai taimakesa akan yashawo kantaba Kuma zai gayamasa managar dayake so son ransa...

#######
Abdallah sunje da sauran friends nasu sunga k'awayen fiddausi(feedo)sun basu abinda suka bukata ,acewar Abdallah ai in suntaya akan abinda suka bukata sunyi k'aranta ,da kud'insa yabasu.
Yyinda duk yawancin Yan matan sun rude da ganin Abdallah duk da sun lura yanada Shan k'amshi had'e da izzah"


Shire Shire kawai ake duka b'angaren 2 Dana Abdallah Dana Hafiz, yyinda Abdallah iyayensa sun je kauye antsaida mgn akan Nanda sati3 za'ayi bikin, sannan riyanatu umma tace ta Dena aiki yau kwanta 3 rabon ta da gdn,mom ta tura harira taji ko lfy"
Sai umma tace lfy lau ta Dena ne in ALLAH yasa tazama matarsa ta Masa komai..
Tabe baki mom tayi dataji bayanin umma gun harira, azuciyarta tace hmmm danbakisan auren yarjejeniya bane shiyasa....

Ayau yakama laraba Kuma yau ake arebiant night nasu hafis,ga Abdallah ne babban abokin ango , sannan Hafiz yace inhar bada RIYAN zashiba to baya bukatar sa ,da farko yyi fushi yace eh bazashiba tunda Saida ita.
amma dayayi tunanin yadda yakeda Hafiz saiyaji bazai iyaba gashi besan gdnsu RIYAN ba.

Wata arebiant gown ce me masifar kyau da tsada yasiya yakira ya'u direba, kasancewar yasan gdn sbd ganin Yana maida ita gd.

Yabasa yace yabata ,Kuma yasanar da ita anjima Gurin 5:00 pm zaizo ta shirya tasaka wannan rigai...,,,



Zaune take tana tunanin wannan k'addararran aure da za'amata" umma ta shigo dakin had'e da kallon ta tace kije soro kinada bak'o Abdallah ya aikosa.....

"Wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd jin ankira Abdallah"

Cike da mamakin Wai ya aiko wani ta fice zuwa soro.

byn sun gaisa da ya'u direba ,ya mik'o Mata ledar had'e da sanar da ita abinda Abdallah yace....

Cikin k'arfin hali tace to shikenan, sannan sukayi sallama.

Tunani take to Ina zasu insun saka kayan be?" Itafa gsky tanajin tsoro k...har bakon yatafi?" cewar umma dake dubanta.

Murmushi ta k'akaro had'e da cewa eh wlh Wai kayane ya aiko zaizo da karfe5 nasaka zamuje anguwa...

Umma tace to ALLAH yakawosa lfy kidai kula da kanki dukda ansa muku Rana ni banson yawan nan bbu aure atsakani...

da misalin karfe 4:30 riyanatu ta gama Shirin ta ,sbd gudun masifar Abdallah kada yazo bata shiryaba.
Masha ALLAH tayi masifar kyau tamkar balarabiyar abinka da bafulatana."
Sai kamshi ketashi ajikinta,byn ta gama shiryawa ta zauna jiran zuwan sa...

Batafi minti12 ba da Zama yaro yashigo da sallama Wai wasu masu motoci sunce RIYAN tazo...

Tana dg cikin daki ta juyo...umma ta k'walo Mata Kira had'e da cewa ta fito.

mama zuwaira ta dubeta tace Masha ALLAH y'ata kinyi kyau"toshi sirikin namu bazai shigo yagaidamuba"

Cikin kak'aro murmushi tace uhmmm mama kunyafa yakeji"umma tace Ni kaina bana ma son yazo wlh... murmushi mama zuwaira ta yi tace oh bintu kunyarku ta Fulani na nan ajininki.

Kallon su riyanatu tayi had'e da cewa bara naje naji ina zamuje ne Wai.

To sukace sannan ta fice......


Yawan comments yawan typing ๐Ÿ˜Ž๐Ÿ˜Ž


Share pls

BY
MMN FAREESA
๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ

๐ŸŒบ AUREN WATA SHIDDA๐ŸŒบ

๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ



Story & written by
mmn fareesa


Congratulations mmn sultan Ina taya ki murnar kamla littafinki(SON ZUCIYA)ga Kuma wani sabon salon kin fito da shi a Y'AR SADAKA... ALLAH yasa kifara asaa...


Not edited

p14

Abdallah zaune acikin mota gdn baya Yana hangen gdnsu RIYAN konace gdn mama zuwaira mai abinci.
Kallon gdn yake cikeda tausayi, azuciyarsa yace oh gsky yarinyar nan basudashi ,Amma ace kamarni ace surukaina na wannan gdn miye anfanin samuna?" Dukda auren wucin gadi zamuyi da time yacika narabu d ita"
Amma zanga Ibrahim (amintaccen yaronsa) yasiya musu gd su koma.....hango RIYAN da yyi cikin arebiant gown tamkar balarabiyar ko shuwa Arab..lolx.. yakatse Masa tunanin sa.... had'e rai yyi tamkar besan miye dariya ba,ganin cikin guards nasa wani zai bud'e Mata motar"
Sallama tayi , jikinta na b'ari cike da shakkarsa sbd ganin yadda ya had'e rai ,ta tsaya Bata shiga ba"tace ina wuni?"lfy"ya amsa atakaice"sunkai kusan
End Ads