x

Login

Remember me
Forget password ?
x

sign up

Chapter 10 - MATAR UBA

  • 27001 words
  • 30000 words
  • Out of 48848 words

Category: Love Stories

Views 637

02 Jun 2025
Start ads
After Image Ads
ya gani, jikin sa duk yayi sanyi, anan NE ya tuna Asiyah ta tab'a fad'a Masa bad kaita da mota murmushin takaici yayi har ya juya sai Kuma ya dawo cikin sauri ya Isa inda Safiya take sai kaud'i da Rawar Kai take, Sunnan ta ya Kira cikin sanyin murya da sauri ta juya don ta tabbatar was kanta abinda kunnen ta yake jiye Mata, a fad'in ta a tarihin rayuwar ta Bata tab'a gani ko Jin Mai murya irin tasa ba.

Murmushi tayi had'i da dafa kirji race "Na am" Shima murmushin yayi yace "Dan Allah in baza ki damu ba Inna so nayi magana dake."

A dai dai na bell na assembly ya Fara kara, Murmushi tayi Tace "Ba matsalar mu d'an koma daga gefe."

Bayan sun gaisa yayi shiru Yana kallon kafarsa ya rasa ta ina zai Fara tambayan ta inda Asiyah take a yayin da ita Kuma sai murmushi take "Finally Allah ya karb'i addu'a ta, idan ya furta kalmar so a gare Ni na bar makaranta Kenan don Wallahi, bazan Bari ya kufce min ba, I love you so much my prince" zancen zuci take, maganar da yayi ne yasa tayi saurin kallon sa Nan da Nan ta had'a Rai kamar bata tab'a dariya ba, Rai a d'an b'ace Tace "me naji kace?"

Gyara tsayuwar sa yayi yace "Cewa nayi, Inna Asiyah take in ta cikiyar ta yau kwanaki uku Kenan ban sa ta a Idona ba."

Wani abune taji ya rike Mata wuya, kirkiran Murmushi tayi Tace " Ban sani ba" tayi saurin juyawa don Kar yaga hawayen dake idon ta, cikin sauri ya rike Jakarta Yana fad'in "Dan Allah Safiya ki fad'a min inda take, zan biya ki ko nawa ne, Dan Allah ki taimake Ni" hannu a had'e alamun roko, girgiza kai tayi Tace " Me zakayi da wata Asiya Hashim kasan fa Ina sonka Kuma ina kaunar ka, harfa gidan ku naje na cire kunyata Amma kai baka gani, dame ta fini ne Dan Allah Hashim ka manta da maganar Asiyah" ta Kara maganar cikin kuka.

Tausayin ta ne ya kamashi don yasan illan rashin abinda kake, yace "ba Wai bana sonki bane ki fahimce ni hankali na ya karkatane a Kan ta, Amma yanzu maganganun ki sun San na fahimci wani Abu, zan Baki number ta sai muyi magana amma da Sharid'i d'aya" Yana nuna Mata Yar yatsan sa, sa hannu tayi ta share hawayen ta Tace "Mene ne sharad'in?"

"Sharad'in shine Zaki fad'a min inda Asiyah take, and I promise za mu zauna mu fahimci juna dake, Akwai Ajiyata a gun ta shiyasa Kika ga ba damu sannan abin sirri ne bawai ita d'in nake son gani ba, kin fahimce Ni?"

Kallon ka Raina min wayo ta Masa a zuciyar ta Tace "Ji d'an raining gabkaliy Ni zai rainawa hankali wai baya sonta, Amma idan Kuma dagaske yake fa? Kai Bai kamata na Bari wannan Daman ya wuce Ni ba, this is my only chance" iska ta hura tace " zan fad'a maka inda take, Amma ja sani idan na Kira ka baka d'aga ba bazan sake taimaka maka ba, sannan Ina so na San Wace irin ajiya ce"

Murmushin cin nasara yayi kana yace " Kar ki damu you have my words, Ina zuwa" komawa yayi mota ya d'auko katin sa ya Mika nata yace " Uhmn Ina sauraron ki Ina take?"

Tsotsa keya tayi irin na Mara gaskiya tace " Tana asibiti" a takaicw, Hashim Jin ta ambaci asibiti hakan ya tada Masa hankali,Β  yayi kokarin b'oye tashin hankali da ya Shiga Amma ya kasa, kad'a Kai kawaii Safiya tayi Tace "Sai anjima" ta shige makaranta, Hashim ya d'auki kusan mintuna biyu a tsaye jiki ba Karfi ya shige motar sa, ya kunna key ya bar gun sai da yayi nisa ya taka birki wani Kara naji kiiiikkii, ya daki stairing motar da karhi yace "God damn it, ban tambayeta a wani asibiti take ba, Taya za'ayi na nema ta? Kuma me ya same ta? Hashim me Yake damin ka ne?" Magana yake shi kad'ai Kuma da mugun Karfi da ba don glass din motar a d'age ba na tabbata da mutannen dake wucewa zasu ji abinda yake cewa.

"Dole na koma makarantar, ko da take nasan Safiya zata kirani daga Nan sai na ji a wani asibiti take" Ya tada motarsa Rai a b'ace yana mugun Jin haushin kansa.

*ASIBITI*
"Aunty Badiyya, Baba bai dawo haryanzu ba, na tsorata kamo dai Bai same ta bane yake Jin bazai iya Gaya min ba? Ko Kuma wani mumunan Abu ya same shi?" ta na maganar cikin muryar kuka.

Badiyya 'dan dafe kafad'ar Asiyah tayi Tace "Always think positive Asiyah, zai dawo karki damu insha Allah Yana cikin koshin lafiya."

"Ina fatan Haka aunty"
Murmushi tayi Tace "Kar ki damu" a zuciyar ta Tace "Ya salam, Asiyah kina cikin jarabawar rayuwa, gashi Ni wata na shida Kenan da Fara aiki Dana biya Mata kud'in aikin,and now Dole sai an fita da ita kasar waje, Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un Asiyah Allah ya saka Miki" muryar Asiyah ne ya dawo da it's taga zurfin tunanin da ta Shiga Tace "Aunty ta na ji Kinyi shiru?"

Cikin Rawar murya da son 'boye kukan da take Tace "Akwai abinda nake dubawa a waya na ne."

Asiyah tashi tayi ta zauna tace "Aunty kamar kuka naji kike yi"
Kirkirarren dariya tayi Tace " Kuka Kuma me Kika gani?"
"Ji nayi muryar ki ta canza"
"Murace,murace take so ta kamani"
" Allah sarki sannu Allah ya sauwaka ya Baki lafiya" ta amsa da "ameen."

"Asiyah zan koma gida naje nayi wanka, zsn dawo anjima,zan Aiko Nurse ta kawo Miki abinci sai kici kinji?" Ta amsa da "Toh Aunty nagode" Badiyya shafa kanta tayi ta fice.

Bayan ta fita ta bawa Nurse kud'i a sayo Mata breakfast, sannan Tace idan ta kawo ta tabbatar tayi feeding d'in ta sabida Bata gani,sannan ta tabbatar taci ta koshi,zBredi da kwai sannan da thick tea aka kawo mata, Asiya taci bredin Nan Sosai dake dama tana son bredin,sai da ta koshi nurse d'in ta fita.

'bangaren baba Mai gadi Kuma haryanzu bai tashi ba, likita mamaki abin yake bashi bai tab'a ganin hakan ba,gashi dai Yana numfashi Kuma Yana Motsi Amma Bai farka ba, Kiran Nurse d'in da tayi Night duty ya Kira yace ta nuna Masa alluran da ta Masa Yana gani ya hauta da fad'a "Baki da hankali ne? Alluran bacci ne fa kika Masa har sau uku, wane ne ma ya d'auke ki aiki anan San Baki San aikin ki ba,yanzu bawan Allan Nan sai ya Kai 3 days Yana bacci Kan ya farka"Β  sallamar da yaji ne yasa ya waiga don ganin wane ne, Abban Yesmin yayi musabahaΒ  sukayi sannan ya tambaye shi ya Mai jiki, a Nan ne ya Masa bayanin abinda ya ke faruwa ransa yayi mugun 'baci shi da yake so ta koma Kaduna yau ko gobe Amma yanzu yarinyar Nan ta lalata Masa komai,kallon hanne yayi yace "Zo Muje gida anjima ki dawo." Yana Kai Nan ya fita.

Da sauri tabi bayan sa,Dr ya d'aura masifar daga inda ya tsaya.

*Hashim* tunda ya koma yake zaman jiran ganinΒ  Kiran ta Amma shiru kake ji,Yana kwance kwasam wurin karfe Tara na dare yaji Karan wayarsa take jikin chaji da saurin gaske ya tashi ganin *Badiyya* ya bayyana a screen d'in wayar sa yayi tsaki ya koma ya kwanta a haka bacci yayi awon gaba dashi.

Wayar hannun ta take kallo Tace "Dan Allah Hashim ka d'aga Kiran Nan I need you" Maida kallonta tayi ga Asiyah dake sharar baccin ta.

Safiya na kwance chat d'in ta take babu abinda ya Sha kanta a fili Tace "Ni zaka rainawa wayo nasan kana Nan kana jiran kirana Ni Kuma ba Kiran ka zanyi ba sai Nan da kwana biyu" da wannan tunanin tayi bacci.

*WASHE GARI*

Da sassafe ta shirya driver ya kaita makaranta don gudun Kar Hashim ya biyo ta, hakan kuwa akayi,tana barin gidan Hashim yazo yayi parking har karfe takwas tayi bai ganta ba hakan yasa ya koma gida.

*ASIBITI*

Dr Badiyya duk kwanan duniya sai to duba Baba Mai gadi don ganin ko ya tashi Jin irin alluran da akayi Masa Tace sai ta sa an kori nurse d'in da tayi hakan.

Badiyya Tace "Asiyah Zaki iya wanka da Kanki? Ko na Miki?"
Kunyar maganar taji Kai kawaii ta d'aga, Badiyya Tace "Zaki iya?"
Ta amsa da "Eh" Murmushi tayi tace baza ki iya ba,Sabi da Baki Saba ba,San Miki Ina so ki saki jikin ki Nima mace ce kamar ki,tunda lalura ce ba matsala Ni zan Rika Miki kinji?"
" Toh Aunty Amma aikin ki fa?"

Murmushi tayi Tace " Yau Ina break sai gobe" da taimakon Dr Badiyya Asiyah tayi wanka sannan ta d'auko Kaya daka cikin kayan da ta kawo Mata.
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦
PLEASE VOTE AND COMMENT


Murmushi tayi Tace " Yau Ina break sai gobe" da taimakon Dr Badiyya Asiyah tayi wanka sannan ta d'auko Kaya daka cikin kayan da ta kawo Mata.
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦
..............Yau kwanaki uku Kenan Hashim kullum yana zaryan zuwa gidan su Asiya,Amma baya samun ganin safiya,hankalin sa kullum a tashe take,har Saida mahaifiyar sa ta kasa gane kansa sashi tayi a gaba akan ya fad'a Mata abinda yake damin sa,ansa d'aya ya ke Bata "Ba komai" Dole ta hakura ba don taso ba.

Nana kullum cikin istigfari da nafilfili take, tana da na sanin abinda da aikata,sannan tayi Allah wadai da qawa irin Baraka sabida itace ummul aba'isin abubuwan da takeyi, sosai Abban Yesmin yaji dad'in ganin yanda ta canza a cikin kwana biyu.

ASIBITI

Dr Badiyya na gani tana tsaye ta hard'e hannun ta tana kallon Asiyah dake bacci tun d'azu,iska ta hura Mai zafi kana tace "Allah ka kawo Mana mafita."

Hannu tasa a aljihun lab coat dake jikinta ta zaro wayarta wayar Hashim ta Shiga kira, wayan na hannun sa yana ganin kiranta yayi taking ta kashe wayar a fili yace "idan always Kiran da nake jira to na Safiya ne,ban San dalilin da yasa ta ki kirana ba, yau kwanaki uku Kenan Amma shiru."

Tsaki ya jaa Mai tsawo ya shafo kansa Rai a d'an b'ace yace "Dole naje gidan su,Sam ban yarda da Safiya ba maybe ma sun cutar da ita ne."

Dr Badiyya Murmushin takaici tayi Tace "Allah sarki Hashim,wannan karon ba abunda kake tunani bane ba,idan bai d'aga call dina ba har gidan su zanje" tana kaina ta fice daga d'akin tana goge hawayen da suka zubo Mata.

Safiya ita kanta tana son Kiran Hashim,Amma taki kiran sane sabida ta jaa Masa Rai Had'i da son cika wata mummunar munufar ta Akan sa.
Hashim tunda ya kashe wayar sa sai da yayi sallar Isha ya kunna wayar,kunna wayar da yayi ke da wuya yaga Kira da private number, hannu na rawa yayi picking, ya Kara a kunnen da ba tare da yace komai ba, Murmushi tayi Mai d'an sauti hadey da fad'in "Malam Hashim ka wuni lafiya?"

Ya amsa da "Lafiya lau" Yana kokarin gano muryar Amma ya kasa ganewa Tace "Baka gane Ni bako?"
"Eh please Wace ce?"

Yar karamar dariya tayi Tace " Sunana Safiya" tashi yayi ya zauna a d'an razane yace "Safiya kece? Safiya meyasa Zaki min haka? Haka mukayi dake?"

Dariya tayi sosai kana Tace "Duk wa'an Nan tambayar Ni kad'ai ce zan amsa su? To eh nice,nayi hakan be sabida wayata ta samu matsala,sannan ba haka mukayi da Kai ba." Murmushi yayi yace " Okay Ina sauraron ki a wane asibiti take?"

" Haba Kai kuwa Babu gaisuwa babu komai sai maganar ta?"

" Am sorry,am sorry ya kike, ya gida?"

" Lafiya Lau ya Jin d'adin ka?" Tana maganar tana karya murya hatda wani fari da Ido yake kamar a gabansa take,ya amsa da "Alhamdulillah"

"Zan fad'a maka inda take Amma da sharad'i"
" Sharad'i Kuma Safiya? Wane irin sharad'i ne haka a wannan lokacin?"
" Sharad'i ne Mai sauki idan ka d'auke shi da zafi Kuma yana da wahala"

" Ina sauraron ki"
" So nake ka turo gidan mu ayi maganar aure"
Murmushi yayi yace " Safiya Kenan wa yake ta maganar aure bayan Amaryar bata da Lafiya, please be serious Mana"

Rai a b'ace Tace "Ni nace maka amarya bata Nan?"
"Eh man da bakin ki kikace min tana asibiti"
"eh munyi haka" Amma a zuciyar ta Kuma Tace "Aikin banza Ni ban ma San a wane asibiti take ba, ko tana da Rai ko ta mutu oho."

Maganar da yayi ne ya katse Mata tunanin da takeyi murya na rawa Tace "Me kace?"

"Cewa nayi a wane asibiti take?"
"Hashim Ina so ka saurare Ni da kyau kaji abinda zan fad'a maka,idan kana so kasan inda Asiyah take to ka tabbatar ka turo iyayen ka gidan mu ayi maganar aure na da kai,idan kayi haka zan fad'a maka inda take,idan ka amince ka Zo gidan mu gobe bayan sallar Isha" tana Kai nan ta katse wayar ba tare da ta ji abinda zai ce ba,Jin ta kashe ya bi wayar da ido yana jinjina hali irin na Safiya.

Shiru yayi har motsi ya kasa yi, chan sai yayi saurin dialing number Faisal, Faisal na picking yace "Toh manyan gari Hala mantuwa kayi ko Kuma kuskure kayi ka kirani?"
"Ba kuskure nayi ba sannan Kuma ba mantuwa bane ba?"

" Tooooh ya akayi lafiya ka kirani?"
" Ji yanda kake magana kamar da bana Kiran ka"
"Kana kirana Mana Amma idan Naga Kiran ka a wannan lokacin bazai wuce maganar yarinyar Nan bane Asiyah,when last ka Kiran?"

" Look Mr man, kana ina ne? Ina so muyi magana"
" Nasan za'a Zo Nan ai,kayi sa'a Ina gida babyna tayi tafiya da wallahi Ni da Kai sai dai gobe"
Bai bashi amsa ba ya katse wayar.

Yana Isa gidan su Faisal Kai tsaye side din sa ya nufa Bai tsaya b'ata lokaci ba ya kwashe komai ya Sanar dashi, "tirkashi,lallai Abokina kana ganin jarrabawa,to Amma Kai me ka yanke?" Faisal ke magana Yana kallon abokin nasa cike da tausaya.

Cikin murya Mai sanyi yace "I don't know Faisal,I don't know gani nake kamar sun cutar min da ita, wallahii wallahi idan suka Mata wani abu sai Naga Wanda ya tsaya musu a garin Nan" ya karasa maganar Rai a 'bace.

Faisal dafe kafad'ar Hashim yayi yace "calm down ina da shawara,me xai Hana ka amince da bukatan ta kaje gidan nasu gobe sannan muyi was hajiya magana kawaii aje gidan nasu,in yaso ko da anyi aure sai ka sake ta"

" Haba Faisal Kai da nazo neman mafita a gun ka Kuma kace na aure ta, gaskiya shawarar Nan ba tayi ba,ka canza wata"
" To Ni gaskiya shine kad'ai shawarab da zan iya baka ka je ka sake tunani a Kai"
Iska ya hura Mai zafi kana yace " Na amince zanje gidan nasu Duk yanda ake ciki San Sanar da Kai."

Sallama sukayi ya fice ya shige motar sa ya nufi gida.

ASIBITI
" Dr mutumin Nan yau kwanaki kisan hud'u Kenan Bai tashi ba,ko dai ya mutu ne kake b'oye min"

Yar karamar Murmushi yayi yace " Yana Raye kawaii dai ya Shiga comma ne."

Abban Yesmin dafe kansa yayi Yana ambatan sunan Allah "Comma Kuma Dr? Yanzu yaushe zai tashi?"
"Gaskiya I can't tell Amma zai iya tashi at anytime Haka Kuma akwai wa'anda suke Kai shekara Basu tashi ba"

Abban Yesmin Maida kallon sa yayi ga Nana yace " kinji Ina ga Dole na tafi na barku anan zan koma Zaria,sai ki rika kula dashi please"

Bata so hakan ba Amma babu yanda ta iya da to kawaii ta amsa.
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦
RASHIN VOTE DA BANA SAMU SHIYASA BANA TYPING DAN ALLAH KU RIKA MIN VOTE
VOTE AND COMMENTS

Abban Yesmin Maida kallon sa yayi ga Nana yace " kinji Ina ga Dole na tafi na barku anan zan koma Zaria,sai ki rika kula dashi please"
Bata so hakan ba Amma babu yanda ta iya da to kawaii ta amsa.
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦
............. Hashim kasa bacci yayi sai zancen zuciya yake "shin shawarar da Faisal ya bashi zaiyu kuwa, shi baya son Safiyya, asalima ya tsane ta" tashi yayo ya fad'a ban d'aki yayi alwala ya Fara jero nafilfili sai da aka Kira sallab asuba ya fice ya Shiga masallaci, bayan ya dawo daga massallaci bacci barawo ya sace shi.

Da sallam ta Shiga gidan, d'ago kanta tayi don ganin wace ce take sallam, ji tayi gaban ta ya fad'i dafe kirji tayi tana ambatan sunan Allah a zuciyar ta, mamakine ya kama Baraka karasawa tayi ta zauna Tace "Qawata ya dai lafiya kuwa Naga kina min irij wannan kallon?"

Cikin Rawar murya Tace "Lafiya Lau sannu da zuwa, ya gida?"

"Lafiya Lau"
"Daga ina kike da yamman Nan?"
" Bangane daga Ina nake ba? Yau na Fara zuwa gidan ki war Haka?"

Kirkirarren Murmushi tayi tace " no ba Haka bane Naga kamar you're all dressed up ne, shiyasa nayi tunanin unguwa Kika je"

Itama Baraka murmushin tayi Tace " A'a daga gida nake naji ki shiru kwana biyu bakya nema shine nazo na duba ko lafiya?"
Tsosa keya Nana ta Shiga yi cikin inda inda Tace "Laa... La. Lafiya lafiya Lau"
"To ya kin sake komawa gun bokan Nan kuwa, Naga alama tunda Kika ji dad'in sa Kika kasa hakuri?" Magana take kasa kasa had'e da kashe Mata Ido.

Tab'e Baki Nana tayi Tace "Banje ba"
"Meya Faru? Nana ya na ga Duk kin canza ne Kuma sai na ga kamar counter ne a hanun ki?"
" Eh hakane"
" Ke kuma me had'in ki da counter?"
" Ban fahimce ki ba Baraka, me had'i na da counter ina musulma kice min me had'i na da counter, to istigfari nake yi"
Baraka dariya ta Shiga yi irin na kin Raina min hankalin nan tana yi tana yarfa hannu "ke d'ince kike istigfari?"
"Eh kina mamaki ne?"
"Ahhh, kema kin sani mamaki Dole ne abinda ban tab'a gani kina yi ba"

Murmushin gefen baki tayi Tace "To ki daina mamaki"
Dariya Baraka ta Shiga yi sosai Saida tayi Mai isarta cikin dariya Tace "Ki tashi ki shirya please Zaki rakani wani wurine"

"Ni?" Tana nuna kanta ta d'aura da fad'in " Na raka ki Ina?"
" Unguwa"
" A'a ba inda zanje a dawo lafiya"
" Ai wallahi Baki Isa ba, kin san tun yaushe nake tsara fitan Nan, wani Alhaji ne fa yazo daga paris, Yana son anal sex Kuma da Mata biyu kema kinsan harkar babbace"

A d'an tsawace Tace " Am not interested"
Murmushin gefen baki Baraka tayi ta d'an dafe kafad'ar ta Tace "Qawata wallahi idan mukaye mutumin Nan Don ne aikin million 5 ne fa Kar ki b'ata min tsari"

Ture
End Ads